• English
  • Business News
Friday, October 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasashe Masu Tasowa Da Abokai Sun Goyi Bayan Matsayin Kasar Sin Mai Adalci A Taron MDD

by CGTN Hausa
2 years ago
Sin

A jiya ne, kasashe masu tasowa da abokai suka bayyana goyon bayansu ga kasar Sin a yayin babban taron muhawara kan batutuwan kiyaye hakkin dan Adam da kwamiti na uku na babban taron MDD karo na 78 ya shirya. 

A jawabin da ya gabatar a yayin taron, zaunannen wakilin kasar Sin a MDD Zhang Jun, ya yi karin haske kan ma’anar kare hakkin bil Adama a cikin shawarar tabbatar da tsaro a duniya, da shawarar raya kasa da kasa, da ta wayewar kai a duniya, inda ya gabatar da matakan kare hakkin dan Adam mai halayyar kasar Sin, da muhimman nasarorin da Sin ta cimma, inda ya nuna adawa da karyar da kasashen yammaci ke kirkira game da yanayin kare hakkin dan Adam na kasar Sin.

  • Najeriya Ta Yi Imanin Shawarar BRI Za Ta Inganta Ci Gaban Kasashen Afirka
  • Mataimakin Shugaban Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Najeriya Kashim Shattima

A bayanan da suka gabatar, kasashe da dama sun yaba da nasarorin da kasar Sin ta cimma wajen kare hakkin dan Adam. An dunkule wadannan kalamai zuwa wata babbar murya mai nuna goyon baya da bayyana matsayin kasar Sin na adalci, da adawa da tsoma baki a harkokin cikin gidan kasar Sin, ta hanyar fakewa da batun kare hakkin dan Adam.

A madadin kasashe 72, kasar Pakistan ta gabatar da sanarwar hadin gwiwa, don nuna goyon baya ga adalcin kasar Sin kan batutuwan da suka shafi Xinjiang da Hong Kong, da kuma Xizang.

Ita ma kasar Venezuela, a madadin kasashe 19 mambobin rukunin abokai dake kare kundin tsarin MDD, sun ba da sanarwar hadin gwiwa, don nuna goyon baya ga matsayin kasar Sin, tare da yin watsi da ma sukar ayyukan da Amurka da wasu makiya na kasashen yammacin duniya ke yi, kamar nuna fuska biyu a fannin kare hakkin dan Adam, da hada baki wajen nuna wariyar launin fata, da cin zarafi ta hanyar tilastawa na kashin kai, da tsoma baki a harkokin cikin gida na wasu kasashe.(Ibrahim)

LABARAI MASU NASABA

An Kara Habaka Sabon Karfin Samar Da Kayayyaki Da Hidimomi Mai Dorewa a Cikin Watannin Tara Na Farkon Bana

Tawagar Sin Ta Dindindin A Hukumar Fao Ta Fara Aiki

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Kara Habaka Sabon Karfin Samar Da Kayayyaki Da Hidimomi Mai Dorewa a Cikin Watannin Tara Na Farkon Bana
Daga Birnin Sin

An Kara Habaka Sabon Karfin Samar Da Kayayyaki Da Hidimomi Mai Dorewa a Cikin Watannin Tara Na Farkon Bana

October 17, 2025
Tawagar Sin Ta Dindindin A Hukumar Fao Ta Fara Aiki
Daga Birnin Sin

Tawagar Sin Ta Dindindin A Hukumar Fao Ta Fara Aiki

October 17, 2025
Ma’aikatar Kasuwanci Ta Kasar Sin: Sin Za Ta Kyautata Matakan Takaita Fitar Da Ma’adanan Farin Karfe Na Rare Earth
Daga Birnin Sin

Ma’aikatar Kasuwanci Ta Kasar Sin: Sin Za Ta Kyautata Matakan Takaita Fitar Da Ma’adanan Farin Karfe Na Rare Earth

October 17, 2025
Next Post
GDPn Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 5.2% A Farkon Watanni 9 Na Shekarar 2023

GDPn Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 5.2% A Farkon Watanni 9 Na Shekarar 2023

LABARAI MASU NASABA

Abduljabbar

Hukumar Gidan Yarin Kano Ta Tabbatar Da Dauke Abduljabbar Zuwa Abuja

October 17, 2025
An Kara Habaka Sabon Karfin Samar Da Kayayyaki Da Hidimomi Mai Dorewa a Cikin Watannin Tara Na Farkon Bana

An Kara Habaka Sabon Karfin Samar Da Kayayyaki Da Hidimomi Mai Dorewa a Cikin Watannin Tara Na Farkon Bana

October 17, 2025
Mun Dakile Hari A Kano Da Ka Iya Zama Mafi Muni A Tarihin Nijeriya —Irabor

Matsalar Tsaro: Janar Irabor Ya Nemi A Sa Dokar Ta-baci A Wasu Sassan Nijeriya

October 17, 2025
Tawagar Sin Ta Dindindin A Hukumar Fao Ta Fara Aiki

Tawagar Sin Ta Dindindin A Hukumar Fao Ta Fara Aiki

October 17, 2025
Ganduje Na Kara Shan Matsin Lamba A Kan Ya Sauka

Gwamnatin Kano Ta Kai Ƙarar Ganduje Da Wasu Kotu Kan Zargin Almundahanar N4.4bn

October 17, 2025
Manyan Kalubalen Da Sabon Shugaban INEC Zai Fuskanta

Manyan Kalubalen Da Sabon Shugaban INEC Zai Fuskanta

October 17, 2025
Ma’aikatar Kasuwanci Ta Kasar Sin: Sin Za Ta Kyautata Matakan Takaita Fitar Da Ma’adanan Farin Karfe Na Rare Earth

Ma’aikatar Kasuwanci Ta Kasar Sin: Sin Za Ta Kyautata Matakan Takaita Fitar Da Ma’adanan Farin Karfe Na Rare Earth

October 17, 2025
A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho

Zan Tabbatar Ana Tafiyar Da Ayyuka A Tashoshin Jiragen Ruwa A Afrika Ta Yamma —Dantsoho

October 17, 2025
Dantawaye Ya Karɓi Ragamar Aiki A Matsayin Sabon Kwamishinan Ƴansandan Abuja

Dantawaye Ya Karɓi Ragamar Aiki A Matsayin Sabon Kwamishinan Ƴansandan Abuja

October 17, 2025
peter

2027: Peter Obi Ya Shiga Rudani Kan Jam’iyyar Da Zai Tsaya Takara

October 17, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.