A yau Talata, ofishin yada labarai na majalisar gudanarwar kasar Sin ya fitar da tambarin cika shekaru 80 da al’ummar Sinawa ta samu nasarar murkushe harin Japan da yaki da mulkin danniya watau yakin duniya na II. (Fa’iza Mustapha)
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp