• English
  • Business News
Thursday, September 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kungiyar ‘Women Link’ Ta Wayar Da Kan Mata Sama Da 200 Kan Zaben 2023

by Abubakar Abba
3 years ago
in Labarai
0
Women link
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gamayyar Kungiyoyin Mata a karkashin inuwar Kungiyar mata da ke fafutukar ganin an samar da shugabanci nagari a kasar nan, wato ‘Women Link For Better Gobernance’, sun yi wa shugabanin kungiyoyin mata bita domin su janyo hankalinsu a kan zaben 2023, mussaman matan Arewacin kasar kan su fito su jefa kuri’un su ga ‘yan takarar da suka cancanta a zabe mai zuwa.

A hirarta da LEADERSHIP Hausa ta yi da Mataimakiyar Shugabar gamayyar kungiyoyin kuma shugabar kungiyar da ke koyar wa mata sana’o’in hannu, Hajiya Aisha Gambo jim kadan bayan kammala taron da ya gudana a Jihar Kaduna ta bayyana cewa, “Makasudin shirya wannan taron shi ne, domin mu wayar wa mata ‘yan’uwanmu kai, musamman matan da ke a arewacin kasar nan, ganin cewa mune a kan gaba wajen fita kwanmu da kwarkwata domin jefa kuri’u a lokacin zabe, amma kuma da an ci zabe sai a barin mu a baya ba tare da an inganta rayuwarmu ba.

  • Kasar Sin Ko Da Yaushe Tana Goyon Bayan Zaman Lafiya Da Adalci Kan Batun Kasar Ukraine

“Mun wayar wa shugabanin kungiyoyin mata da ke a Jihar Kaduna kai kusan sama da 200, bisa nufin in son koma gida, su ma za su tara sauran ‘ya’yan kungiyoyin mata da suke jagoranta don su wayar masu da kai kan mahimmancin fitowar jefa kuri’un ga ‘yan takarar da suka cancanta lokacin zaben.

“Mata da dama sun yi fishi kan yadda wasu ‘yan siyasar da aka zaba a baya ba su inganta rayuwarsu, inda hakan ya sa matan suka ce sun daina fita jefa kuri’a. Shi ya sa muka hada kai domin mu wayar masu da kai da yi masu nasiha a kan mu yi hakuri mu fito mu jefa kuri’unmu ga ‘yan takarar da suka cancanta.

“Nan ba da dade wa ba, za mu sake wani sabon gangamin wayar da kan ‘yan’uwanmu mata kai wadanda za su fito daga kananan hukumomin 23 da ke a cikin jihar Kaduna kan muhimmancin jefa kuri’a a zaben 2023.”

Labarai Masu Nasaba

Gwamna Dauda Lawal Zai Yi Jawabi A Taron Kasuwanci Na AFSNET Karo Na Biyar A Ƙasar Algeria

Tinubu Ya Naɗa Shugabannin Jami’o’in Ilimi Na Tarayya Da Ke Zariya Da Kano

Ta kuma yi kira ga iyayen da ke fadin kasar nan da su ja hankalin ‘ya’yansu kar su bari a yi amfani da su don yin bangar siyasa a zaben 2023.

Ita kuwa shugabar gamayyar kungiyar matan, Hajiya Maryan Yahaya Sani wacce kuma ita ce Shugabantar Gidauniyar Ummulkhairi ta ce, “Yanzu mu mata muna son mu hadu mu kafa gwamnati wacce za ta kare martabarmu da kuma ‘ya’yanmu”.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

SEMA Ta Raba Wa ‘Yan Gudun Hijira Kayan Abinci A Jihar Borno

Next Post

‘Yan Majalisar Wakilai Sun Bukaci Buhari Ya Yi Kokarin Kubutar Da Mutanan Da Aka Sace

Related

Gwamna Dauda Lawal Zai Yi Jawabi A Taron Kasuwanci Na AFSNET Karo Na Biyar A Ƙasar Algeria
Labarai

Gwamna Dauda Lawal Zai Yi Jawabi A Taron Kasuwanci Na AFSNET Karo Na Biyar A Ƙasar Algeria

1 hour ago
Tinubu Ya Naɗa Shugabannin Jami’o’in Ilimi Na Tarayya Da Ke Zariya Da Kano
Labarai

Tinubu Ya Naɗa Shugabannin Jami’o’in Ilimi Na Tarayya Da Ke Zariya Da Kano

2 hours ago
Gwamnoni Sun Yi Kira Ga Tinubu Kan Ci Gaba Da Hako Mai A Kolmani Da Tafkin Chadi 
Manyan Labarai

Gwamnoni Sun Yi Kira Ga Tinubu Kan Ci Gaba Da Hako Mai A Kolmani Da Tafkin Chadi 

2 hours ago
Hatsarin Jiragen Ruwa
Labarai

Mutane 29 Sun Rasa Rayukansu A Wani Hatsarin Jirgin Ruwa A Jihar Neja

5 hours ago
Shettima
Labarai

Za Mu Kare Bukatun Nijeriya A Mashigin Tekun Guinea – Shettima

5 hours ago
Kungiyar Kare Shirye-shiryen Tinubu Ta Nemi A Dakatar Da Shugaban Kamfanin NNPCL 
Manyan Labarai

Kungiyar Kare Shirye-shiryen Tinubu Ta Nemi A Dakatar Da Shugaban Kamfanin NNPCL 

7 hours ago
Next Post
‘Yan Majalisar Wakilai Sun Bukaci Buhari Ya Yi Kokarin Kubutar Da Mutanan Da Aka Sace

'Yan Majalisar Wakilai Sun Bukaci Buhari Ya Yi Kokarin Kubutar Da Mutanan Da Aka Sace

LABARAI MASU NASABA

Ra’ayin Samar Da Ci Gaba Cikin Lumana: Daga Ra’ayin Sin Zuwa Matsayin Da Kasa Da Kasa Suka Cimma

Ra’ayin Samar Da Ci Gaba Cikin Lumana: Daga Ra’ayin Sin Zuwa Matsayin Da Kasa Da Kasa Suka Cimma

September 3, 2025
Gwamna Dauda Lawal Zai Yi Jawabi A Taron Kasuwanci Na AFSNET Karo Na Biyar A Ƙasar Algeria

Gwamna Dauda Lawal Zai Yi Jawabi A Taron Kasuwanci Na AFSNET Karo Na Biyar A Ƙasar Algeria

September 3, 2025
Tinubu Ya Naɗa Shugabannin Jami’o’in Ilimi Na Tarayya Da Ke Zariya Da Kano

Tinubu Ya Naɗa Shugabannin Jami’o’in Ilimi Na Tarayya Da Ke Zariya Da Kano

September 3, 2025
Gwamnoni Sun Yi Kira Ga Tinubu Kan Ci Gaba Da Hako Mai A Kolmani Da Tafkin Chadi 

Gwamnoni Sun Yi Kira Ga Tinubu Kan Ci Gaba Da Hako Mai A Kolmani Da Tafkin Chadi 

September 3, 2025
Kasar Sin Ta Shirya Bikin Gala Na Cika Shekaru 80 Da Samun Nasarar Yakin Turjiyar Jama’ar Kasar Da Yaki Da Mulkin Danniya A Duniya

Kasar Sin Ta Shirya Bikin Gala Na Cika Shekaru 80 Da Samun Nasarar Yakin Turjiyar Jama’ar Kasar Da Yaki Da Mulkin Danniya A Duniya

September 3, 2025
Lookman

Kofin Duniya: Lookman Da Dessers Sun Isa Sansanin Super Eagles A Uyo

September 3, 2025
Firaministan Senegal: Yadda Sinawa Ke Girmama Tarihi Da Kiyaye Labarun Abubuwan Da Suka Faru Da Su Na Da Matukar Burgewa 

Firaministan Senegal: Yadda Sinawa Ke Girmama Tarihi Da Kiyaye Labarun Abubuwan Da Suka Faru Da Su Na Da Matukar Burgewa 

September 3, 2025
Hatsarin Jiragen Ruwa

Mutane 29 Sun Rasa Rayukansu A Wani Hatsarin Jirgin Ruwa A Jihar Neja

September 3, 2025
Shettima

Za Mu Kare Bukatun Nijeriya A Mashigin Tekun Guinea – Shettima

September 3, 2025
Shekaru 80 Na Nasara: Kasar Sin Ta Nuna Gado Mai Kyau Na Yaki Da Zalunci

Shekaru 80 Na Nasara: Kasar Sin Ta Nuna Gado Mai Kyau Na Yaki Da Zalunci

September 3, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.