• English
  • Business News
Sunday, July 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Tsarin Ddoka Da Matakan Yaki Da Taaddanci

by CGTN Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Tsarin Ddoka Da Matakan Yaki Da Taaddanci
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A yau Talata ne ofishin yada labarai na majalisar gudanarwar kasar Sin ya fitar da wata takardar bayani mai taken tsarin doka da matakan yaki da taaddanci na kasar Sin”.

Takardar ta bayyana taaddanci a matsayin abin ki ga dukkan bilAdama, wanda ke haifar da babban barazana ga zaman lafiya da tsaro na kasa da kasa, kuma ya kasance kalubale ga dukkan kasashe da dukkan bilAdama, ya zama dole dukkan kasashen duniya su yaki da taaddanci.

  • Xi Ya Amsa Wasikar Da Daliban Kenya Da Suka Yi Karatu A Jami’ar Beijing Jiaotong Suka Rubuta Masa
  • Gwamnatin Tarayya Ta shirya Kaddamar Da Shirin Baiwa Dalibai Bashi 

A shekarun da suka gabata, kasar Sin ta bullo da hanyar yaki da ta’addanci bisa dokar da ta dace da hakikaninta ta hanyar kafa tsarin doka mai inganci, da sa kaimi ga aiwatar da doka mai tsauri, bisa rashin son kai, da tabbatar da gudanar da adalci ba tare da nuna son kai ba, da kiyaye hakkin dan Adam yadda ya kamata, a cewar takardar.

Takardar aikin ta kara da cewa, yayin da ake kiyaye ra’ayin alummar duniya mai makomar bai daya, kasar Sin a shirye take ta yi hadin gwiwa da sauran kasashe don ciyar da harkokin yaki da ta’addanci gaba a matsayin wani bangare na gudanar da harkokin duniya.

Game da wannan takardar bayani, kakakin maaikatar harkokin wajen kasar Sin Wang Wenbin ya bayyana a yau da yamma cewa, Sin tana son ci gaba da yin hadin gwiwa tare da kasa da kasa wajen yaki da taaddanci, da shiga ayyukan yaki da taaddanci na duniya, da yin koyi da muamala da juna bisa tushen girmamawa da nuna adalci ga juna, da sa kaimi ga raya shaanin yaki da taaddanci na duniya, da tabbatar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a yankunan duniya.

Labarai Masu Nasaba

Shanghai Ya Gabatar Da Shirin Gina Yankin Motoci Masu Tuka Kansu

Sin: Fasahar Rage Asarar Hatsi Ta Yi Amfani

A gun taron manema labaru na yau da kullum Talatar nan, Wang Wenbin ya bayyana cewa, a matsayinta na wadda ta taba fuskantar illar taaddanci, kasar Sin ta dade tana fuskantar barazanar taaddanci. A cikin shekaru da suka gabata, kasar Sin ta yi cikakken bayani kan dokoki, da halaye, da aikinta na yaki da ta’addanci, da koyi daga wasu kasashe, da tsara wata hanyar yaki da taaddanci bisa doka dake dacewa da yanayin kasar, hakan ya tabbatar da tsaron kasa, da na zamantakewar alumma, da kuma tsaron rayuwa da dukiyoyin jamaar kasar, kana ta samar da gudummawa wajen tabbatar da tsaro a duniya da yankuna baki daya. (Muhammed Yahaya Zainab Zhang)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AmurkaJapanSin
ShareTweetSendShare
Previous Post

INEC Za Ta Gudanar Da Zaben Cike Gurbi A Rumfunan Zabe 46 Na Jihar Sokoto

Next Post

Ana Fargabar Kashe Mutane Da Dama Tare Da Kona Gidaje A Sabon Rikicin Filato

Related

Shanghai Ya Gabatar Da Shirin Gina Yankin Motoci Masu Tuka Kansu
Daga Birnin Sin

Shanghai Ya Gabatar Da Shirin Gina Yankin Motoci Masu Tuka Kansu

52 minutes ago
Sin: Fasahar Rage Asarar Hatsi Ta Yi Amfani
Daga Birnin Sin

Sin: Fasahar Rage Asarar Hatsi Ta Yi Amfani

2 hours ago
Masanin Kimiyyar Na’ura Mai Kwakwalwa Robert Tarjan Ya Jinjinawa Dabarun Sin Na Ingiza Ilimin Kimiyya
Daga Birnin Sin

Masanin Kimiyyar Na’ura Mai Kwakwalwa Robert Tarjan Ya Jinjinawa Dabarun Sin Na Ingiza Ilimin Kimiyya

21 hours ago
Firaministan Sin Ya Halarci Taron Kasa Da Kasa Game Da Jagorancin AI
Daga Birnin Sin

Firaministan Sin Ya Halarci Taron Kasa Da Kasa Game Da Jagorancin AI

22 hours ago
An Yi Bikin Karbar Fitilar Gasar Wasannin Kasa Da Kasa Ta Shekarar 2025 A Chengdu
Daga Birnin Sin

An Yi Bikin Karbar Fitilar Gasar Wasannin Kasa Da Kasa Ta Shekarar 2025 A Chengdu

23 hours ago
Sin Ta Gudanar Da Gasar Kirkire-kirkire Ta Daliban Kasa Da Kasa A Yankin Afirka Karo Na Farko
Daga Birnin Sin

Sin Ta Gudanar Da Gasar Kirkire-kirkire Ta Daliban Kasa Da Kasa A Yankin Afirka Karo Na Farko

24 hours ago
Next Post
Filato

Ana Fargabar Kashe Mutane Da Dama Tare Da Kona Gidaje A Sabon Rikicin Filato

LABARAI MASU NASABA

Shanghai Ya Gabatar Da Shirin Gina Yankin Motoci Masu Tuka Kansu

Shanghai Ya Gabatar Da Shirin Gina Yankin Motoci Masu Tuka Kansu

July 27, 2025
Sin: Fasahar Rage Asarar Hatsi Ta Yi Amfani

Sin: Fasahar Rage Asarar Hatsi Ta Yi Amfani

July 27, 2025
‘Yansanda Sun Cafke Wasu Sojojin Bogi 2 A Legas

‘Yansanda Sun Kashe ‘Yanbindiga Uku Da Kama AK-47 Guda Goma

July 27, 2025
Shetima Zai Wakilci Nijeriya A Taron Tsarin Abinci A Addis Ababa

Shetima Zai Wakilci Nijeriya A Taron Tsarin Abinci A Addis Ababa

July 27, 2025
Gwamnati Ta Ba Da Wa’adin Mako 6 Don Kammala Ginin Rukunin Gidaje A Kano

Gwamnati Ta Ba Da Wa’adin Mako 6 Don Kammala Ginin Rukunin Gidaje A Kano

July 27, 2025
Super Falcons Za Su Samu Kyakkyawar Tarɓa Daga Gare Ni A Abuja — Tinubu

Super Falcons Za Su Samu Kyakkyawar Tarɓa Daga Gare Ni A Abuja — Tinubu

July 27, 2025
ADC Ce Za Ta Haɗa Kan Arewa Wajen Kawo Ci Gaba — Mark

ADC Ce Za Ta Haɗa Kan Arewa Wajen Kawo Ci Gaba — Mark

July 27, 2025
Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa

Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa

July 27, 2025
Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara

Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara

July 27, 2025
aure

Ko Kin San… Matsalolin Mahaifa Da Suke Hana Haihuwa 

July 27, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.