• English
  • Business News
Thursday, October 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kudurorin Haraji Za Su Kara Bunkasa Tattalin Arzikin Nijeriya -Minista

byAbubakar Abba
9 months ago
Haraji

Karamin Ministan Manana’antu John Uwan-Enoh, ya bayyana cewa, kudurorin haraji da Gwamnatin Shugaban Kasa kirkiro da su, ne bisa nufin kara baunkasa tattalin arzikin kasar nan.

Owan-Enoh ya sanar da haka ne, a makon da ya gabata a taron manema labarai a Karamar Hukumar Etung, da ke a jihar Koros Ribas.

  • Hisbah Ta Yi Kakkausan Gargaɗi Tare Da Kira Ga Iyaye Kan Kula Da Yara Bayan Samun Gawar Wasu 4
  • Xi Ya Zanta Da Babban Jagoran Vietnam Da Shugaban Sri Lanka

Kazalika, Uwan-Enoh, ya yabawa Shugaban Kasa Bola Tinubu kan kirkiro kudurorin harajin, inda ya sanawar da cewa, sauyin, zai taimaka wajen fannin matuka.

Ministan ya kuma tunasar da ‘yan Nijeriya  kan alkawarin na Shugaban Kasa Bola Tinubu, na dala tiriliyan daya, don a kara habaka tattalin arzikin kasar, inda ya sanar da cewa, sauyin na daya daga cikin abinda Gwamnatin mai ci, ke burin cimma.

Uwan-Enoh ya ci gaba da cewa, ‘yan Nijeriya da dama, son soki wannan kudurorin na haraji, ba tare da sun yi dubi kan gundarin kudurorin ba, har ma ta kai ga wasun su, na yin kiraye-karaye ga Gwamnatin Tarayya na ta janye kudurorin.

LABARAI MASU NASABA

Bayan Shekara 20 Nijeriya Ta Sake Dawo Da Tsarin Bayar Da Hayar Kananan Jiragen Sama

Tashoshin Jiragen Ruwa Sun Samar Da Kashi 19.6 Na Fitar Da Kayan Da Ba Su Shafi Mai Ba—Dantsoho

Sai dai, Minitsna ya nuna jin dadinsa kan yadda wasu daga cikin masu kiraye-kirayen Gwamnatin na ta janye kudurorin, daga baya kuma suka fahinci manufar kudurorin, suka kuma nuna goyon bayansu akai.

Ya kara da cewa, Shugaban Kwamitin Tsara Kudurorin na Haraji na Fadar Shugaban Kasa Taiwo Oyedele, wanda kuma ya kayance ke jagorantar wanzar da kudurorin, yana kan gwaro da mari, wajen tattara akaluman da suka kamata dangane da kudurorin harajin.

Owan-Enoh, ya kuma bukaci ‘yan kasar da su marawa kudurorin na haraji baya, musamman don a gabatar da su, su  zamo doka.

A ‘yan makwannin da suka gabata dai, kudurorin na harajin sun haifar da zazzafar muhawara daga lungu da sako na sassan kasar nan, duba da irin kalubalen da ake gani, za su haifarwa da tattalin arzikin kasar nan da kuma rashin dubi da bin ka’adaiar Shari’a wajen gabatar da kudurorin na harajin.

Kudurorin guda hudu, a yanzu dai, Shugaban Kasa Bola Ahamed Tinubu ya  gabatarwa da Majalisar kasar, a watan Okutobar 2024.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Bayan Shekara 20 Nijeriya Ta Sake Dawo Da Tsarin Bayar Da Hayar Kananan Jiragen Sama
Tattalin Arziki

Bayan Shekara 20 Nijeriya Ta Sake Dawo Da Tsarin Bayar Da Hayar Kananan Jiragen Sama

October 3, 2025
Tashoshin Jiragen Ruwa Sun Samar Da Kashi 19.6 Na Fitar Da Kayan Da Ba Su Shafi Mai Ba—Dantsoho
Tattalin Arziki

Tashoshin Jiragen Ruwa Sun Samar Da Kashi 19.6 Na Fitar Da Kayan Da Ba Su Shafi Mai Ba—Dantsoho

October 3, 2025
Majalisar Wakilai Za Ta Sasanta Dangote Da NUPENG
Tattalin Arziki

Majalisar Wakilai Za Ta Sasanta Dangote Da NUPENG

September 27, 2025
Next Post
An Yi Gwaji Karo Na 3 Na Bikin Kade-Kade Da Raye-Raye Na Murnar Bikin Bazara Na CMG

An Yi Gwaji Karo Na 3 Na Bikin Kade-Kade Da Raye-Raye Na Murnar Bikin Bazara Na CMG

LABARAI MASU NASABA

HOTUNA: Yadda Obasanjo Ya Ƙaddamar da Sabuwar Cibiyar Taron Ƙasa Da Ƙasa A Bauchi

HOTUNA: Yadda Obasanjo Ya Ƙaddamar da Sabuwar Cibiyar Taron Ƙasa Da Ƙasa A Bauchi

October 9, 2025
Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

October 9, 2025
Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

October 8, 2025
Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

October 8, 2025
Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

October 8, 2025
Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

October 8, 2025
Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

October 8, 2025
Tinubu

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

October 8, 2025
Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Go to mobile version