ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 8, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tashoshin Jiragen Ruwa Sun Samar Da Kashi 19.6 Na Fitar Da Kayan Da Ba Su Shafi Mai Ba—Dantsoho

by Bello Hamza
9 months ago
Jiragen Ruwa

Shugaban Hukumar kula da Tashoshin Jiragen Ruwa ta Kasa NPA Dakta Abubakar Dantsoho ya bayyana cewa, a rabin farkon zangon na shekarar 2025, Tashoshin Jiragen Ruwa na kasar, sun bayar da gudanwar wajen samun karuwar da ta kai kaso 19.6 a bangaren fitar da kayan da ba su shafi fannin Mai ba.

Kazalika, Dakta Dantsoho ya sanar da cewa, Hukumar ta NPA na kan kokarin ganin cewa, ta samar da tsarin gudanar da yin gasa ta kasa da kasa, musamman domin a kara karfafa gudanar da hada-hadar kasuwanci tare da janyo ‘yan kasuwa daga ketare, da za su zuba hannun jari na kai tsaye da kuma kara karfafa masu guiwa domin dorewar tattalin arzikin kasar, a nan gaba.

  • Manyan Jami’an Kasashen Afirka Suna Fatan Fadada Hadin Gwiwa Da Kasar Sin
  • Xi Ya Taya Jami’ar Tianjin Murnar Cika Shekaru 130 Da Kafuwa

Dantsoho ya bayyana hakan ne, a kasidar da ya gabatar a taron Majalisar Dikin Duniya da ake ci gaba da gudanarwa a yanzu a kasar Amurka.

ADVERTISEMENT

Taken kasidar shi ne, ‘ Kula da Kayan Aikin Hukumar Domin a kara Habaka Hada-Hadar Sufurin Jiragen Ruwa da kuma Karfafa Gasa Fadin Duniya.’

Dantsoho ya kara da cewa, a zangon farko na shekarar 2026, Hukumar ta NPA, za ta ci gaba da wanzar da tsarin na Tashar Jiragen Ruwa wato PCS.

LABARAI MASU NASABA

Rage Farashin Mai Na Ɗangote: Dillalan Man Fetur Sun Yi Burus Da Sauya Nasu Farashin

Bankin Duniya Ya Ɗora Tashoshin Apapa Da Tincan Kan Sikelin Maki Na 20 A Duniya

“Muna tabbatar da inganta tsarin na PCS domin a kara tabbatar da karfafa gasa a fadin diniya a fannin na sufurin Jiragen Ruwa na NPA wanda hakan zai kuma kara samar da damar janyo masu zuba hannun jari daga waje na kai tsaye da kuma kara karfafa tattalin arzikin kasar, a nan gaba,”.

A cewarsa, za mu ci gaba da kulla hadaka domin mu cimma burin da aka sanya a gaba, na kara inganta ayyukan Hukumar ta NPA.

Ya ci gaba da cewa, a rabin zangon farko na shekarar 2025, ingancin da aka samar a bangarorin Tashoshin Jiragen Ruwan Kasar sun bayar da gudunmawar da ta karu, zuwa kaso 19.6 a fannin fitar da kaya waje, da ba su shafi fannin mai ba.

Kazalika, Dantsoho ya bayyana cewa, Hukumar ta NPA, na kan wanzar da tsarin haadaka na fasahar zamani wanda zai sada ya da sauran masu zuba hannun jari da gudanar da hada-hada.

A cewarsa, bisa samar da wannan tsarin na yin amfani da fasar ta zamani, hakan ya taimaka wajen gudanar da hada-hadar a cikin sauki da kuma rage yin asara.

Kazalika, Dantsoho ya bayyana cewa, Hukumar na kuma yin amfani da na’aurar zamani a daukacin harabar ginin na Tashar Jiragen Ruwan da ke a jihar Legas, musamman domin a kara rage cunkoso a Tashar.

“An sanya tsari a cikin yin amfani da na’urar zamani ta ECS wanda hakan ke bayar da damar kula da kayan da ake jigarsu a cikin Jiragen Ruwa zuwa Tashoshin Jiragen Ruwa na kasar kuma a kan lokaci,” Inji Dantsoho.

Ya bayyana cewa, Hukumar ta NPA, na gudanar da ayyukanta ne, a zamanance, ba tare da yin amfani da takardun rubutu ba wanda hakan ya taimaka, wajen ragewa Hukumar, yin asara.

Shugaban ya kara da cewa, Hukumar ta NPA, na tabbatar da cewa, ta na ci gaba da kara inganta ayyukanta, inda ya jaddada mahimmancin yin amfani da fasahar zamani domin rage yawan yin dogaro da yin amfani da manyan motocin da ke bin musamman manyan hanyoyin kasar, domin rage fitar da yaki.

Da yake ci gaba da yin tsokaci kan kokarin Hukumar na rage yawan fitar da hayakin na manyan motocin da yeke yin safarar kayan Dantsoho ya sanar da cewa, Hukumar ta ci gaba da kasancewa a gaba wajen gudanar da gangamin ganin an rage yawan hayakin, inda gangamin, ya faro tun daga Tashar Jiragen Ruwa ta Lekki.

“Hukumar ta NPA ta ci gaba da kasancewa a gaba wajen gudanar da gangamin ganin an rage yawan hayakin, inda gangamin, ya faro tun daga Tashar Jiragen Ruwa ta Lekki, “ Inji Dantsoho.

Kazalika, ya bayyana cewa, Hukumar ta kuma himmatu, wajen ganin tana kara zamanantar da ayyuakan da take ci gaba da gudanawar, a daukacin Tashishin Jiragen Ruwa na kasar tare da yin ayyuan, da kayan aiki na zamani, musamman domin a samar da gudanar da yin ayyukan a cikin sauki.

“Wannan babbar Tashar ta Jiragen Ruwa ta Lekki ta hanyar hadaka da NPA da kuma sauran abokan hadaka, da ke a fannin na sufurin Jiragen Ruwa,” Acewar Shugaban.

Shugaban ya ci gaba da cewa, karfin da Tashar ke da shi, ya kai ga har za ta iya tabbatar da gudanar da gasar gudanar da hada-hadar kasuwanci, musamman duba da irin manyan Jiragen Ruwan da ke sauka a Tashar.

“Mun samu damar kaddamarwa da wasu kayan aiki a Tashar ta Lekki ,” Inji Dantsoho.

Jiragen Ruwa
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Kafa Cibiyar NIPHID: NCDC Ta Yi Kuskuren Fahimtar Ƙudirin Dokar
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Uwargidan Shugaban Ƙasa Ta Ƙaddamar Da Muhimman Ayyukan Ci Gaba A Jihar Jigawa
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Ƙungiyar Kansilolin APC Ta Yi Barazanar Janye Goyon Bayanta Idan Ba A Daina Zargin Sanata Yari Ba
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Bankin Duniya Ya Ɗora Tashoshin Apapa Da Tincan Kan Sikelin Maki Na 20 A Duniya

MASU ALAKA

NNPCL Ya Rage Farashin Man Fetur Zuwa ₦860 Kan Kowacce Lita – IPMAN
Tattalin Arziki

Rage Farashin Mai Na Ɗangote: Dillalan Man Fetur Sun Yi Burus Da Sauya Nasu Farashin

June 27, 2026
Gwamnatin Tarayya, Bankin Duniya Da Cibiyar IITA Za Su Bunkasa Noma Ta Fasahar Zamani
Tattalin Arziki

Bankin Duniya Ya Ɗora Tashoshin Apapa Da Tincan Kan Sikelin Maki Na 20 A Duniya

June 26, 2026
Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
Tattalin Arziki

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

June 20, 2026
Next Post
Ƴansanda Sun Fara Aiwatar Da Dokar Sanya Baƙin Gilashi Mota A Legas

Ƴansanda Sun Fara Aiwatar Da Dokar Sanya Baƙin Gilashi Mota A Legas

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Iran Da Su Aiwatar Da Cikakkiyar Takardar Bayanin Fahimtar Juna Da Aka Cimma

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Iran Da Su Aiwatar Da Cikakkiyar Takardar Bayanin Fahimtar Juna Da Aka Cimma

July 8, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Cike Gibin Cin Gajiyar Fasahar AI

Sin Ta Yi Kira Da A Cike Gibin Cin Gajiyar Fasahar AI

July 8, 2026
Kotu Ta Tsare Malamin ABU Kan Zargin Gwamnatin Katsina Da Ɗaukar Nauyin Aikin Hajjin ‘Yan Bindiga

Kotu Ta Tsare Malamin ABU Kan Zargin Gwamnatin Katsina Da Ɗaukar Nauyin Aikin Hajjin ‘Yan Bindiga

July 8, 2026
Ministan Lafiya Na DRC Ya Gode Wa Sin Bisa Tura Kwararrun Likitoci Kasar Don Tallafa Wa Dakile Ebola

Ministan Lafiya Na DRC Ya Gode Wa Sin Bisa Tura Kwararrun Likitoci Kasar Don Tallafa Wa Dakile Ebola

July 8, 2026
Sin Ta Yi Watsi Da Ikirarin Philippine Kan Tekun Kudancinta

Sin Ta Yi Watsi Da Ikirarin Philippine Kan Tekun Kudancinta

July 8, 2026
Sin Da Tanzania Da Zambia Sun Karrama Jaruman Sinawa A Bikin Cika Shekaru 50 Da Kafa Layin Dogo Na TAZARA

Sin Da Tanzania Da Zambia Sun Karrama Jaruman Sinawa A Bikin Cika Shekaru 50 Da Kafa Layin Dogo Na TAZARA

July 8, 2026
Zaɓen 2027: NNPP Ta Fara Shigar Da Sunayen ’Yan Takara, Ta Nemi INEC Ta Ƙara Mata Lokaci

Zaɓen 2027: NNPP Ta Fara Shigar Da Sunayen ’Yan Takara, Ta Nemi INEC Ta Ƙara Mata Lokaci

July 8, 2026
Damar Fita Daga Kangin Dalar Amurka Ta Sake Samuwa Ga Kasashen Afirka

Damar Fita Daga Kangin Dalar Amurka Ta Sake Samuwa Ga Kasashen Afirka

July 8, 2026
Badaƙalar PFIPC: Ban Taɓa Haɗuwa Da Gbajabiamila Ba – Adeyemi

Badaƙalar PFIPC: Ban Taɓa Haɗuwa Da Gbajabiamila Ba – Adeyemi

July 8, 2026
NNGF Ta Kaddamar Da Kwamitin Amintattu Na Gidauniyar Asusun Tsaro Ta Yankin

NNGF Ta Kaddamar Da Kwamitin Amintattu Na Gidauniyar Asusun Tsaro Ta Yankin

July 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.