• English
  • Business News
Thursday, June 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kotu Ta Kori Dan Majalisar Tarayya Daga Filato

by Khalid Idris Doya
3 years ago
in Labarai
0
Kotu Ta Kori Dan Majalisar Tarayya Daga Filato
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Zamfara: APC Za Ta Maka PDP A Kotu Kan Zargin Matawalle Da Hannu A Satar Mutane

EFCC Ta Kama Mutane 11 Kan Zargi Aikata Damfara A Intanet A Kaduna

Kotun sauraren kararrakin zaben ‘yan majalisar tarayya da na jihohi da ke zamanta a babbar kotu mai lamba 4 a Jos, ta soke nasarar zaben cike gurbi da dan takarar jam’iyyar PDP Hon. Musa Avia Aggah, ya samu da fari a matsayin dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Jos ta Arewa da Bassa.

A hukuncin da kotun ta yanke karkashin mai shari’a Hope O. Ozoh, Khadi Usman Umar da mai shari’a Zainab M. Bashir ta ce masu shigar da korafin sun gamsar da ita kan kes dinsu.

  • Sakataren Gwamnatin Jihar Katsina Ya Bukaci Matasa Su Guji Fadawa Bangar Siyasa
  • Ba Gaskiya Bane Cewar Muna Kashe Biliyan 196.9 Ga Masu Juna Biyu – Badaru

Kotun ta ce Hon. Aggah bai samu mafi rinjaye na kuri’un da aka kada ba, kan hakan kotun ta ayyana Mohammadu Gwoni na jam’iyyar PRP a matsayin wanda ya lashe zaben dan majalisar wakilai ta tarayya mai wakiltar mazabar Jos ta Arewa da Bassa.

Kotun ta umarci hukumar zabe INEC da ta mika takarar shaidar cin zabe ga Muhammadu Adam Alkali na jam’iyyar PRP a matsayin wanda ya lashe zaben cike gurbi da aka gudanar a ranar 26 ga watan Fabrairun 2022.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Cike GurbiDan Majalisar TarayyaFilatoHukunciKotuMataki
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sakataren Gwamnatin Jihar Katsina Ya Bukaci Matasa Su Guji Fadawa Bangar Siyasa

Next Post

Sabon Salon Yaki Da ‘Yan Ta’adda A Jihar Kaduna

Related

Zamfara: APC Za Ta Maka PDP A Kotu Kan Zargin Matawalle Da Hannu A Satar Mutane
Manyan Labarai

Zamfara: APC Za Ta Maka PDP A Kotu Kan Zargin Matawalle Da Hannu A Satar Mutane

1 hour ago
EFCC Ta Kama Mutane 11 Kan Zargi Aikata Damfara A Intanet A Kaduna
Manyan Labarai

EFCC Ta Kama Mutane 11 Kan Zargi Aikata Damfara A Intanet A Kaduna

2 hours ago
Basaraken Da Aka Sace A Kogi Ya Kuɓuta Bayan Shafe Kwanaki 27 A Hannun ‘Yan Bindiga 
Labarai

Basaraken Da Aka Sace A Kogi Ya Kuɓuta Bayan Shafe Kwanaki 27 A Hannun ‘Yan Bindiga 

3 hours ago
Gobara Ta Ƙone Wani Gidan Mai A Legas
Labarai

Gobara Ta Ƙone Wani Gidan Mai A Legas

5 hours ago
Zan Ci Gaba Da Ɓata Wa Masu Sukar Tinubu Rai Da Ayyuka – Wike
Manyan Labarai

Zan Ci Gaba Da Ɓata Wa Masu Sukar Tinubu Rai Da Ayyuka – Wike

6 hours ago
haraji
Labarai

Tinubu Ya Soke Yin Jawabi Ga ‘Yan Kasa Na Ranar Dimokuradiyya, Zai Yi Daga Zauren Majalisa

15 hours ago
Next Post
Sabon Salon Yaki Da ‘Yan Ta’adda A Jihar Kaduna

Sabon Salon Yaki Da 'Yan Ta'adda A Jihar Kaduna

LABARAI MASU NASABA

Zamfara: APC Za Ta Maka PDP A Kotu Kan Zargin Matawalle Da Hannu A Satar Mutane

Zamfara: APC Za Ta Maka PDP A Kotu Kan Zargin Matawalle Da Hannu A Satar Mutane

June 12, 2025
Kocin Kano Pillars Usman Abdullahi Ya Ajiye Aikinsa

Kocin Kano Pillars Usman Abdullahi Ya Ajiye Aikinsa

June 12, 2025
EFCC Ta Kama Mutane 11 Kan Zargi Aikata Damfara A Intanet A Kaduna

EFCC Ta Kama Mutane 11 Kan Zargi Aikata Damfara A Intanet A Kaduna

June 12, 2025
Basaraken Da Aka Sace A Kogi Ya Kuɓuta Bayan Shafe Kwanaki 27 A Hannun ‘Yan Bindiga 

Basaraken Da Aka Sace A Kogi Ya Kuɓuta Bayan Shafe Kwanaki 27 A Hannun ‘Yan Bindiga 

June 12, 2025
Gobara Ta Ƙone Wani Gidan Mai A Legas

Gobara Ta Ƙone Wani Gidan Mai A Legas

June 12, 2025
Zan Ci Gaba Da Ɓata Wa Masu Sukar Tinubu Rai Da Ayyuka – Wike

Zan Ci Gaba Da Ɓata Wa Masu Sukar Tinubu Rai Da Ayyuka – Wike

June 12, 2025
Yadda Kasar Sin Ta Zo Da Sabon Salon Zamanantar Da Sashen Jigilar Kayayyaki

Yadda Kasar Sin Ta Zo Da Sabon Salon Zamanantar Da Sashen Jigilar Kayayyaki

June 11, 2025
haraji

Tinubu Ya Soke Yin Jawabi Ga ‘Yan Kasa Na Ranar Dimokuradiyya, Zai Yi Daga Zauren Majalisa

June 11, 2025
An Gudanar Da Taron Ministoci Masu Daidaita Ayyukan Da Aka Amince Yayin Taron FOCAC

An Gudanar Da Taron Ministoci Masu Daidaita Ayyukan Da Aka Amince Yayin Taron FOCAC

June 11, 2025
Dangote

Ɗan Ƙasar Indiya Da Wasu 12 Sun Gurfana A Kotu Kan Satar Wa Dangote Dizal Na Naira Biliyan 4

June 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.