• Leadership Hausa
Sunday, June 4, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kotu Ta Kori Dan Majalisar Tarayya Daga Filato

by Khalid Idris Doya
9 months ago
in Labarai
0
Kotu Ta Kori Dan Majalisar Tarayya Daga Filato
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Tarayya Na Ganawa Da TUC Kan Cire Tallafin Mai

Hajjin Bana: Adadin Alhazan Nijeriya A Saudiyya A Yanzun Ya kai 24,324 

Kotun sauraren kararrakin zaben ‘yan majalisar tarayya da na jihohi da ke zamanta a babbar kotu mai lamba 4 a Jos, ta soke nasarar zaben cike gurbi da dan takarar jam’iyyar PDP Hon. Musa Avia Aggah, ya samu da fari a matsayin dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Jos ta Arewa da Bassa.

A hukuncin da kotun ta yanke karkashin mai shari’a Hope O. Ozoh, Khadi Usman Umar da mai shari’a Zainab M. Bashir ta ce masu shigar da korafin sun gamsar da ita kan kes dinsu.

  • Sakataren Gwamnatin Jihar Katsina Ya Bukaci Matasa Su Guji Fadawa Bangar Siyasa
  • Ba Gaskiya Bane Cewar Muna Kashe Biliyan 196.9 Ga Masu Juna Biyu – Badaru

Kotun ta ce Hon. Aggah bai samu mafi rinjaye na kuri’un da aka kada ba, kan hakan kotun ta ayyana Mohammadu Gwoni na jam’iyyar PRP a matsayin wanda ya lashe zaben dan majalisar wakilai ta tarayya mai wakiltar mazabar Jos ta Arewa da Bassa.

Kotun ta umarci hukumar zabe INEC da ta mika takarar shaidar cin zabe ga Muhammadu Adam Alkali na jam’iyyar PRP a matsayin wanda ya lashe zaben cike gurbi da aka gudanar a ranar 26 ga watan Fabrairun 2022.

Tags: Cike GurbiDan Majalisar TarayyaFilatoHukunciKotuMataki
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sakataren Gwamnatin Jihar Katsina Ya Bukaci Matasa Su Guji Fadawa Bangar Siyasa

Next Post

Sabon Salon Yaki Da ‘Yan Ta’adda A Jihar Kaduna

Related

Gwamnatin Tarayya Na Ganawa Da TUC Kan Cire Tallafin Mai
Labarai

Gwamnatin Tarayya Na Ganawa Da TUC Kan Cire Tallafin Mai

14 mins ago
Hajjin Bana: Adadin Alhazan Nijeriya A Saudiyya A Yanzun Ya kai 24,324 
Labarai

Hajjin Bana: Adadin Alhazan Nijeriya A Saudiyya A Yanzun Ya kai 24,324 

1 hour ago
Ana Bin Jihar Kano Bashin Sama Da Naira Biliyan 240, Inji Abba Gida-gida 
Labarai

Gwamna Yusuf Ya Kori Jami’an Cibiyar Alhazan Kananan Hukumomi 44 Na Jihar Kano

3 hours ago
Ranar Muhalli Ta Duniya: Kwanturolan NIS Na Jihar Ribas Ya Gargadi Jami’ai Kan Gurbata Muhalli
Labarai

Ranar Muhalli Ta Duniya: Kwanturolan NIS Na Jihar Ribas Ya Gargadi Jami’ai Kan Gurbata Muhalli

5 hours ago
Mutane 18 Sun Mutu A Wani Hatsarin Mota A Kano
Manyan Labarai

Mutane 18 Sun Mutu A Wani Hatsarin Mota A Kano

6 hours ago
Shanun Buhari Sun Ragu Saboda Yawan Kyautarsa — Garba Shehu
Manyan Labarai

Shanun Buhari Sun Ragu Saboda Yawan Kyautarsa — Garba Shehu

12 hours ago
Next Post
Sabon Salon Yaki Da ‘Yan Ta’adda A Jihar Kaduna

Sabon Salon Yaki Da 'Yan Ta'adda A Jihar Kaduna

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Na Ganawa Da TUC Kan Cire Tallafin Mai

Gwamnatin Tarayya Na Ganawa Da TUC Kan Cire Tallafin Mai

June 4, 2023
‘Yan Sama Jannati Na Kumbon Shenzhou-15 Sun Dawo Beijing

‘Yan Sama Jannati Na Kumbon Shenzhou-15 Sun Dawo Beijing

June 4, 2023
Hajjin Bana: Adadin Alhazan Nijeriya A Saudiyya A Yanzun Ya kai 24,324 

Hajjin Bana: Adadin Alhazan Nijeriya A Saudiyya A Yanzun Ya kai 24,324 

June 4, 2023
Tawagar Sojin Injiniya Ta Wanzar Da Zaman Lafiya Ta Kasar Sin Ta Tallafawa Kongo Kinshasa Ta Fuskar Aikin Ceto

Tawagar Sojin Injiniya Ta Wanzar Da Zaman Lafiya Ta Kasar Sin Ta Tallafawa Kongo Kinshasa Ta Fuskar Aikin Ceto

June 4, 2023
Ana Bin Jihar Kano Bashin Sama Da Naira Biliyan 240, Inji Abba Gida-gida 

Gwamna Yusuf Ya Kori Jami’an Cibiyar Alhazan Kananan Hukumomi 44 Na Jihar Kano

June 4, 2023
Me Ya Sa BRICS Ke Kara Samun Karbuwa Daga Kasashen Duniya

Me Ya Sa BRICS Ke Kara Samun Karbuwa Daga Kasashen Duniya

June 4, 2023
Sana’ar Kwalliya

Sana’ar Kwalliya

June 4, 2023
Ranar Muhalli Ta Duniya: Kwanturolan NIS Na Jihar Ribas Ya Gargadi Jami’ai Kan Gurbata Muhalli

Ranar Muhalli Ta Duniya: Kwanturolan NIS Na Jihar Ribas Ya Gargadi Jami’ai Kan Gurbata Muhalli

June 4, 2023
Mutane 18 Sun Mutu A Wani Hatsarin Mota A Kano

Mutane 18 Sun Mutu A Wani Hatsarin Mota A Kano

June 4, 2023
Takaitaccen Tarihin Ka’idojin Rubutun Hausa (II)

Takaitaccen Tarihin Ka’idojin Rubutun Hausa (II)

June 4, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.