• English
  • Business News
Tuesday, October 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasashen Duniya Sun Halarci Baje Kolin Mutum-mutumin Inji Na Duniya

by CGTN Hausa and Sulaiman
1 year ago
Kasashen duniya

Baje kolin mutum-mutumin inji na duniya ko WRC a takaice, da aka gudanar a cibiyar bunkasa fasahar kere-kere cikin sauri ko E-Town na birnin Beijing, wato taron shekara-shekara na kamfanonin kasar Sin da na kasashen waje don yin cudanya da juna, da tattaunawa kan yiwuwar hadin gwiwa, da musayar ra’ayi kan ci gaba da aka samu a fannin kirkire-kirkire da fasahar kera mutum-mutumin inji. Ya jawo hankulan duniya yayin da kasashen duniya ke kara sha’awar yin hadin gwiwa da kasar Sin sakamakon wannan taro, wanda ke wakiltar kudurin kasar Sin na zama jagorar duniya a fannin fasahar kera mutum-mutumin inji.

  • Sin Ta Fara Aiwatar Da Manufar Rangwame Domin Bunkasa Cinikayyar Musayar Kayayyakin Amfani A Gidaje
  • Li Qiang Ya Yi Kira Da A Karfafa Hadin Gwiwar Kasa Da Kasa Don Bunkasa Masana’antar Mutum-Mutumin Inji

Kamfanoni 169 ne suka baje kolin sabbin samfuran kirkire-kirkire sama da 600 daga duk fadin duniya a bikin mai taken “Sa kaimi ga raya sabon karfin samar da hajoji da hidimomi masu karko tare, don kyakkyawar makomar fasahar zamani ta bai daya”, wanda ya hallara masu bincike, da shuwagabannin masana’antu, da masu sha’awar bincike don kara fahimtar fasahar mutum-mutumi inji. Baje kolin ya gudana ne tsakanin ranakun 21 zuwa ta 25 ga Agusta, wanda ya haskaka karfin kasar Sin kan kirkire-kirkire da fasahar kera mutum-mutumi, tare da samar da sabbin hanyoyin yin musayar kwarewa da ilimi, da ingiza sha’awar juna a fannin kirkire-kirkire da karfafa hadin gwiwa tsakanin kasa da kasa a masana’antar sarrafa mutum-mutumin inji.

 

Amfanin da sabbi kuma manyan fasahohi kamar su fasahar mutum-mutumin inji da kasar Sin ke yi wajen bunkasa sassan tattalin arziki da dama, ya samu ci gaba a baya-bayan nan, saboda yunkurin da ake yi na bunkasa fannin fasahar kirkire-kirkire, da habaka masana’antu. Kazalika, sakamakon ingantacciyar tsarin samar da kayayyaki, da kyakkyawar tsarin amfani da manyan bayanai na kwamfuta, da kyawawan manufofi, darajar ma’aunin masana’antu na bangaren sarrafa mutum-mutumin inji ya tashi zuwa dala miliyan 549 a shekarar 2023, wato karuwar kashi 85.7 cikin dari bisa na shekerar da ta gabata.

 

LABARAI MASU NASABA

Fasahohin Sin Za Su Iya Kyautata Makomar Nahiyar Afrika

Xi Ya Yi Karin Haske Kan Muhimman Shawarwarin Da Kwamitin Kolin JKS Ya Gabatar Yayin Tsara Shirin Raya Kasa Karo Na 15

Yawan na’urorin mutum-mutumin inji da masana’antun kasar Sin suka samar ya kai tari 430,000 a shekarar 2023, kuma a cikin shekaru ukun da suka gabata, sabbin mutum-mutumin inji da aka hada sun zarce rabin adadi na kasuwannin duniya. Mutum-mutumin inji masu gudanar da ayyuka a masana’antu suna kara habaka masana’antun kasar Sin ta hanyar rage farashi da saurin kirkirar kayayyaki masu inganci. Kuma suna taimakawa ingancin ayyuka a masana’antu cikin aminci. (Mohammed Yahaya)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Fasahohin Sin Za Su Iya Kyautata Makomar Nahiyar Afrika
Daga Birnin Sin

Fasahohin Sin Za Su Iya Kyautata Makomar Nahiyar Afrika

October 28, 2025
Xi Ya Yi Karin Haske Kan Muhimman Shawarwarin Da Kwamitin Kolin JKS Ya Gabatar Yayin Tsara Shirin Raya Kasa Karo Na 15
Daga Birnin Sin

Xi Ya Yi Karin Haske Kan Muhimman Shawarwarin Da Kwamitin Kolin JKS Ya Gabatar Yayin Tsara Shirin Raya Kasa Karo Na 15

October 28, 2025
An Yi Taron Tattaunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Amurka
Daga Birnin Sin

An Yi Taron Tattaunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Amurka

October 27, 2025
Next Post
Sanata Bomai Ya Bada Tallafin Miliyan 20 Da Tufafi Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Yobe

Sanata Bomai Ya Bada Tallafin Miliyan 20 Da Tufafi Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Yobe

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Bago Ya Amince Da Biyan Karin Albashin Naira 20,000 Ga Ma’aikata 

Gwamnatin Neja Ta Bayar Da Hutun Kwanaki 2 Don Zaɓen Ƙananan Hukumomi

October 28, 2025
Fasahohin Sin Za Su Iya Kyautata Makomar Nahiyar Afrika

Fasahohin Sin Za Su Iya Kyautata Makomar Nahiyar Afrika

October 28, 2025
Xi Ya Yi Karin Haske Kan Muhimman Shawarwarin Da Kwamitin Kolin JKS Ya Gabatar Yayin Tsara Shirin Raya Kasa Karo Na 15

Xi Ya Yi Karin Haske Kan Muhimman Shawarwarin Da Kwamitin Kolin JKS Ya Gabatar Yayin Tsara Shirin Raya Kasa Karo Na 15

October 28, 2025
gaza

Majalisar Dattawa Ta Maido Da Ranar Tantance Sabbin Shugabannin Sojoji Zuwa Laraba

October 28, 2025
Duk Da Barazanar Tattalin Arzikin Duniya, Kasar Sin Ta Sanya Tabbaci Da Kwanciyar Hankali A Duniyarmu Mai Cike Da Ruɗani

Duk Da Barazanar Tattalin Arzikin Duniya, Kasar Sin Ta Sanya Tabbaci Da Kwanciyar Hankali A Duniyarmu Mai Cike Da Ruɗani

October 28, 2025
Ina Fatan Buga Kofin Duniya Na 2026 — Messi

Ina Fatan Buga Kofin Duniya Na 2026 — Messi

October 28, 2025
Tsohon Kwamishina Ya Zargi Gwamnatin Kano Da Sayar Da Filin Makaranta Kan Miliyan 100

Tsohon Kwamishina Ya Zargi Gwamnatin Kano Da Sayar Da Filin Makaranta Kan Miliyan 100

October 28, 2025
An Matsa Min Sai Na Koma Jam’iyyar APC – Gwamnan Filato

An Matsa Min Sai Na Koma Jam’iyyar APC – Gwamnan Filato

October 28, 2025
’Yansanda Sun Ƙaryata Rahoton Ƙone Gidan Shugaban Jam’iyyar PDP A Bauchi

’Yansanda Sun Ƙaryata Rahoton Ƙone Gidan Shugaban Jam’iyyar PDP A Bauchi

October 28, 2025
Mutum 18 Sun Mutu, 40 Sun Jikkata A Hatsarin Mota A Kebbi 

An Kashe Mutum 10 A Harin Ramuwar Gayya A Jihar Kebbi

October 28, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.