• English
  • Business News
Sunday, October 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasar Sin Za Ta Taka Gagarumar Rawa Wajen Tsara Dokoki Da Ka’idojin Cinikayya Na Kasa Da Kasa.

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Kasar Sin Za Ta Taka Gagarumar Rawa Wajen Tsara Dokoki Da Ka’idojin Cinikayya Na Kasa Da Kasa.
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An kammala bikin baje kolin cinikayyar hidima na kasa da kasa na kasar Sin na shekarar 2022 da aka shafe kwanaki 6 ana gudanarwa jiya Litinin.

Yayin bikin na bana, an gudanar da jigon taruka 128 da gabatarwa da shawarwari guda 65, wanda ya kai ga cimma jimillar nau’o’in sakamako guda 1,333 da suka hada da hada-hadar kasuwanci,da zuba jari, da gabatar da yarjeniyoyi da dabarun hannayen jarin kirkire-kirkire da dai sauransu. Yayin da yawan mahalarta taron ya zarce 250,000.

  • Jakadan Sin A Nijeriya Ya Gana Da Ministan Yada Labarai Da Al’adu Na Kasar

Bikin baje kolin CIFTIS na wannan shekara, ya kasance mafi girma a ma’auni da kuma kimar habaka kasashen duniya.

A ranar rufe bikin baje kolin, mataimakin darektan ofishin gudanarwa na hukumar baje kolin ayyukan ba da hidima, kuma daraktan ofishin kasuwanci na birnin Beijing, Ding Yong, ya sanar da cewa, bikin baje kolin, ya jawo hankalin manyan kamfanoni 507 dake kan gaba a duniya don halartar bikin a zahiri, yayin da a karon farko aka gabatarwa kamfanoni da cibiyoyi da sabbin samfura fiye da 100, da sabbin fasahohi da nasarori a fannonin kwaikwayon tunanin dan-Adam.

“An sanya sabuwar rukunin kungiyar ciniki ta Global Service Trade Alliance, a matsayin kungiyar hadin gwiwa ta kasa da kasa, kana an gudanar da taron ‘yan kasuwa masu samar da ayyukan hidima na duniya.

Labarai Masu Nasaba

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

A karon farko kasashe 10 da suka hada da hadaddiyar daular Larabawa da Switzerland, sun shirya nune-nune da sunan kasashensu, da yawan nune-nunen da aka gudanar a taro, da sunan kasa ko hedkwatar kungiyar kasa da kasa.

An samu karin zaman taruka 13 fiye da na baya, yayin da yawan ayyuka masu alaka da kasashen waje ya kai kaso 20.8 cikin 100, wanda ya shafi manyan kasashe da yakuna 27 cikin 30 dake kan gaba a fannin hidimar cinikayya, ta haka muna iya ganin yadda bikin baje kolin ya kara fadada rukunin abokan cinikayyar kasa da kasa. (Ibrahim)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Zamu Ci Gaba Da Yajin Aiki Har Sai Bukatunmu Sun Biya – ASUU

Next Post

Managartan Matakan Kawar Da Talauci A Xinjiang Sun Amfanawa Al’ummar Yankin Matuka

Related

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa
Daga Birnin Sin

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

17 hours ago
Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

18 hours ago
Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

19 hours ago
Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci
Daga Birnin Sin

Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

20 hours ago
Xi Da Takwaransa Na Bangladesh Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 50 Da Kulla Alakar Kasashensu
Daga Birnin Sin

Xi Da Takwaransa Na Bangladesh Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 50 Da Kulla Alakar Kasashensu

21 hours ago
Fim Na Nezha 2 Na Kasar Sin Ya Kara Samun Lambar Yabo
Daga Birnin Sin

Fim Na Nezha 2 Na Kasar Sin Ya Kara Samun Lambar Yabo

2 days ago
Next Post
Managartan Matakan Kawar Da Talauci A Xinjiang Sun Amfanawa Al’ummar Yankin Matuka

Managartan Matakan Kawar Da Talauci A Xinjiang Sun Amfanawa Al’ummar Yankin Matuka

LABARAI MASU NASABA

Ko Kin San… Amfanin Sabaya Ga Mace?

Ko Kin San… Amfanin Sabaya Ga Mace?

October 5, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

Rundunar ‘Yansanda Ta Kama Wanda Ake Zargi Da Haɗa-baki Kan Sace Mai Anguwa A Kano

October 5, 2025
Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje 14,940 A Sokoto

Al’ummar Sokoto Sun Koka Kan Yadda Hare-haren Lakurawa Ke Kara Ta’azzara

October 5, 2025
Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

October 4, 2025
Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

October 4, 2025
Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

October 4, 2025
Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

October 4, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

October 4, 2025
Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

October 4, 2025
Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

October 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.