ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Za A Sake Yin Gasar Masu Kirkira Da Fasaha Ta Katsina Karo Na Biyu

by El-Zaharadeen Umar
4 years ago
Gasa

Kwamitin gudanar da gasar masu kirkira da fasaha da suka shafi fannoni daban daban a jihar Katsina wanda ake kira Katsina national talent hurt Challenge’a turance ya bada sanarwar yin gasar karo na biyu.

Shugaban kwamitin gasar Arch Mansur Kurfi ya bayyana haka a lokacin taron manema labarai da kwamitin ya kira wanda ya bayyana cewa sun kammala duk wasu shirye-shirye na fara gasar

Arch Mansur Kurfi ya ƙara da cewa wannan gasa ɗaya ce daga cikin ƙoƙarin gwamna Aminu Bello Masari wanda ya yarda tare da girmama mutane masu fasaha da kirkira domin ba su dama su baje kolin baiwar da Allah ya yi masu a wannan gasar wanda hakan zai ƙara ba wasu dama.

ADVERTISEMENT

Ya ƙara da cewa idan za a iya tunawa kashin farko na wannan gasa an yi shi ne a farkon wannan shekara ta 2022 inda fiye da mutane 7,000 suka shiga wannan gasa kuma aka tantance mutum 250 sannan daga ƙarshe mutum 13 suka samu nasara a bangarori daban daban.

A cewar sa, mutane 13 sun samu kyaututuka da dama da suka haɗa da naira miliyan ɗaya da rabi zuwa naira miliyan biyar ya yin da wanda ya zo na ɗaya ya samu mota kira Toyota Highlander da kuma kuɗi miliyan biyu.

LABARAI MASU NASABA

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

Ya cigaba da cewa an zaɓi mutane 100 daga cikin waɗanda suka shiga gasar inda kowanensu aka bashi Naira dubu ɗari, ya ƙara da cewa ko ba komi jihar Katsina ta amfana da wannan gasa inda aka samar da wani ɓangare na koyan ƙere-ƙere a kwalejin Hassan Usman Katsina

Arch Mansur Kurfi ya yi ƙarin haske akan wannan gasa ta bana inda ya ce bangarori huɗu ne za a shiga gasar akan su kuma za a fitar da mutane uku daga kowane fanni da kuma wanda ya zo ɗaya.

“Ɓangarori sun haɗa da na farko kwarewa akan zane na biyu gyaran mota na uku kuma fasaha akan Na’ura mai ƙwaƙwalwa da kuma fannin waka da Kiɗa waɗannan sune bangarori guda hudu da za a kafsa akan su insha’Allahu” inji shi

Ya ce domin ba kowane matashi damar shiga wannan gasa tuni an fara bayar da fom ɗin shiga wannan gasa, ga waɗanda ke da sha’awa shiga za a yi zuwa ofishin wannan cibiyar da ke Khallilul Rahama Plaza ko kuma ta hanyar ziyartar yanar gizo www.katsinanationaltalebthurtchallege.org domin yin rijista.

Daga ƙarshe ya bayyana fatan da yake da shi cewa matasa masu fasaha da kirkira za su shiga wannan gasa a dama da su a wannan baje kollin masu basira da baiwa karo na biyu da zai gudana a jihar Katsina

Gasa
El-Zaharadeen Umar
+ postsBio
  • El-Zaharadeen Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/el-zaharadeen-umar/
    Mutum 1,000 Daga Jam’iyyar ADC Sun Koma PDP A Jihar Katsina
  • El-Zaharadeen Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/el-zaharadeen-umar/
    Tinubu Ya Amince Da Ɗaukar Ma’aikatan Gandun Daji 1,000 Domin Matsalolin Tsaro A Katsina
  • El-Zaharadeen Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/el-zaharadeen-umar/
    Matsalar Tsaro:Yadda Sabbin Matakan Gwamnati Ke Shafar Walwalar Al’ummar Jihar Katsina
  • El-Zaharadeen Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/el-zaharadeen-umar/
    Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

MASU ALAKA

‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Manyan Labarai

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba
Labarai

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi
Labarai

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Next Post
Babban kalubalen Majalisar Dokokin Nijeriya A Yanzu – Sanata Barkiya

Babban kalubalen Majalisar Dokokin Nijeriya A Yanzu – Sanata Barkiya

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026
Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

June 23, 2026
Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

June 23, 2026
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

’Yansanda Sun Kama Mutane 57 Da Ake Zargi Da Ayyukan Ta’addanci A Adamawa

June 23, 2026
Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.