• English
  • Business News
Thursday, November 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasar Sin Na Fatan A Gaggauta Kawo Karshen Rikicin Falasdinu Da Isra’ila

by CGTN Hausa
2 years ago
falasdinu

Ministan harkokin wajen kasar Sin Wang Yi, da takwaransa na kasar Masar Sameh Shoukry, sun zanta ta wayar tarho a jiya Litinin, game a rikicin Falasdinu da Isra’ila, da kuma batun hadin gwiwar raya ziri daya da hanya daya.

Yayin tattaunawar da suka yi, mista Shoukry ya nuna damuwa game da yanayin da ake ciki game da rikicin Falasdinu da Isra’ila, ya kuma jinjinawa kasar Sin bisa nacewa ka’idojin ta, da goyon bayan adalci, da marawa Falasdinawa baya game da burin su na karbo halastaccen hakkin mulkin kai, da kafuwar kasa mai cin gashin kai.

  • Mataimakin Shugaban Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Najeriya Kashim Shattima

A nasa bangare kuwa, Wang cewa ya yi a matsayin Masar na muhimmiyar abokiyar tafiya, a hadin gwiwar raya shawarar ziri daya da hanya daya, Sin na da karfin gwiwa cewa, Masar din za ta taka rawar gani wajen cimma nasarar taron hadin gwiwar raya shawarar, da ma cimma burin samar da hadin gwiwa mai nagarta, a fannin raya manufar ziri daya da hanya daya.

Sannan wakilin dindindin na kasar Sin a MDD, Zhang Jun, ya yi kira da a tsagaita bude wuta tsakanin kasar Isra’ila da bangaren Falasdinawa, don kare fararen hula. Zhang ya yi kiran ne yayin taron kwamitin sulhun MDD da ya gudana a jiya Litinin.

Ya ce fada ya barke tun a kwanan baya tsakanin sassan biyu, wanda kuma ya yi sanadin rasa rayukan dimbin fararen hula, da haifar da matsala a fannin ayyukan jin kai, tare da haifar da mummunan tasiri ga yanayin tsaron daukacin yankin baki daya, lamarin da ya sa kasar Sin nuna damuwa sosai.

LABARAI MASU NASABA

Manufofin Sin Na Yaki Da Sauyin Yanayi: Gani Ya Kori Ji

Shugaba Xi Ya Jaddada Bukatar Gina Ingantaccen Yankin Ciniki Cikin ’Yanci Na Tashar Ruwa Ta Hainan

Jami’in ya kara da cewa, kasar Sin ta yi Allah wadai da duk wani mataki na lahanta fararen hula, da adawa da duk wani aiki na sabawa dokokin kasa da kasa. (Masu Fassara: Saminu Alhassan, Bello Wang)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Manufofin Sin Na Yaki Da Sauyin Yanayi: Gani Ya Kori Ji
Daga Birnin Sin

Manufofin Sin Na Yaki Da Sauyin Yanayi: Gani Ya Kori Ji

November 6, 2025
Shugaba Xi Ya Jaddada Bukatar Gina Ingantaccen Yankin Ciniki Cikin ’Yanci Na Tashar Ruwa Ta Hainan
Daga Birnin Sin

Shugaba Xi Ya Jaddada Bukatar Gina Ingantaccen Yankin Ciniki Cikin ’Yanci Na Tashar Ruwa Ta Hainan

November 6, 2025
A Karon Farko An Gabatar Da Ka’idar Kasa Da Kasa Ta Fasahar 5G Mai Amfani Ga Masana’antu
Daga Birnin Sin

A Karon Farko An Gabatar Da Ka’idar Kasa Da Kasa Ta Fasahar 5G Mai Amfani Ga Masana’antu

November 6, 2025
Next Post
Mahara Sun Hallaka ‘Yan Sintiri 9 A Bauchi

Mahara Sun Hallaka 'Yan Sintiri 9 A Bauchi

LABARAI MASU NASABA

Manufofin Sin Na Yaki Da Sauyin Yanayi: Gani Ya Kori Ji

Manufofin Sin Na Yaki Da Sauyin Yanayi: Gani Ya Kori Ji

November 6, 2025
Shugaba Xi Ya Jaddada Bukatar Gina Ingantaccen Yankin Ciniki Cikin ’Yanci Na Tashar Ruwa Ta Hainan

Shugaba Xi Ya Jaddada Bukatar Gina Ingantaccen Yankin Ciniki Cikin ’Yanci Na Tashar Ruwa Ta Hainan

November 6, 2025
Amurka Ta Yi Barazanar Ƙwace Kadarorin Ƙungiyoyin Makiyaya A Nijeriya 

Amurka Ta Yi Barazanar Ƙwace Kadarorin Ƙungiyoyin Makiyaya A Nijeriya 

November 6, 2025
A Karon Farko An Gabatar Da Ka’idar Kasa Da Kasa Ta Fasahar 5G Mai Amfani Ga Masana’antu

A Karon Farko An Gabatar Da Ka’idar Kasa Da Kasa Ta Fasahar 5G Mai Amfani Ga Masana’antu

November 6, 2025
Gwamnatin tarayya

Ta’addanci Ba Zai Yi Nasara Ba A Ƙasarmu — Tinubu

November 6, 2025
Bikin Baje Kolin CIIE: Da Abokin Daka Ake Shan Gari

Bikin Baje Kolin CIIE: Da Abokin Daka Ake Shan Gari

November 6, 2025
Za Mu Ƙara Ƙaimi Wajen Kai Wa ‘Yan Bindiga Hare-Hare Ta Sama – Hafsan Sojin Sama

Za Mu Ƙara Ƙaimi Wajen Kai Wa ‘Yan Bindiga Hare-Hare Ta Sama – Hafsan Sojin Sama

November 6, 2025
Garkuwa: Sarkin Gobir Ya Bukaci Agajin Gaggawa Daga Gwamnatin Sakkwato

An Kama Wani Mutum Kan Zargin Kashe Matarsa A Sakkwato

November 6, 2025
Amnesty International Ta Soki Tinubu Kan Yi Wa Masu Laifin Take Haƙƙin Ɗan Adam Afuwa

Tinubu Ya Nemi Amincewar Majalisa Don Karɓo Rancen N1.15trn Don Cike Giɓin Kasafin Kuɗin 2025

November 6, 2025
Jirgin Ƙasa Ya Murƙushe Direban Adaidaita Sahu Da Fasinja A Jos

Jirgin Ƙasa Ya Murƙushe Direban Adaidaita Sahu Da Fasinja A Jos

November 6, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.