• English
  • Business News
Sunday, July 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

KECHEMA Ta Kaddamar Da Kwamitin Bayar Da Gudunmawar Kula Da Kiwon Lafiya A Kebbi 

by Umar Faruk
3 years ago
in Labarai
0
KECHEMA Ta Kaddamar Da Kwamitin Bayar Da Gudunmawar Kula Da Kiwon Lafiya A Kebbi 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar Kula da Lafiya ta Jihar Kebbi (KECHEMA) ta kaddamar da mambobin kwamitocin dandalin kofa watau (gateways) domin cimma burin samar da ingantattun ayyukan kiwon lafiya ga daukacin al’ummar jihar.

Sakataren zartarwa na hukumar, Dakta Ja’afar Muhammad-Augie, ne ya bayyana hakan a lokacin da yake kaddamar da kwamitin a Binrin Kebbi, ya ce” kwamitin na da nufin magance wasu kalubalen da hukumar ta fuskanta a jihar.

  • Wata Sabuwa: Za A Fara Cin Tarar Mata Kan Kin Aure A Chadi
  • Nasarorin Da Sin Ta Samu A Cikin Shekaru 10 Da Suka Gabata Sun Jawo Hankalin Duniya

Haka kuma ya Kara da cewa” Babban manufar kwamitin Asusun Kula da Lafiya ta Kasa (BHCPF) shi ne don ciyar da jama’ar jihar sosai don cimma nasarar Kula da Kiwon Lafiya na Duniya (UHC) bisa la’akari da Tsarin Ci gaban kiwon Lafiya na Kasa na biyu (2018 – 2022) na yanzu.) a cikin matsakaici; da kuma dogon buri na UHC ciki har da manufofin da suka shafi kiwon lafiya”.

Sakataren Hukumar Dakta Jafar Muhammad-Augie ya ci gaba da cewa kwamitin ya na aiki a zahiri amma ba na yau da kullun ba, ya kara da cewa hukumar kula da lafiya matakin farko (PHCDA) da KECHEMA sun kaddamar da kwamitin ne domin magance kalubalen da aka fuskanta a shekarar da ta gabata na asusun samar da lafiya.

“Sauran su ne don samar da hadin kai da kyakkyawar alakar aiki don cimma ka’idar BHCPF da kuma jagorantar wata manufa don cimma UHC,” in ji shi.

Labarai Masu Nasaba

Mutane 8 Sun Mutu A Wani Mummunan Hatsari A Hanyar Lagos

‘Yan Adawa Sun Dunkule A ADC Don Tunkarar Tinubu A 2027

Wakilan kwamitin sun fito ne daga kananan hukumomin SPHCDA da KECHEMA da kuma kananan hukumomin jihar.

Wadanda suka halarci bikin kaddamarwar sun hada da wakilan Hukumar USAID, Hukumar Inshorar Lafiya ta Kasa (NHIA), Hukumar Kula da Lafiya a matakin farko ta kasa (NPHCDA), da sauran masu ruwa da tsaki.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: KaddamarwaKebbiKiwon LafiyaLafiya
ShareTweetSendShare
Previous Post

GORON JUMA’A

Next Post

Za A Sake Yin Gasar Masu Kirkira Da Fasaha Ta Katsina Karo Na Biyu

Related

Mutane 8 Sun Mutu A Wani Mummunan Hatsari A Hanyar Lagos
Labarai

Mutane 8 Sun Mutu A Wani Mummunan Hatsari A Hanyar Lagos

16 minutes ago
‘Yan Adawa Sun Dunkule A ADC Don Tunkarar Tinubu A 2027
Labarai

‘Yan Adawa Sun Dunkule A ADC Don Tunkarar Tinubu A 2027

14 hours ago
Ku Manta Da 2027, Tinubu Zai Ci Gaba Da Mulki Har 2031 — Fadar Shugaban Ƙasa Ga ADC
Manyan Labarai

Ku Manta Da 2027, Tinubu Zai Ci Gaba Da Mulki Har 2031 — Fadar Shugaban Ƙasa Ga ADC

15 hours ago
ALGON Ta Taya Gwamnan Sani Murnar Samun Lambar Yabo Ta Kasa
Labarai

ALGON Ta Taya Gwamnan Sani Murnar Samun Lambar Yabo Ta Kasa

22 hours ago
Kwankwaso Ba Zai Sake Yi Mana Takarar Shugabancin Ƙasa Ba A Zaɓen 2027 Ba – NNPP
Manyan Labarai

Kwankwaso Ba Zai Sake Yi Mana Takarar Shugabancin Ƙasa Ba A Zaɓen 2027 Ba – NNPP

22 hours ago
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba
Kotu Da Ɗansanda

An Kama Matashin Da Ya Yi Garkuwa Da Abokinsa Tare Da Karbar Kudin Fansa

1 day ago
Next Post
Za A Sake Yin Gasar Masu Kirkira Da Fasaha Ta Katsina Karo Na Biyu

Za A Sake Yin Gasar Masu Kirkira Da Fasaha Ta Katsina Karo Na Biyu

LABARAI MASU NASABA

Mutane 8 Sun Mutu A Wani Mummunan Hatsari A Hanyar Lagos

Mutane 8 Sun Mutu A Wani Mummunan Hatsari A Hanyar Lagos

July 6, 2025
Kofin Duniya: Real Madrid Za Ta Fara Da PSG A Semi Final

Kofin Duniya: Real Madrid Za Ta Fara Da PSG A Semi Final

July 6, 2025
Chelsea Ta Kammala Ɗaukar Jamie Gittens Daga Borussia Dortmund

Chelsea Ta Kammala Ɗaukar Jamie Gittens Daga Borussia Dortmund

July 6, 2025
Tsoro, Fargaba Da Wahala: ‘Bala’in Da Muka Gani A Yakin Sudan

Tsoro, Fargaba Da Wahala: ‘Bala’in Da Muka Gani A Yakin Sudan

July 6, 2025
Bayern Munich Ta Fara Zawarcin Marcus Rashford

Bayern Munich Ta Fara Zawarcin Marcus Rashford

July 6, 2025
Gobe Za A Fara Wasannin Kofin Afirka Na Mata

Gobe Za A Fara Wasannin Kofin Afirka Na Mata

July 6, 2025
Wang Yi: Amfani Da Karfin Soji Ba Bisa Ka’ida Ba Na Ingiza Karuwar Tashin Hankali

Wang Yi: Amfani Da Karfin Soji Ba Bisa Ka’ida Ba Na Ingiza Karuwar Tashin Hankali

July 5, 2025
Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Na Cike Da Hangen Nesa Da Burikan Samar Da Ci Gaba In Ji Firaministan Kasar Senegal

Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Na Cike Da Hangen Nesa Da Burikan Samar Da Ci Gaba In Ji Firaministan Kasar Senegal

July 5, 2025
‘Yan Adawa Sun Dunkule A ADC Don Tunkarar Tinubu A 2027

‘Yan Adawa Sun Dunkule A ADC Don Tunkarar Tinubu A 2027

July 5, 2025
Wakilin Sin Ya Yi Jawabi Game Da Raya Hidimomi Ga Nakasassu Ta Hanyar Fasahar AI A Madadin Wakilan Kasashe Fiye Da 70

Wakilin Sin Ya Yi Jawabi Game Da Raya Hidimomi Ga Nakasassu Ta Hanyar Fasahar AI A Madadin Wakilan Kasashe Fiye Da 70

July 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.