• English
  • Business News
Tuesday, July 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN : Sin Ta Shirya Cimma Burin Samun Ci Gaba Na Shekara-Shekara, Masu Bayyana Ra’ayoyinsu Na Da Karfin Gwiwa Game Da Hasashen Tattalin Arzikin Sin

by CGTN Hausa and Sulaiman
7 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN : Sin Ta Shirya Cimma Burin Samun Ci Gaba Na Shekara-Shekara, Masu Bayyana Ra’ayoyinsu Na Da Karfin Gwiwa Game Da Hasashen Tattalin Arzikin Sin
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Sin Na Fatan More Fasahohi Da Kirkire-kirkire Da Kasashen Duniya Don Sa Kaimi Ga Ci Gaba Da Zamanintar Da Kasashen Duniya

Xi Ya Jaddada Bukatar Yin Aiki Tukuru Wajen Aiwatar Da Jagorancin Jam’iyya Bisa Kyawawan Akidu

An shirya cimma ainihin burin ci gaban tattalin arziki da zamantakewa na wannan shekara cikin nasara. Sakon da aka fitar a muhimmin taron tattalin arziki na shekara-shekara na kasar Sin ya kasance tamkar “harbi a hannu” ga tattalin arzikin duniya dake tangal-tangal. Wata kuri’ar jin ra’ayin jama’a ta yanar gizo da kafar CGTN ta gudanar ta nuna cewa, kashi 92.4 cikin 100 na wadanda suka bayyana ra’ayoyinsu na da kwarin gwiwa game da yanayin tattalin arzikin kasar Sin, suna fatan kasar Sin za ta ci gaba da taka muhimmiyar rawa a matsayin jigon bunkasar tattalin arzikin duniya da kuma ba da tabbaci ga tattalin arzikin duniya. Duk da koma bayan da aka samu a tattalin arzikin duniya, bunkasar tattalin arzikin kasar Sin ya ci gaba da kasancewa cikin sahun gaba na manyan kasashe masu karfin tattalin arziki. Dangane da haka, kashi 89.4 bisa 100 na wadanda suka bayyana ra’ayoyinsu sun yi imanin cewa, wannan ya isa ya tabbatar da cewa, farfadowar tattalin arzikin duniya ba zai yi nasara ba, ba tare da ci gaba da bunkasuwar tattalin arzikin kasar Sin ba, yayin da kashi 87.2 cikin 100 ke son cin gajiyar bude kofar da Sin ta yi ga kasashen waje, da more damarmakin ci gaban kasar Sin. Dangane da yanayin karuwar kariyar cinikayya, kasar Sin ta himmatu wajen inganta dunkulewar tattalin arzikin duniya baki daya, tare da tabbatar da cewa an raba moriyar ci gaba tsakanin dukkan kasashe yadda ya kamata. Tun daga wannan watan, kasar Sin ta soke haraji kan dukkan kayayyakin dake shigowa daga kasashe mafi karancin ci gaba da suke huldar jakadanci da su. A cikin binciken, kashi 91.9 cikin 100 na wadanda suka bayyana ra’ayoyinsu sun yaba da ayyukan da kasar Sin ta aiwatar wajen inganta hadin gwiwar dake tsakanin kasashe masu tasowa, suna ganin cewa, wannan shiri ya ba da muhimmiyar gudummawa wajen raya hadin gwiwar dake tsakanin kasashen duniya masu tasowa, kana ya bayyana kokarin kasar Sin a matsayin babbar kasa mai iko, da kuma aniyarta ta karfafa hadin gwiwar kasa da kasa.

 

An fitar da sakamakon kuri’ar jin ra’ayin jama’ar a kafar CGTN cikin harsunan Turanci da Spaniyanci da Faransanci da Larabci da Rashanci, inda sama da mutane masu amfani da yanar gizo 5,142 suka bayyana ra’ayoyinsu cikin sa’o’i 24. (Mohammed Yahaya)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kakaki: Tafarnuwa Ba Ta Taba Tunanin Za Ta Iya Yin Babbar Barazana Ga Amurka Ba

Next Post

Gwamnatin Tarayya Ba Za Ta Lamunci Masu Zagon Kasa Su Durkusar Da Masana’antu Ba

Related

Sin Na Fatan More Fasahohi Da Kirkire-kirkire Da Kasashen Duniya Don Sa Kaimi Ga Ci Gaba Da Zamanintar Da Kasashen Duniya
Daga Birnin Sin

Sin Na Fatan More Fasahohi Da Kirkire-kirkire Da Kasashen Duniya Don Sa Kaimi Ga Ci Gaba Da Zamanintar Da Kasashen Duniya

13 hours ago
Xi Ya Jaddada Bukatar Yin Aiki Tukuru Wajen Aiwatar Da Jagorancin Jam’iyya Bisa Kyawawan Akidu
Daga Birnin Sin

Xi Ya Jaddada Bukatar Yin Aiki Tukuru Wajen Aiwatar Da Jagorancin Jam’iyya Bisa Kyawawan Akidu

14 hours ago
Sin Ta Yi Watsi Da Bangaren Rahoton SAGO Mai Nasaba Da Binciken Tushen Cutar COVID-19
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Watsi Da Bangaren Rahoton SAGO Mai Nasaba Da Binciken Tushen Cutar COVID-19

15 hours ago
Alkaluman PMI Na Sin Na Bunkasa Cikin Watanni 2 A Jere
Daga Birnin Sin

Alkaluman PMI Na Sin Na Bunkasa Cikin Watanni 2 A Jere

17 hours ago
Sin Ta Kammala Aikin Agajin Gaggawa A Yankin Da Ambaliyar Ruwa Ta Afku
Daga Birnin Sin

Sin Ta Kammala Aikin Agajin Gaggawa A Yankin Da Ambaliyar Ruwa Ta Afku

18 hours ago
Adadin Mambobin JKS Na Karuwa Yayin Da Rassanta A Matakin Farko Ke Karuwa
Daga Birnin Sin

Adadin Mambobin JKS Na Karuwa Yayin Da Rassanta A Matakin Farko Ke Karuwa

19 hours ago
Next Post
Gwamnatin Tarayya Ba Za Ta Lamunci Masu Zagon Kasa Su Durkusar Da Masana’antu Ba

Gwamnatin Tarayya Ba Za Ta Lamunci Masu Zagon Kasa Su Durkusar Da Masana’antu Ba

LABARAI MASU NASABA

Manomi Ya Ceto Jaririya Da Aka Binne Da Ranta A Kebbi

Manomi Ya Ceto Jaririya Da Aka Binne Da Ranta A Kebbi

July 1, 2025
Barau, Ganduje Da Wasu Sun Isa Madina Don Halartar Jana’izar Aminu Dantata

Barau, Ganduje Da Wasu Sun Isa Madina Don Halartar Jana’izar Aminu Dantata

July 1, 2025
Duk Da Farfadowar Darajar Naira, Tsadar Kaya Na Ci Gaba Da Lulawa Sama

Faɗuwar Darajar Naira Ta Sa Bashin Nijeriya Ya Ƙaru Zuwa Naira Tiriliyan 149

July 1, 2025
Haɗakar Jam’iyyun Adawa Ba Ya Ɗaga Mana Hankali – Sabon Shugaban APC

Haɗakar Jam’iyyun Adawa Ba Ya Ɗaga Mana Hankali – Sabon Shugaban APC

July 1, 2025
Sin Na Fatan More Fasahohi Da Kirkire-kirkire Da Kasashen Duniya Don Sa Kaimi Ga Ci Gaba Da Zamanintar Da Kasashen Duniya

Sin Na Fatan More Fasahohi Da Kirkire-kirkire Da Kasashen Duniya Don Sa Kaimi Ga Ci Gaba Da Zamanintar Da Kasashen Duniya

June 30, 2025
Jarumin Matashi Ya Ragargaji  Wani Ɗan Fashi A Kano

Jarumin Matashi Ya Ragargaji  Wani Ɗan Fashi A Kano

June 30, 2025
Xi Ya Jaddada Bukatar Yin Aiki Tukuru Wajen Aiwatar Da Jagorancin Jam’iyya Bisa Kyawawan Akidu

Xi Ya Jaddada Bukatar Yin Aiki Tukuru Wajen Aiwatar Da Jagorancin Jam’iyya Bisa Kyawawan Akidu

June 30, 2025
Sin Ta Yi Watsi Da Bangaren Rahoton SAGO Mai Nasaba Da Binciken Tushen Cutar COVID-19

Sin Ta Yi Watsi Da Bangaren Rahoton SAGO Mai Nasaba Da Binciken Tushen Cutar COVID-19

June 30, 2025
Bello Turji, Yana Neman Ayi Sulhu Bayan An Kashe Yaronsa

Bello Turji, Yana Neman Ayi Sulhu Bayan An Kashe Yaronsa

June 30, 2025
Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta Miƙa Saƙon Ta’aziyyar Shugaba Tinubu A Gidan Ɗantata Na Madina

Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta Miƙa Saƙon Ta’aziyyar Shugaba Tinubu A Gidan Ɗantata Na Madina

June 30, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.