• Leadership Hausa
Tuesday, May 30, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Za A Sake Yin Gasar Masu Kirkira Da Fasaha Ta Katsina Karo Na Biyu

by El-Zaharadeen Umar
10 months ago
in Labarai
0
Za A Sake Yin Gasar Masu Kirkira Da Fasaha Ta Katsina Karo Na Biyu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kwamitin gudanar da gasar masu kirkira da fasaha da suka shafi fannoni daban daban a jihar Katsina wanda ake kira Katsina national talent hurt Challenge’a turance ya bada sanarwar yin gasar karo na biyu.

Shugaban kwamitin gasar Arch Mansur Kurfi ya bayyana haka a lokacin taron manema labarai da kwamitin ya kira wanda ya bayyana cewa sun kammala duk wasu shirye-shirye na fara gasar

Arch Mansur Kurfi ya ƙara da cewa wannan gasa ɗaya ce daga cikin ƙoƙarin gwamna Aminu Bello Masari wanda ya yarda tare da girmama mutane masu fasaha da kirkira domin ba su dama su baje kolin baiwar da Allah ya yi masu a wannan gasar wanda hakan zai ƙara ba wasu dama.

Ya ƙara da cewa idan za a iya tunawa kashin farko na wannan gasa an yi shi ne a farkon wannan shekara ta 2022 inda fiye da mutane 7,000 suka shiga wannan gasa kuma aka tantance mutum 250 sannan daga ƙarshe mutum 13 suka samu nasara a bangarori daban daban.

A cewar sa, mutane 13 sun samu kyaututuka da dama da suka haɗa da naira miliyan ɗaya da rabi zuwa naira miliyan biyar ya yin da wanda ya zo na ɗaya ya samu mota kira Toyota Highlander da kuma kuɗi miliyan biyu.

Labarai Masu Nasaba

Da Dumi-dumi: Hukumar DSS Ta Yi Wa Ofishin EFCC Kawanya, Ta Hana Jami’an Shiga Ginin

Yadda Amurka Ta Yi Kokarin Amfani Da Nukiliya Wajen Tarwatsa Wata

Ya cigaba da cewa an zaɓi mutane 100 daga cikin waɗanda suka shiga gasar inda kowanensu aka bashi Naira dubu ɗari, ya ƙara da cewa ko ba komi jihar Katsina ta amfana da wannan gasa inda aka samar da wani ɓangare na koyan ƙere-ƙere a kwalejin Hassan Usman Katsina

Arch Mansur Kurfi ya yi ƙarin haske akan wannan gasa ta bana inda ya ce bangarori huɗu ne za a shiga gasar akan su kuma za a fitar da mutane uku daga kowane fanni da kuma wanda ya zo ɗaya.

“Ɓangarori sun haɗa da na farko kwarewa akan zane na biyu gyaran mota na uku kuma fasaha akan Na’ura mai ƙwaƙwalwa da kuma fannin waka da Kiɗa waɗannan sune bangarori guda hudu da za a kafsa akan su insha’Allahu” inji shi

Ya ce domin ba kowane matashi damar shiga wannan gasa tuni an fara bayar da fom ɗin shiga wannan gasa, ga waɗanda ke da sha’awa shiga za a yi zuwa ofishin wannan cibiyar da ke Khallilul Rahama Plaza ko kuma ta hanyar ziyartar yanar gizo www.katsinanationaltalebthurtchallege.org domin yin rijista.

Daga ƙarshe ya bayyana fatan da yake da shi cewa matasa masu fasaha da kirkira za su shiga wannan gasa a dama da su a wannan baje kollin masu basira da baiwa karo na biyu da zai gudana a jihar Katsina

ShareTweetSendShare
Previous Post

KECHEMA Ta Kaddamar Da Kwamitin Bayar Da Gudunmawar Kula Da Kiwon Lafiya A Kebbi 

Next Post

Babban kalubalen Majalisar Dokokin Nijeriya A Yanzu – Sanata Barkiya

Related

Da Dumi-dumi: Hukumar DSS Ta Yi Wa Ofishin EFCC Kawanya, Ta Hana Jami’an Shiga Ginin
Labarai

Da Dumi-dumi: Hukumar DSS Ta Yi Wa Ofishin EFCC Kawanya, Ta Hana Jami’an Shiga Ginin

1 hour ago
Yadda Amurka Ta Yi Kokarin Amfani Da Nukiliya Wajen Tarwatsa Wata
Rahotonni

Yadda Amurka Ta Yi Kokarin Amfani Da Nukiliya Wajen Tarwatsa Wata

2 hours ago
Gwamnatin Kano Za Ta Sake Bude Shari’ar Zargin Kisan Da Ake Yi Wa Alhassan Doguwa 
Labarai

Gwamnatin Kano Za Ta Sake Bude Shari’ar Zargin Kisan Da Ake Yi Wa Alhassan Doguwa 

3 hours ago
Sabon Gwamnan Kano Ya Kori Shugaban Hukumar Alhazai Na Jihar Da Wasu
Labarai

Sabon Gwamnan Kano Ya Kori Shugaban Hukumar Alhazai Na Jihar Da Wasu

4 hours ago
Kamfanin NNPCL Ya Goyi Bayan Cire Tallafin Man Fetur, Ya Yi Alkawarin Samar Da Wadataccen Mai
Labarai

Kamfanin NNPCL Ya Goyi Bayan Cire Tallafin Man Fetur, Ya Yi Alkawarin Samar Da Wadataccen Mai

5 hours ago
Tinubu Ya Taya Erdoğan Murnar Nasarar Cin Zaben Shugaban Kasar Turkiyya
Manyan Labarai

Tinubu Ya Taya Erdoğan Murnar Nasarar Cin Zaben Shugaban Kasar Turkiyya

16 hours ago
Next Post
Babban kalubalen Majalisar Dokokin Nijeriya A Yanzu – Sanata Barkiya

Babban kalubalen Majalisar Dokokin Nijeriya A Yanzu – Sanata Barkiya

LABARAI MASU NASABA

Da Dumi-dumi: Hukumar DSS Ta Yi Wa Ofishin EFCC Kawanya, Ta Hana Jami’an Shiga Ginin

Da Dumi-dumi: Hukumar DSS Ta Yi Wa Ofishin EFCC Kawanya, Ta Hana Jami’an Shiga Ginin

May 30, 2023
Yadda Amurka Ta Yi Kokarin Amfani Da Nukiliya Wajen Tarwatsa Wata

Yadda Amurka Ta Yi Kokarin Amfani Da Nukiliya Wajen Tarwatsa Wata

May 30, 2023
Gwamnatin Kano Za Ta Sake Bude Shari’ar Zargin Kisan Da Ake Yi Wa Alhassan Doguwa 

Gwamnatin Kano Za Ta Sake Bude Shari’ar Zargin Kisan Da Ake Yi Wa Alhassan Doguwa 

May 30, 2023
Sabon Gwamnan Kano Ya Kori Shugaban Hukumar Alhazai Na Jihar Da Wasu

Sabon Gwamnan Kano Ya Kori Shugaban Hukumar Alhazai Na Jihar Da Wasu

May 30, 2023
Kamfanin NNPCL Ya Goyi Bayan Cire Tallafin Man Fetur, Ya Yi Alkawarin Samar Da Wadataccen Mai

Kamfanin NNPCL Ya Goyi Bayan Cire Tallafin Man Fetur, Ya Yi Alkawarin Samar Da Wadataccen Mai

May 30, 2023
Kasar Sin Ta Tuntuba Tare Da Musayar Ra’ayi Da Dukkan Bangarori Game Da Warware Rikicin Ukraine A Siyasance

Kasar Sin Ta Tuntuba Tare Da Musayar Ra’ayi Da Dukkan Bangarori Game Da Warware Rikicin Ukraine A Siyasance

May 29, 2023
Sin Da Afirka Sun Fi Bukatar Kara Hadin Gwiwa Da Juna

Sin Da Afirka Sun Fi Bukatar Kara Hadin Gwiwa Da Juna

May 29, 2023
Tinubu Ya Taya Erdoğan Murnar Nasarar Cin Zaben Shugaban Kasar Turkiyya

Tinubu Ya Taya Erdoğan Murnar Nasarar Cin Zaben Shugaban Kasar Turkiyya

May 29, 2023
Sabon Gwamnan Sakkwato Ahmed Aliyu Ya Nemi Goyon Bayan ‘Yan Adawa A Jihar

Sabon Gwamnan Sakkwato Ahmed Aliyu Ya Nemi Goyon Bayan ‘Yan Adawa A Jihar

May 29, 2023
An Wallafa Littafi Kan Jawabin Shugaba Xi Jinping A Wajen Taron Kolin Kasar Sin Da Yankin Tsakiyar Asiya

An Wallafa Littafi Kan Jawabin Shugaba Xi Jinping A Wajen Taron Kolin Kasar Sin Da Yankin Tsakiyar Asiya

May 29, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.