• English
  • Business News
Sunday, November 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasar Sin Ta Zuba Sabon Kuzari Ga Tattalin Arzikin Duniya

by CGTN Hausa
2 years ago
Sin

Manyan taruka biyu na kasar Sin tagogi ne da duniya ta samu na fahimtar Sin, kuma dandaloli ne da Sin ta tattauna tare da duniya, wadanda suka jawo hankalin duk fadin duniya.

A shekarar bana, manema labarai fiye da 3000 daga kasar Sin da kasashen ketare, sun yi rajistar yin intabiyu a manyan taruka biyu na kasar Sin, a ciki kuma, yawan manema labarai na cikin gida ya kai fiye da 2000, kuma yawan manema labarai daga Hong Kong da Macao da yankin Taiwan, da kuma kasashen waje ya kai fiye da 1000.

  • Tsadar Rayuwa: Gwamna Yusuf Ya Roki Tinubu Ya Sake Bude Iyakokin Nijeriya 
  • An Wallafa Littafi Na 1 Da Na 2 Na Littafin “Zababbun Kalamai Daga Jawaban Xi Jinping” Cikin Harshen Ingilishi

A ranar 5 ga watan Maris, shafin intanet na jaridar “The Wall Street” ta Amurka ta ba da rahoto mai taken “Makasudin karuwar tattalin arkikin Sin ya kai kashi 5 cikin dari, wanda ya nuna kwarin gwiwar gwamnatin kasar”, inda aka bayyana cewa, jimillar ta yi sama da hasashen da asusun IMF da sauran hukumomin kasa da kasa suka yi a baya, wanda ya nuna kwarin gwiwar gwamnatin Sin wajen bunkasa tattalin arzikin kasar.

Kaza lika yayin manyan taruka biyu na kasar Sin, wasu manyan kafofin watsa labarai na kasashen waje sun gudanar da rahotanni ta hanyar watsa bidiyo kai tsaye, da hira da manema labarai dake wurin taron ta yanar gizo da sauransu, inda aka ambaci tunanin “sabon karfin samar da hajoji da hidimomi masu karko”, kuma aka yi tsokaci da cewa, tunanin shi ne abu mai muhimmanci a fannin raya tattalin arzikin Sin mai inganci.

Bugu da kari, manyan tarukan biyu na kasar Sin na bana, sun dawo kan tsarin tattaunawa ido da ido, inda aka tsara ayyuka a jere, kamar shirya “intabiyu da wakilan jama’a na NPC”, da “intabiyu da mambobin CPPCC”, da “intabiyu da ministocin gwamnati”, da tarukan manema labarai, da bude zauren tawagogin wakilan NPC da na mambobin CPPCC da dai sauransu ga manema labaru, ta yadda manema labarai na kasar Sin da na waje za su tattauna da wakilai, da mambobi da ministoci fuska da fuska.

LABARAI MASU NASABA

Sin: Katsalandan Cikin Harkokin Kamfani Da Netherlands Ta Yi Ya Kawo Tsaiko Ga Tsarin Masana’antu Da Samar Da Kayayyaki Na Duniya

An Gudanar Da Taron Tattaunawa Na Duniya Kan Kirkire-Kirkire Da Bude Kofa Da Ci Gaba Na Bai Daya A Nijeriya

Dandalin manyan tarukun biyu na kasar Sin ya yada “muryoyin Sin” zuwa dukkanin fadin duniya ta kafofin watsa labarai na duniya, kuma ya nuna wa duniya wata kasar Sin mai gaskiya, da budewa, da kuma kwarin gwiwa. (Safiyah Ma)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sin: Katsalandan Cikin Harkokin Kamfani Da Netherlands Ta Yi Ya Kawo Tsaiko Ga Tsarin Masana’antu Da Samar Da Kayayyaki Na Duniya
Daga Birnin Sin

Sin: Katsalandan Cikin Harkokin Kamfani Da Netherlands Ta Yi Ya Kawo Tsaiko Ga Tsarin Masana’antu Da Samar Da Kayayyaki Na Duniya

November 1, 2025
An Gudanar Da Taron Tattaunawa Na Duniya Kan Kirkire-Kirkire Da Bude Kofa Da Ci Gaba Na Bai Daya A Nijeriya
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Taron Tattaunawa Na Duniya Kan Kirkire-Kirkire Da Bude Kofa Da Ci Gaba Na Bai Daya A Nijeriya

November 1, 2025
Sabbin ‘Yan Saman Jannatin Kasar Sin Sun Shiga Tashar Sararin Samaniya Ta Kasar
Daga Birnin Sin

Sabbin ‘Yan Saman Jannatin Kasar Sin Sun Shiga Tashar Sararin Samaniya Ta Kasar

November 1, 2025
Next Post
Gwamnatin Katsina

Gwamnatin Katsina Za Ta Ciyar Da Marasa Karfi Mutum Fiye Da Miliyan 2.1 A Ramadan

LABARAI MASU NASABA

Dalilin Gwamnatin Jihar Kuros Riba Na Raba Wa Manoma Taraktoci

Dalilin Gwamnatin Jihar Kuros Riba Na Raba Wa Manoma Taraktoci

November 2, 2025
Yadda Ƴan Mata Ke Kashe Kuɗaɗe Wajen Yi Wa Samarinsu Hidima

Yadda Ƴan Mata Ke Kashe Kuɗaɗe Wajen Yi Wa Samarinsu Hidima

November 1, 2025
Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori

Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori

November 1, 2025
Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna

Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna

November 1, 2025
Sin: Katsalandan Cikin Harkokin Kamfani Da Netherlands Ta Yi Ya Kawo Tsaiko Ga Tsarin Masana’antu Da Samar Da Kayayyaki Na Duniya

Sin: Katsalandan Cikin Harkokin Kamfani Da Netherlands Ta Yi Ya Kawo Tsaiko Ga Tsarin Masana’antu Da Samar Da Kayayyaki Na Duniya

November 1, 2025
An Gudanar Da Taron Tattaunawa Na Duniya Kan Kirkire-Kirkire Da Bude Kofa Da Ci Gaba Na Bai Daya A Nijeriya

An Gudanar Da Taron Tattaunawa Na Duniya Kan Kirkire-Kirkire Da Bude Kofa Da Ci Gaba Na Bai Daya A Nijeriya

November 1, 2025
Sabbin ‘Yan Saman Jannatin Kasar Sin Sun Shiga Tashar Sararin Samaniya Ta Kasar

Sabbin ‘Yan Saman Jannatin Kasar Sin Sun Shiga Tashar Sararin Samaniya Ta Kasar

November 1, 2025
Xi Jinping Ya Tattauna Da Shugaban Koriya Ta Kudu Lee Jae-myung 

Xi Jinping Ya Tattauna Da Shugaban Koriya Ta Kudu Lee Jae-myung 

November 1, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

Babban Burina Zama Fitacciyar Jaruma A Duniya —Aisha Umar

November 1, 2025
Xi: A Hada Kai Wajen Gina Al’ummar Bai Daya Ta Asiya-Pasifik

Xi: A Hada Kai Wajen Gina Al’ummar Bai Daya Ta Asiya-Pasifik

November 1, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.