• English
  • Business News
Monday, September 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasar Sin Ta Zuba Sabon Kuzari Ga Tattalin Arzikin Duniya

by CGTN Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Kasar Sin Ta Zuba Sabon Kuzari Ga Tattalin Arzikin Duniya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Manyan taruka biyu na kasar Sin tagogi ne da duniya ta samu na fahimtar Sin, kuma dandaloli ne da Sin ta tattauna tare da duniya, wadanda suka jawo hankalin duk fadin duniya.

A shekarar bana, manema labarai fiye da 3000 daga kasar Sin da kasashen ketare, sun yi rajistar yin intabiyu a manyan taruka biyu na kasar Sin, a ciki kuma, yawan manema labarai na cikin gida ya kai fiye da 2000, kuma yawan manema labarai daga Hong Kong da Macao da yankin Taiwan, da kuma kasashen waje ya kai fiye da 1000.

  • Tsadar Rayuwa: Gwamna Yusuf Ya Roki Tinubu Ya Sake Bude Iyakokin Nijeriya 
  • An Wallafa Littafi Na 1 Da Na 2 Na Littafin “Zababbun Kalamai Daga Jawaban Xi Jinping” Cikin Harshen Ingilishi

A ranar 5 ga watan Maris, shafin intanet na jaridar “The Wall Street” ta Amurka ta ba da rahoto mai taken “Makasudin karuwar tattalin arkikin Sin ya kai kashi 5 cikin dari, wanda ya nuna kwarin gwiwar gwamnatin kasar”, inda aka bayyana cewa, jimillar ta yi sama da hasashen da asusun IMF da sauran hukumomin kasa da kasa suka yi a baya, wanda ya nuna kwarin gwiwar gwamnatin Sin wajen bunkasa tattalin arzikin kasar.

Kaza lika yayin manyan taruka biyu na kasar Sin, wasu manyan kafofin watsa labarai na kasashen waje sun gudanar da rahotanni ta hanyar watsa bidiyo kai tsaye, da hira da manema labarai dake wurin taron ta yanar gizo da sauransu, inda aka ambaci tunanin “sabon karfin samar da hajoji da hidimomi masu karko”, kuma aka yi tsokaci da cewa, tunanin shi ne abu mai muhimmanci a fannin raya tattalin arzikin Sin mai inganci.

Bugu da kari, manyan tarukan biyu na kasar Sin na bana, sun dawo kan tsarin tattaunawa ido da ido, inda aka tsara ayyuka a jere, kamar shirya “intabiyu da wakilan jama’a na NPC”, da “intabiyu da mambobin CPPCC”, da “intabiyu da ministocin gwamnati”, da tarukan manema labarai, da bude zauren tawagogin wakilan NPC da na mambobin CPPCC da dai sauransu ga manema labaru, ta yadda manema labarai na kasar Sin da na waje za su tattauna da wakilai, da mambobi da ministoci fuska da fuska.

Labarai Masu Nasaba

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Dakatar Da Shuka Kiyayya Da Tashin-Tashina A Tekun Kudancin Sin

Mujallar Qiushi Za Ta Wallafa Sharhin Xi Jinping Mai Taken “Zurfafa Dunkulewar Kasuwannin Kasa Ta Bai Daya”

Dandalin manyan tarukun biyu na kasar Sin ya yada “muryoyin Sin” zuwa dukkanin fadin duniya ta kafofin watsa labarai na duniya, kuma ya nuna wa duniya wata kasar Sin mai gaskiya, da budewa, da kuma kwarin gwiwa. (Safiyah Ma)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Tsadar Rayuwa: Gwamna Yusuf Ya Roki Tinubu Ya Sake Bude Iyakokin Nijeriya 

Next Post

Gwamnatin Katsina Za Ta Ciyar Da Marasa Karfi Mutum Fiye Da Miliyan 2.1 A Ramadan

Related

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Dakatar Da Shuka Kiyayya Da Tashin-Tashina A Tekun Kudancin Sin
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Dakatar Da Shuka Kiyayya Da Tashin-Tashina A Tekun Kudancin Sin

35 minutes ago
Mujallar Qiushi Za Ta Wallafa Sharhin Xi Jinping Mai Taken “Zurfafa Dunkulewar Kasuwannin Kasa Ta Bai Daya”
Daga Birnin Sin

Mujallar Qiushi Za Ta Wallafa Sharhin Xi Jinping Mai Taken “Zurfafa Dunkulewar Kasuwannin Kasa Ta Bai Daya”

2 hours ago
Sin Ta Gano Wani Dutse Mai Sassaka Na Daular Qin A Kan Tsaunin Qinghai-Tibet
Daga Birnin Sin

Sin Ta Gano Wani Dutse Mai Sassaka Na Daular Qin A Kan Tsaunin Qinghai-Tibet

3 hours ago
Tattalin Arzikin Sin Ya Samu Ci Gaba Ba Tare Da Tangarda Ba A Watan Agusta
Daga Birnin Sin

Tattalin Arzikin Sin Ya Samu Ci Gaba Ba Tare Da Tangarda Ba A Watan Agusta

5 hours ago
Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid
Daga Birnin Sin

Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid

23 hours ago
Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya
Daga Birnin Sin

Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya

24 hours ago
Next Post
Gwamnatin Katsina

Gwamnatin Katsina Za Ta Ciyar Da Marasa Karfi Mutum Fiye Da Miliyan 2.1 A Ramadan

LABARAI MASU NASABA

Sanata Natasha Za Ta Fuskanci Hukunci Daga Kwamitin Ɗa’a Na Majalisa

Majalisar Dattawa Ce Kawai Za Ta Iya Dawo Da Sanata Natasha – Magatakardar Majalisa

September 15, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Dakatar Da Shuka Kiyayya Da Tashin-Tashina A Tekun Kudancin Sin

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Dakatar Da Shuka Kiyayya Da Tashin-Tashina A Tekun Kudancin Sin

September 15, 2025
Ɗan Majalisar Tarayya Ya Nuna Damuwa Kan Ƙaruwar Hare-haren Ta’addanci A Sakkwato 

Ɗan Majalisar Tarayya Ya Nuna Damuwa Kan Ƙaruwar Hare-haren Ta’addanci A Sakkwato 

September 15, 2025
Mujallar Qiushi Za Ta Wallafa Sharhin Xi Jinping Mai Taken “Zurfafa Dunkulewar Kasuwannin Kasa Ta Bai Daya”

Mujallar Qiushi Za Ta Wallafa Sharhin Xi Jinping Mai Taken “Zurfafa Dunkulewar Kasuwannin Kasa Ta Bai Daya”

September 15, 2025
Neja

Gwamnatin Neja Ta Musanta Rahoton Hana Da’awa A Jihar

September 15, 2025
An Karrama Farfesa Adamu Gwarzo Kan Gudummawarsa Ga Bunƙasa Ilimin Jami’a A Nijeriya

An Karrama Farfesa Adamu Gwarzo Kan Gudummawarsa Ga Bunƙasa Ilimin Jami’a A Nijeriya

September 15, 2025
Sin Ta Gano Wani Dutse Mai Sassaka Na Daular Qin A Kan Tsaunin Qinghai-Tibet

Sin Ta Gano Wani Dutse Mai Sassaka Na Daular Qin A Kan Tsaunin Qinghai-Tibet

September 15, 2025
Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Kan Masallata Tare Da Garkuwa Da Mutane A Zamfara

September 15, 2025
Tattalin Arzikin Sin Ya Samu Ci Gaba Ba Tare Da Tangarda Ba A Watan Agusta

Tattalin Arzikin Sin Ya Samu Ci Gaba Ba Tare Da Tangarda Ba A Watan Agusta

September 15, 2025
Ƴan Bindiga Sun Sace Malamin Krista Na Ɗarikar Katolika A Kogi

Ƴan Bindiga Sun Sace Malamin Krista Na Ɗarikar Katolika A Kogi

September 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.