• English
  • Business News
Sunday, September 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kungiyar Dalibai Za Ta Shiga Zanga-Zanga Kan Kara Kudin Makaranta A Nijeriya

by Khalid Idris Doya
3 years ago
in Manyan Labarai
0
Kungiyar Dalibai Za Ta Shiga Zanga-Zanga Kan Kara Kudin Makaranta A Nijeriya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kungiyar Dalibai ta Kasa (NANS), ta yi barazanar shiga zanga-zanga kan kara kudin makaranta ga dalibai da Jami’o’in kasar nan suka yi.

Mataimakin shugaban kungiyar, Kwamared Suleiman Sarki, ne ya shaida hakan a ranar Juma’a a Maiduguri lokacin da ya gana da ‘yan jarida.

  • Sin Ta Yi Imani Da Karfin Jama’Ar Habasha Na Magance Harkokinsu Da Kansu
  • Gidauniyar Abdulsamad Ta Bai Wa Hukumar NIS Kyautar 500m Don Inganta Tsaro 

Sarki, ya ce, karuwar kudaden makarantar na cutar da dalibai sosai daga shiyyar Arewa Maso Gabas, wadanda suka sha fama da matsalolin ‘yan ta’adda na tsawon shekaru 13.

Ya ce, NANS ta bai wa Jami’ar Maiduguri (UNIMAID) wa’adin mako guda da ta sauya matsayarta kan batun jarin kudin makarantar ko ta fuskanci zanga-zanga a fadin kasar nan.

Sarki, ya ce Jami’ar Maiduguri, ta kara kudin rajistar da kashi 200, inda ya nuna matukar damuwa kan karin kudin, inda ya misalta haka da cewa zai janyo matsaloli sosai ga dalibai.

Labarai Masu Nasaba

DAPPMAN Ta Soki Matatar Dangote Kan Rage Farashin Man Fetur

An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

Ya ce, “Kara kudin rajistar makaranta da wasu Jami’o’in Arewacin kasar nan suka yi, abun damuwa ne matuka gaya domin muddin dalibai suka kasa biyan kudin dole su fita daga makaranta, hakan kuma ba abin da zai janyo illa karuwar matasan da basu da abun yi a shiyyar Arewa Maso Gabas.”

Mataimakin shugaban, ya bukaci dalibai da kada su biya sabon kudin rajistar amma su jira matakin da NANS za ta dauka domin tuni suka fara tuntubar hukumomin gudanarwa na Jami’ar Maiduguri kan matakin.

Kana, ya kuma nemi masu ruwa da tsaki a fagen ilimi a fadin kasar nan da su fito su dakile shirin jami’o’in Gwamnatin Tarayya na kara kudin makaranta.

Hukumar gudanarwar Jami’ar Maiduguri a ranar 1 ga watan Disamban 2022, ta amince da sabon tsarin kudin rajistar, sakamakon karuwar kudaden koyo da koyarwa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: DalibaiKarin Kudin MakarantaKudin Rajistar MakarantaMaiduguriNANSUNIMAID
ShareTweetSendShare
Previous Post

Bai Kamata A Nuna Bambanci Kan Manufofin Kandagarkin Covid-19 Da Siyasantar Da Lamarin Ba

Next Post

Dubun Mutumin Da Ya Shirya Sace Mahaifinsa Ta Cika A Kwara

Related

Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12
Manyan Labarai

DAPPMAN Ta Soki Matatar Dangote Kan Rage Farashin Man Fetur

2 hours ago
An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta
Manyan Labarai

An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

6 hours ago
Sojoji Sun Kashe Ƙasurgumin Ɗan Ta’adda A Kogi
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe Ƙasurgumin Ɗan Ta’adda A Kogi

10 hours ago
An Shirya Haɗin Gwiwa Da Hukumomi Don Magance Matsalar Ambaliyar Ruwa
Manyan Labarai

An Shirya Haɗin Gwiwa Da Hukumomi Don Magance Matsalar Ambaliyar Ruwa

10 hours ago
Majalisar Tarayya Ta Magantu Kan Gawar Da Aka Samu A Harabarta
Manyan Labarai

Majalisar Tarayya Ta Magantu Kan Gawar Da Aka Samu A Harabarta

11 hours ago
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina
Manyan Labarai

Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

14 hours ago
Next Post
Dan Sanda Ya Kashe Abokin Aikinsa Da Almakashi Har Lahira A Kebbi

Dubun Mutumin Da Ya Shirya Sace Mahaifinsa Ta Cika A Kwara

LABARAI MASU NASABA

Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12

DAPPMAN Ta Soki Matatar Dangote Kan Rage Farashin Man Fetur

September 13, 2025
Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

September 13, 2025
Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

September 13, 2025
An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

September 13, 2025
An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

September 13, 2025
An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

September 13, 2025
Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

September 13, 2025
Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

September 13, 2025
Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

September 13, 2025
Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

September 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.