• English
  • Business News
Tuesday, September 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN: Kasashen BRICS Sun Bukaci Yin Gyare-Gyare A Tafiyar Da Harkokin Duniya, Kana Fahimtar Sin Na Inganta Hadin Gwiwa

by CGTN Hausa and Sulaiman
11 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN: Kasashen BRICS Sun Bukaci Yin Gyare-Gyare A Tafiyar Da Harkokin Duniya, Kana Fahimtar Sin Na Inganta Hadin Gwiwa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

“Bunkasuwar gama gari na kasuwanni masu tasowa da kasashe masu tasowa wanda BRICS ke wakilta yana matukar canza yanayin duniya.” Kamar yadda shugaba kasar Sin Xi Jinping ya bayyana, “Ko wace irin cika za a samu, BRICS wanda ya kasance karfi mai inganci da kwanciyar hankali, zai ci gaba da bunkasa.” Wani bincike da kafar CGTN ta gudanar tare da hadin gwiwar jami’ar Renmin ta kasar Sin, da kuma cibiyar sadarwa ta kasa da kasa ta New Era, ga masu bayyana ra’ayoyinsu 1,634 daga kasashen BRICS, ya nuna cewa, yawancin wadanda suka bayyana ra’ayoyinsu sun yi imanin cewa, karfin ikon BRICS ya kara kuzari ga yadda ake gudanar da harkokin duniya. Kana yana da matukar muhimmanci na inganta gina tsari kasa da kasa mai kyau da ma’ana.

 

A duniyarmu ta yau, dunkulewar tattalin arzikin duniya na fuskantar kalubale, inda ake samun rashin jituwa tsakanin hadin gwiwar bangarori daban daban da masu daukar matakai bisa radin kai, da kuma rashin jituwa tsakanin adalci da danniya da mamaya. Tazarar ci gaba tsakanin kasashe masu ci gaba da masu tasowa na ci gaba da fadada. Halin hukumomi da kuma sabani mai zurfi na tsarin kasa da kasa da wasu tsirarun kasashen da suka ci gaba suka mamaye suna kara fitowa fili. Babban burin kasashen BRICS shi ne su sa kaimi ga gina sabon tsari na kasa da kasa wanda ya fi dacewa kuma mafi adalci.

 

A cikin binciken, kashi 96.2 cikin dari na wadanda suka bayyana ra’ayoyinsu sun yi imanin cewa, ya kamata kasashe su shiga cikin harkokin kasa da kasa a dama da su, su hada kai don kafa tsari na kasa da kasa. Kashi 72.6 cikin dari na wadanda suka bayyana ra’ayoyinsu sun goyi bayan sauye-sauyen da suka wajaba ga dokokin kasa da kasa na yanzu, wadanda kasashen da suka ci gaba suka mamaye. Bugu da kari, wadanda suka bayyana ra’ayoyinsu na BRICS suna da kyakkyawan fata ga Majalisar Dinkin Duniya a matsayin tushen tsarin kasa da kasa. Yayin da kashi 83.9 cikin dari na wadanda suka bayyana ra’ayoyinsu suka yi kira ga Majalisar Dinkin Duniya da ta kara mai da hankali kan bukatu da bukatun kasashen masu tasowa. (Mai Fassara: Mohammed Yahaya)

Labarai Masu Nasaba

Sin Ta Daga Zuwa Mataki Na 10 A Jadawalin GII Na Kasashen Dake Kan Gaba A Fannin Kirkire-Kirkire

Hadin Gwiwar Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Makamashi Tsakanin Sin Da Rasha Ba Abun Zargi Ba Ne

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 3, Sun Sace Wasu A Neja

Next Post

Xi Ya Tafi Halartar Taron Kolin BRICS Karo Na 16 A Rasha

Related

Sin Ta Daga Zuwa Mataki Na 10 A Jadawalin GII Na Kasashen Dake Kan Gaba A Fannin Kirkire-Kirkire
Daga Birnin Sin

Sin Ta Daga Zuwa Mataki Na 10 A Jadawalin GII Na Kasashen Dake Kan Gaba A Fannin Kirkire-Kirkire

60 minutes ago
Hadin Gwiwar Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Makamashi Tsakanin Sin Da Rasha Ba Abun Zargi Ba Ne
Daga Birnin Sin

Hadin Gwiwar Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Makamashi Tsakanin Sin Da Rasha Ba Abun Zargi Ba Ne

19 hours ago
Tawagogin Sin Da Na Amurka Sun Sake Tattaunawa Game Da Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya A Rana Ta Biyu
Daga Birnin Sin

Tawagogin Sin Da Na Amurka Sun Sake Tattaunawa Game Da Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya A Rana Ta Biyu

20 hours ago
Sabunta Cinikin Ba Da Hidima, Masu Zuba Jari Na Waje Suna Ganin “Damar Da Kowa Ke Bukata A Kowane Lungu Na Sin”
Daga Birnin Sin

Sabunta Cinikin Ba Da Hidima, Masu Zuba Jari Na Waje Suna Ganin “Damar Da Kowa Ke Bukata A Kowane Lungu Na Sin”

21 hours ago
Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Dakatar Da Shuka Kiyayya Da Tashin-Tashina A Tekun Kudancin Sin
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Dakatar Da Shuka Kiyayya Da Tashin-Tashina A Tekun Kudancin Sin

22 hours ago
Mujallar Qiushi Za Ta Wallafa Sharhin Xi Jinping Mai Taken “Zurfafa Dunkulewar Kasuwannin Kasa Ta Bai Daya”
Daga Birnin Sin

Mujallar Qiushi Za Ta Wallafa Sharhin Xi Jinping Mai Taken “Zurfafa Dunkulewar Kasuwannin Kasa Ta Bai Daya”

23 hours ago
Next Post
Xi Ya Tafi Halartar Taron Kolin BRICS Karo Na 16 A Rasha

Xi Ya Tafi Halartar Taron Kolin BRICS Karo Na 16 A Rasha

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Daga Zuwa Mataki Na 10 A Jadawalin GII Na Kasashen Dake Kan Gaba A Fannin Kirkire-Kirkire

Sin Ta Daga Zuwa Mataki Na 10 A Jadawalin GII Na Kasashen Dake Kan Gaba A Fannin Kirkire-Kirkire

September 16, 2025
NSCDC Za Ta Fara Sanyan Ido Kan Muhimman Abubuwan More Rayuwa A Jihar Kano

NSCDC Za Ta Fara Sanyan Ido Kan Muhimman Abubuwan More Rayuwa A Jihar Kano

September 16, 2025
Shawarar Inganta Jagorancin Duniya Ta Haifar Da Damar Wanzar Da Daidaito Da Adalci

Shawarar Inganta Jagorancin Duniya Ta Haifar Da Damar Wanzar Da Daidaito Da Adalci

September 16, 2025
DSS Ta Maka Sowore, Facebook Da X A Kotu Kan Wallafa Rubutu Game Da Tinubu

DSS Ta Maka Sowore, Facebook Da X A Kotu Kan Wallafa Rubutu Game Da Tinubu

September 16, 2025
Dan Sanda Ya Kashe Abokin Aikinsa Da Almakashi Har Lahira A Kebbi

Wata Ta Kashe ’Yar Uwarta Kan Bashin Naira 800 A Ondo

September 16, 2025
Jigilar Mai: Me Ya Haddasa Rikicin Dangote Da Ƙungiyar NUPENG?

Jigilar Mai: Me Ya Haddasa Rikicin Dangote Da Ƙungiyar NUPENG?

September 16, 2025
Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Yi Wa Hakimi Yankan Rago A Zamfara

September 16, 2025
Jonathan Zai Jagoranci Taron Tattaunawa Kan Dimokuraɗiyya A Ghana

Jonathan Zai Jagoranci Taron Tattaunawa Kan Dimokuraɗiyya A Ghana

September 16, 2025
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe

Fadar Shugaban Ƙasa Ta Mayar Wa Atiku Martani Kan Cewar ‘Yan Nijeriya Na Fama Da Yunwa

September 16, 2025
Hadin Gwiwar Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Makamashi Tsakanin Sin Da Rasha Ba Abun Zargi Ba Ne

Hadin Gwiwar Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Makamashi Tsakanin Sin Da Rasha Ba Abun Zargi Ba Ne

September 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.