• English
  • Business News
Wednesday, November 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kirkirar Kimiyya Da Fasaha Ta Kasar Sin Na Sa Kaimi Ga Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya

by CGTN Hausa and Sulaiman
1 year ago
Kimiyya

Bana shekara ce ta cika shekaru 75 da kafuwar jamhuriyar jama’ar kasar Sin. A cikin shekaru 75 da suka gabata, bangaren kimiyya da fasaha ba ma kawai ya ingiza zamanantarwar kasar Sin ba, har ma ya sa kaimi ga bunkasuwar kimiyya da fasaha a duniya, da masana’antu masu fasahohin zamani, tare da ba da gudummawa ta hakika ga ci gaban dan Adam. Kana alkaluman karfin kirkire-kirkire na duniya na shekarar 2024 da hukumar ikon mallakar fasaha ta duniya ta fitar sun nuna cewa, karfin kasar Sin a fannin kirkirar sabbin fasahohi ya tashi da matsayi daya zuwa na 11, daga matsayi na 12 a bara.

 

Musamman ma a cikin shekaru fiye da goma da suka gabata, kasar Sin a ko da yaushe ta nace kan inganta bangaren kimiyya da fasaha da dogaro da kai, tare da yin amfani da damar samun ci gaba da sabon zagaye na juyin juya halin kimiyya da fasaha da sauye-sauyen salon masana’antu suka haifar, da samun sabbin fasahohi a kai a kai. Daga cikin su, masana’antar sarrafa sabbin makamashi ta zama tamkar wani sabon katin kasuwanci na kasar Sin, wadda ba ma kawai ta samar da dimbin kayayyaki ga kasuwannin kasa da kasa, da sa kaimi ga ci gaban tattalin arziki da zaman al’umma ta hanyar kare muhalli ba, har ma ta ba da gudummawa sosai ga ayyukan tinkarar sauyin yanayi a duniya, da sauye-sauyen salon makamashi zuwa wani mai kare muhalli.

 

Fasaha ba ta san iyakokin kasa ba. A mahangar kasar Sin, ba za a iya raba sabbin fasahohi da hadin gwiwar da kasar take yi da sauran kasashe ba, wanda wani muhimmin ilimi ne da kasar Sin ta samu, yayin da take neman ci gaban bangaren kimiyya da fasaha. Ta hanyar yin hadin gwiwa da karin kasashen waje a fannin kimiyya da fasaha, kasar Sin ta sa kaimi ga raba dimbin sakamakon da aka samu a fannin kimiyya da fasaha, ta yadda duk duniya za ta samu ci gaba na bai daya a wannan fanni. (Bello Wang)

LABARAI MASU NASABA

Sin Za Ta Gyara Matakan Haraji Kan Kayayyakin Da Ake Shigowa Da Su Daga Amurka

CIIE Na Sin Karin Tagomashi Ne Ga Kasashen Afrika

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sin Za Ta Gyara Matakan Haraji Kan Kayayyakin Da Ake Shigowa Da Su Daga Amurka
Daga Birnin Sin

Sin Za Ta Gyara Matakan Haraji Kan Kayayyakin Da Ake Shigowa Da Su Daga Amurka

November 5, 2025
CIIE Na Sin Karin Tagomashi Ne Ga Kasashen Afrika
Daga Birnin Sin

CIIE Na Sin Karin Tagomashi Ne Ga Kasashen Afrika

November 5, 2025
Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika
Daga Birnin Sin

Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika

November 4, 2025
Next Post
APC Ta Lalata Nijeriya, PDP Kuma Matacciyar Jam’iyya Ce — Kwankwaso

APC Ta Lalata Nijeriya, PDP Kuma Matacciyar Jam’iyya Ce — Kwankwaso

LABARAI MASU NASABA

Majalisar Kano Na Shirin Zartar Da Dokar Gwajin Kwayoyin Jini, Kanjamau Da Cutar Hanta Kafin Aure

Majalisar Kano Na Tattauna Batun Fara Amfani Da Harshen Hausa A Wurin Koyarwa A Makarantu 

November 5, 2025
Sin Za Ta Gyara Matakan Haraji Kan Kayayyakin Da Ake Shigowa Da Su Daga Amurka

Sin Za Ta Gyara Matakan Haraji Kan Kayayyakin Da Ake Shigowa Da Su Daga Amurka

November 5, 2025
Kundin Tsarin Mulkin Nijeriya Bai Yadda Da Tauye Haƙƙin Addini Ba – Minista

Kundin Tsarin Mulkin Nijeriya Bai Yadda Da Tauye Haƙƙin Addini Ba – Minista

November 5, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

Majalisar Dattawa Ta Amince da Naira Tiriliyan 1.1 Don Biyan Bashin ‘Yan Kwangila – Akpabio

November 5, 2025
An Nemi Kasashen ECOWAS Su Samar Da Kariya Ga Yankunan Hakar Ma’adanai

ECOWAS Ta Ƙaryata Iƙirarin Trump Kan Kisan Kiristoci A Nijeriya

November 5, 2025
Tsohon Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa, Ya Rasu Yana Da Shekaru 86

Tsohon Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa, Ya Rasu Yana Da Shekaru 86

November 5, 2025
Ɗan Majalisar Amurka Ya Zargi Kwankwaso Da Hannu A Kisan Kiristoci A Nijeriya

Ɗan Majalisar Amurka Ya Zargi Kwankwaso Da Hannu A Kisan Kiristoci A Nijeriya

November 5, 2025
Sanata Barau Ya Tsaya Takarar Shugaban Majalisar Dattawa

Ba Na Jin Tsoron Trump – Martanin Sanata Barau Ga Akpabio

November 5, 2025
CIIE Na Sin Karin Tagomashi Ne Ga Kasashen Afrika

CIIE Na Sin Karin Tagomashi Ne Ga Kasashen Afrika

November 5, 2025
Ma’aikatar Yaɗa Labarai Da BoS Ta Kaduna Sun Ƙulla Yarjejeniyar Samar Da Sahihan Bayanai Ga Al’umma

Ma’aikatar Yaɗa Labarai Da BoS Ta Kaduna Sun Ƙulla Yarjejeniyar Samar Da Sahihan Bayanai Ga Al’umma

November 4, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.