• English
  • Business News
Friday, August 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasashen Duniya Suna Sa Ran Jin Muryoyin Kasar Sin A Taron Kolin G20

by CGTN Hausa and Sulaiman
9 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Kasashen Duniya Suna Sa Ran Jin Muryoyin Kasar Sin A Taron Kolin G20
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ana gudanar da taron kolin shugabannin kungiyar G20 karo na 19 daga ranar 18 zuwa ranar 19 ga watan da muke ciki, a birnin Rio de Janeiro dake kasar Brazil. Jigon taron shi ne “gina duniya mai adalci da ci gaba mai dorewa”.

 

A cikin kwanakin nan, kasashen duniya sun bayyana fatansu na ganin Sin ta ba da sabbin damammaki na samar da ci gaba ga duniya a taron kolin G20 na wannan karo.

  • NAF Ta Kashe ‘Yan Bindiga Da Dama A Zamfara
  • Kawu Sumaila Ya Yi Barazanar Maka Shugaban NNPP Na Kano A Kotu

Samun ci gaba, abu ne mai muhimmanci ga ko wace kasa. A karkashin hadin gwiwar kasashen G20, Sin ta dade tana mai da hankali kan batun ci gaba, ta fitar da kuma aiwatar da shawarar Ziri Daya da Hanya Daya tare da shawarar bunkasa duniya da aka san ta da GDI, sannan tana maraba da kasashen mambobin G20 su shiga hadin gwiwa bisa shawarwarin, ta yadda za a tabbatar da ci gaban duniya tare.

 

Labarai Masu Nasaba

Cinikin Waje Na Sin Ya Karu Da Kashi 3.5% A Watanni Bakwai Na Farkon Bana

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Na “Sautin Zaman Lafiya” A Washington

A cikin rukunin aiki na “yaki da yunwa da talauci” da kasar dake shugabancin taron kolin G20 na wannan karo wato kasar Brazil ta kafa, sau da dama ne Sin ta raba dabarunta na rage talauci da kirkire-kirkiren fasahohi, har ta kasance daya daga cikin kasashe mafi ba da gudunmawa. Ban da haka, abin da aka lura shi ne Sin ta dade tana jadadda samun ci gaba ta hanyar kirkire-kirkire, musamman ma a fannin tattalin arziki na zamani da samun ci gaba mara gurbata muhalli. A sa’i daya kuma, wata ajanda mai muhimmanci ta taron kolin G20 na wannan karo ita ce tattauna samun ci gaba ta fuskar rage fitar da iskar carbon mai dumama yanayi. Wannan ya sa kasashen duniya ke fatan ganin Sin za ta samar da babban kuzari wajen tabbatar da ci gaba mai dorewa a duniya.

 

A karkashin tsarin kungiyar G20, Sin ta sha yin kira da a aiwatar da ra’ayin kasancewar bangarori daban-daban, da kuma tsayawa tsayin-daka kan ra’ayin tattaunawa tare, da ginawa tare, da kuma rabawa tare wajen gudanar da harkokin duniya. Kasar Sin tana kuma sa kaimin tabbatar da karin gaskiya da adalci a wajen tafiyar da harkokin tattalin arzikin duniya, tare da kara fitowa da muryoyin kasashe masu tasowa.

 

Yayin taron kolin, Sin za ta tattauna batun samun ci gaba tare da bangarorin kasashe daban-daban, da kuma kira da karfafa kasancewar bangarori daban ddaban a duniya da kuma dunkulewar tattalin arzikin duniya. Saboda hakan, kasashen duniya suna fatan Sin za ta taimaka da basira da karfinta na samun ci gaba tare da inganta mulkin kasa da kasa ga kasashen duniya.(Safiyah Ma)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

NAF Ta Kashe ‘Yan Bindiga Da Dama A Zamfara

Next Post

Shugaba Xi Jinping Ya Ce Kasar Sin Da Birtaniya Na Da Dimbin Sararin Yin Hadin Gwiwa

Related

Cinikin Waje Na Sin Ya Karu Da Kashi 3.5% A Watanni Bakwai Na Farkon Bana
Daga Birnin Sin

Cinikin Waje Na Sin Ya Karu Da Kashi 3.5% A Watanni Bakwai Na Farkon Bana

6 hours ago
CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Na “Sautin Zaman Lafiya” A Washington
Daga Birnin Sin

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Na “Sautin Zaman Lafiya” A Washington

7 hours ago
Sin Ta Maida Martani Ga Yiwuwar Daukar Matakin Sojan Amurka A Kan Venezuela
Daga Birnin Sin

Sin Ta Maida Martani Ga Yiwuwar Daukar Matakin Sojan Amurka A Kan Venezuela

8 hours ago
Amfani Da Wutar Lantarki A Sin Ya Habaka Sosai A Watan Yuli
Daga Birnin Sin

Amfani Da Wutar Lantarki A Sin Ya Habaka Sosai A Watan Yuli

9 hours ago
Xi Jinping Ya Halarci Bikin Cika Shekaru 60 Da Kafuwar Jihar Xizang Mai Cin Gashin Kanta
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Halarci Bikin Cika Shekaru 60 Da Kafuwar Jihar Xizang Mai Cin Gashin Kanta

10 hours ago
Sin Ta Kaddamar Da Shirin Gwaji Na Samun Lamunin Waje Ga Bangaren Makamashi Mai Tsafta
Daga Birnin Sin

Sin Ta Kaddamar Da Shirin Gwaji Na Samun Lamunin Waje Ga Bangaren Makamashi Mai Tsafta

11 hours ago
Next Post
Shugaba Xi Jinping Ya Ce Kasar Sin Da Birtaniya Na Da Dimbin Sararin Yin Hadin Gwiwa

Shugaba Xi Jinping Ya Ce Kasar Sin Da Birtaniya Na Da Dimbin Sararin Yin Hadin Gwiwa

LABARAI MASU NASABA

EFCC Na Neman Surukin Atiku Abubakar Ruwa A Jallo

EFCC Na Neman Surukin Atiku Abubakar Ruwa A Jallo

August 21, 2025
Cinikin Waje Na Sin Ya Karu Da Kashi 3.5% A Watanni Bakwai Na Farkon Bana

Cinikin Waje Na Sin Ya Karu Da Kashi 3.5% A Watanni Bakwai Na Farkon Bana

August 21, 2025
CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Na “Sautin Zaman Lafiya” A Washington

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Na “Sautin Zaman Lafiya” A Washington

August 21, 2025
Sin Ta Maida Martani Ga Yiwuwar Daukar Matakin Sojan Amurka A Kan Venezuela

Sin Ta Maida Martani Ga Yiwuwar Daukar Matakin Sojan Amurka A Kan Venezuela

August 21, 2025
Amfani Da Wutar Lantarki A Sin Ya Habaka Sosai A Watan Yuli

Amfani Da Wutar Lantarki A Sin Ya Habaka Sosai A Watan Yuli

August 21, 2025
Sanata Wadada Ya Fice Daga Jam’iyyar SDP Bayan Ganawa Da Tinubu

Sanata Wadada Ya Fice Daga Jam’iyyar SDP Bayan Ganawa Da Tinubu

August 21, 2025
Xi Jinping Ya Halarci Bikin Cika Shekaru 60 Da Kafuwar Jihar Xizang Mai Cin Gashin Kanta

Xi Jinping Ya Halarci Bikin Cika Shekaru 60 Da Kafuwar Jihar Xizang Mai Cin Gashin Kanta

August 21, 2025
Sin Ta Kaddamar Da Shirin Gwaji Na Samun Lamunin Waje Ga Bangaren Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Kaddamar Da Shirin Gwaji Na Samun Lamunin Waje Ga Bangaren Makamashi Mai Tsafta

August 21, 2025
NGF Ta Yi Ta’aziyyar Rasuwar Mahaifin Gwamna Ododo

NGF Ta Yi Ta’aziyyar Rasuwar Mahaifin Gwamna Ododo

August 21, 2025
Kura Za Ta Ce Da Kare Maye

Kura Za Ta Ce Da Kare Maye

August 21, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.