• English
  • Business News
Saturday, June 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kungiyar APOSUN Ta Ziyarci Ofishin Babban Sufeton ‘Yansandan Nijeriya

by Rabi'u Ali Indabawa
2 years ago
in Labarai
0
Kungiyar APOSUN Ta Ziyarci Ofishin Babban Sufeton ‘Yansandan Nijeriya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kungiyar ta APOSUN wacce aka fi sani da POS da ke sana’ar hada-hadar kudi na tafi da gidanka a Nijeriya, ta shugaban ‘Yansandan Kasar nan.

Kungiyar ta ce wannan na cikin ziyarce-ziyarcen da take kan aiwatarwa tun daga shekarar 2022 da ta gabata, domin ganin ta hada hannu da hukumomin tsaron Nijeriya da sauran masu ruwa da tsaki a bangaren kudi ta yadda za a kau da bara-gurbi da ke amfani da na’urar POS wajen aikata masha’a.

  • Yadda Ake Sana’ar POS
  • Yadda Jami’an Ma’aikatar Kudi Suka Sace Kudin Wani Marigayi Ta POS A Bauchi

Kungiyar ta Association Of Poit Sale Users In Nigeria mai inkiya da APOSUN ta jaddada aniyarta na yin aiki da rudunar ‘yansandan kasar nan.

Shugaban Kwamitin Amintattu na Kungiyat Barista Abdullahi Gurin, ya ce mambobin Kungiyar a shirye suke da su hada hannu da duk wata hukuma ta gwamnati ko ma cibiya mai zaman kanta domin tsaftace sana’ar ta POS, haka ne ma ta sa suka nemi zama da rundunar ‘yan sandan Nijeriya.

“Mun rubuta wa Sufeto Janar din ‘yansandan Nijeriya kan cewa masu hada-hadar kudi, don haka muka ziyarce shi don mu fada masa abubuwan da Kungiyar nan ke ce ciki,”

Labarai Masu Nasaba

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

Rasuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Afirka – Atiku

“Hukumar ‘Yansanda sun bamu tabbacin cewa duk matsalolin da za mu fuskanta suna bayanmu, sannan kuma suna goyon bayanmu a kan ayyukan da muke yi, kuma sun bamu tabbacin duk jihar da muke da matsala mu shiga kai tsaye kawai wajen Kwamishina na wannan jihar ko DPO mu fada matsalolinmu za su magance mana ba tare da bata lokaci ba,” in ji shi.

A nasa bangaren Sakataren Tsare-tsare a Matakin Kasa na APOSUN Alhaji Alhaji Maina Abdullahi, ya bayyana cewa tabbatar da duk wasu bayanai kan yadda ayyukan Kungiyar ke gudana ya kai ga daukacin mambobinsu, wanda a cewarsa a yanzu haka Kungiyar na da rassa a jihohin Nijeriya 36 har da Abuja da kuma Kananan hukumomin Kasar 774.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Buguwar Zuciya: Me Ya Sa Take Faruwa Da ‘Yan Kwallo Ana Tsaka Da Wasa?

Next Post

NIS Reshen Bayelsa Ta Ƙaddamar Da Ƙawata Muhallinta Da Dashen Itatuwa

Related

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)
Labarai

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

34 minutes ago
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe
Manyan Labarai

Rasuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Afirka – Atiku

53 minutes ago
Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu
Manyan Labarai

Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu

3 hours ago
Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe
Manyan Labarai

Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

4 hours ago
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa
Manyan Labarai

Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

5 hours ago
Za a Binne Ɗantata A Madina, Za Ai Yi Sallar Ga’ibi A Kano
Labarai

Za a Binne Ɗantata A Madina, Za Ai Yi Sallar Ga’ibi A Kano

5 hours ago
Next Post
NIS Reshen Bayelsa Ta Ƙaddamar Da Ƙawata Muhallinta Da Dashen Itatuwa

NIS Reshen Bayelsa Ta Ƙaddamar Da Ƙawata Muhallinta Da Dashen Itatuwa

LABARAI MASU NASABA

An Horas Da Kwararrun Ma’aikata Sama Da Dubu 500 Karkashin Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Inganta Kwarewar Ma’aikata

An Horas Da Kwararrun Ma’aikata Sama Da Dubu 500 Karkashin Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Inganta Kwarewar Ma’aikata

June 28, 2025
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

June 28, 2025
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe

Rasuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Afirka – Atiku

June 28, 2025
Sin Ta Samu Nasarorin A Zo A Gani Wajen Yaki Da Miyagun Kwayoyi

Sin Ta Samu Nasarorin A Zo A Gani Wajen Yaki Da Miyagun Kwayoyi

June 28, 2025
Kula Da  Kanki Bayan Haihuwa Abu Ne Muhimmi 4

Kula Da  Kanki Bayan Haihuwa Abu Ne Muhimmi 4

June 28, 2025
Mata Ku Kula Da Masu Tallan Maganin Hana Kishiya

Mata Ku Kula Da Masu Tallan Maganin Hana Kishiya

June 28, 2025
Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu

Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu

June 28, 2025
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

Ƙoƙarin Ƙungiyoyin Afrika A Gasar Kofin Duniya

June 28, 2025
Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

June 28, 2025
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

June 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.