• English
  • Business News
Tuesday, September 23, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kuri’ar Jin Ra’ayoyi Ta CGTN: Guguwar Amincewa Da Kasar Falasdinu Ta Nuna Yadda Amurka Da Isra’ila Suka Zama Saniyar Waren Da Ba A Taba Gani Ba

by CGTN Hausa and Sulaiman
3 hours ago
in Daga Birnin Sin
0
Kuri’ar Jin Ra’ayoyi Ta CGTN: Guguwar Amincewa Da Kasar Falasdinu Ta Nuna Yadda Amurka Da Isra’ila Suka Zama Saniyar Waren Da Ba A Taba Gani Ba
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Aikin Ba Da Ilmi Na Tushe Na Kasar Sin Ya Kai Matsakaicin Matsayi Na Kasashe Masu Arziki A Duniya

Firaministan Sin Ya Isa New York Don Halartar Babban Taron Mahawara Na MDD Karo Na 80

Ya zuwa ranar 23 ga watan Satumba agogon Beijing, kasashe 152 cikin 193 na Majalisar Dinkin Duniya sun amince da Falasdinu a matsayin kasa. A cikin kasashe biyar masu kujerun dindindin a kwamitin sulhun MDD, Amurka ce kadai ba ta amince da kafuwar kasar Falasdinu ba. Wannan guguwar ta amincewa da kafuwar kasar Falasdinu ta sanya Amurka da Isra’ila sun zama saniyar ware a fannin diflomasiyya game da batun rikicin Falasdinu da Isra’ila.

Wata kuri’ar jin ra’ayoyin jama’a da CGTN ta gudanar a duniya ta nuna cewa kashi 78.2 cikin 100 na wadanda suka bayyana ra’ayoyinsu sun yi imanin cewa, babbar hanyar warware matsalar Falasdinu ita ce aiwatar da shawarar “kafa kasashe biyu”, wadda kuma ita ce ginshikin samar da zaman lafiya a yankin Gabas ta Tsakiya. Kashi 81.8 cikin 100 kuma sun bayyana cewa, “kafa kasa mai cin gashin kanta, mai cikakken ‘yanci ta Falasdinu bisa kan iyakokin da aka shata a shekarar 1967, tare da gabashin Kudus a matsayin babban birninta” ta zama wata matsaya da aka cimma a tsakanin kasashen duniya.

A cewar bayanai daga hukumomin kiwon lafiya na Gaza, hare-haren sojojin Isra’ila a Gaza sun yi sanadin mutuwar mutane 65,283 tare da jikkata wasu 166,575 tun bayan sabon rikicin da ya barke tsakanin Isra’ila da Falasdinu a ranar 7 ga watan Oktobar shekarar 2023. A kuri’ar jin ra’ayoyin, kashi 90.8 cikin 100 na wadanda suka yi Allah-wadai da ta’asar da Isra’ila ke tafkawa, kuma sun yi imanin cewa, ya kamata Isra’ila ta gaggauta dakatar da hare-harenta na soji a zirin Gaza. Kazalika, kashi 92.1 cikin 100 sun yi kira ga kasashen duniya da su dauki mataki tare da yin taron dangi wajen taka birki ga farmakin sojojin Isra’ila a Gaza. (Abdulrazaq Yahuza Jere)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Babban Bankin Nijeriya Ya Rage Kuɗin Ruwan Da Bankuna Ke Caja

Next Post

Kasashe Da Dama Sun Amince Da Kafuwar Kasar Falasdinu Yayin Da Amurka Ta Ci Gaba Da Kau Da Kai

Related

Aikin Ba Da Ilmi Na Tushe Na Kasar Sin Ya Kai Matsakaicin Matsayi Na Kasashe Masu Arziki A Duniya
Daga Birnin Sin

Aikin Ba Da Ilmi Na Tushe Na Kasar Sin Ya Kai Matsakaicin Matsayi Na Kasashe Masu Arziki A Duniya

31 minutes ago
Firaministan Sin Ya Isa New York Don Halartar Babban Taron Mahawara Na MDD Karo Na 80
Daga Birnin Sin

Firaministan Sin Ya Isa New York Don Halartar Babban Taron Mahawara Na MDD Karo Na 80

2 hours ago
Kasashe Da Dama Sun Amince Da Kafuwar Kasar Falasdinu Yayin Da Amurka Ta Ci Gaba Da Kau Da Kai
Daga Birnin Sin

Kasashe Da Dama Sun Amince Da Kafuwar Kasar Falasdinu Yayin Da Amurka Ta Ci Gaba Da Kau Da Kai

2 hours ago
Kasar Sin Ta Mallaki Kusan Tashoshin Fasahar 5G Miliyan 4.65
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Mallaki Kusan Tashoshin Fasahar 5G Miliyan 4.65

5 hours ago
Xi Jinping Zai Halarci Bikin Murnar Cika Shekaru 70 Da Kafuwar Yankin Xinjiang Na Uygur Mai Cin Gashin Kansa
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Zai Halarci Bikin Murnar Cika Shekaru 70 Da Kafuwar Yankin Xinjiang Na Uygur Mai Cin Gashin Kansa

7 hours ago
He Lifeng: Ya Kamata Sin Da Amurka Su Karfafa Dangantakar Tattalin Arziki Da Cinikayya Mai Dorewa Cikin Lumana
Daga Birnin Sin

He Lifeng: Ya Kamata Sin Da Amurka Su Karfafa Dangantakar Tattalin Arziki Da Cinikayya Mai Dorewa Cikin Lumana

24 hours ago
Next Post
Kasashe Da Dama Sun Amince Da Kafuwar Kasar Falasdinu Yayin Da Amurka Ta Ci Gaba Da Kau Da Kai

Kasashe Da Dama Sun Amince Da Kafuwar Kasar Falasdinu Yayin Da Amurka Ta Ci Gaba Da Kau Da Kai

LABARAI MASU NASABA

Kotun Sojin Nijeriya Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Wani Soja Da Ya Kashe Ɗan Adaidaita

An Yanke Wa Sojojin Da Suka Sayar Wa ‘Yan Ta’adda Makamai Hukuncin Ɗaurin Rai-da-rai A Borno

September 23, 2025
Aikin Ba Da Ilmi Na Tushe Na Kasar Sin Ya Kai Matsakaicin Matsayi Na Kasashe Masu Arziki A Duniya

Aikin Ba Da Ilmi Na Tushe Na Kasar Sin Ya Kai Matsakaicin Matsayi Na Kasashe Masu Arziki A Duniya

September 23, 2025
Gavi Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Yi Masa Tiyata

Gavi Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Yi Masa Tiyata

September 23, 2025
Firaministan Sin Ya Isa New York Don Halartar Babban Taron Mahawara Na MDD Karo Na 80

Firaministan Sin Ya Isa New York Don Halartar Babban Taron Mahawara Na MDD Karo Na 80

September 23, 2025
UNGA: Shettima Ya Tallata Damar Zuba Jari Na Dala Biliyan 200 A Fannin Makamashi A Nijeriya

UNGA: Shettima Ya Tallata Damar Zuba Jari Na Dala Biliyan 200 A Fannin Makamashi A Nijeriya

September 23, 2025
Kasashe Da Dama Sun Amince Da Kafuwar Kasar Falasdinu Yayin Da Amurka Ta Ci Gaba Da Kau Da Kai

Kasashe Da Dama Sun Amince Da Kafuwar Kasar Falasdinu Yayin Da Amurka Ta Ci Gaba Da Kau Da Kai

September 23, 2025
Kuri’ar Jin Ra’ayoyi Ta CGTN: Guguwar Amincewa Da Kasar Falasdinu Ta Nuna Yadda Amurka Da Isra’ila Suka Zama Saniyar Waren Da Ba A Taba Gani Ba

Kuri’ar Jin Ra’ayoyi Ta CGTN: Guguwar Amincewa Da Kasar Falasdinu Ta Nuna Yadda Amurka Da Isra’ila Suka Zama Saniyar Waren Da Ba A Taba Gani Ba

September 23, 2025
Noma

Babban Bankin Nijeriya Ya Rage Kuɗin Ruwan Da Bankuna Ke Caja

September 23, 2025
Jihar Kogi Na Cikin Fargaba Yayin Da Kogin Neja Da Benuwe Suka Tumfatsa

Jihar Kogi Na Cikin Fargaba Yayin Da Kogin Neja Da Benuwe Suka Tumfatsa

September 23, 2025
Kasar Sin Ta Mallaki Kusan Tashoshin Fasahar 5G Miliyan 4.65

Kasar Sin Ta Mallaki Kusan Tashoshin Fasahar 5G Miliyan 4.65

September 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.