ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, November 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kwamitin Binciken Tallafin Mai Na Tsare-tsaren Neman Mafita – Hon. Almustapha

by Bashir Bello, Abuja
3 years ago
Mai

Kasancewa a kullum al’amuran da suka shafi harkar Mai a kasar na kara canza fasali da durkushewa, Majalisar Wakilai ta Tarayyar Nijeriya ta dauki matakin nemo hanyar warware matsalar da ake fuskanta ta hanyar kafa kwamiti mai bincike a kan tallafin man.

  • MajalisaTa Amince Da Dokar Kafa Hukumar Yaki Da Yaduwar Makamai

Shugaban kwamitin, Dan Majalisar Tarayya Mai wakiltar Mazabar Wurno da Raba, Honarabul Ibrahim Almustapha Aliyu da ya Jagoranci zaman kwamitin, ya bayyana cewa akwai shirye-shirye da tsare-tsaren da suka gudanar domin tabbatar da an samu mafita a cikin lamarin.

Kwamitin binciken ya gayyaci babban hafsan mayakan sojojin ruwa wato Nigerian Navy Wanda Rear Admiral Emmanuel Ogala ya wakiltar domin suna cikin masu ruwa da tsaki na harkan Mai a Kasar nan.

ADVERTISEMENT

Da yake zantawa da Manema Labarai bayan zaman kwamitin, Honarabul Ibrahim ya ce tun daga lokacin da aka kafa kwamitin a ranar 23 ga watan Yuli, kwamitin ya fara tsare-tsare da gudanar da bincike a kan wadanda ke da ruwa da tsaki a kan harkar domin zakulo abin da yake matsalar.

Ya ce “ba wai mun fito ido rufe ba ne na neman masu laifi, amma duk wani dan kasa harkar mai tana damun shi domin ya kamata a sassauta wa ‘yan ƙasa amma bai kamata a saka ido a bar abubuwa na tabarbarewa ba.”

LABARAI MASU NASABA

Ƴan Bindiga Sun Sace Mutane 14 A Wani Sabon Hari A Zamfara

Wata Ƙungiya Ta Fara Bin Digdigin Takardun Karatun Matawalle

“Kasa na neman kuɗi domin a inganta harkar noma, harkar Ilimi, harkar sufuri, samar da ruwan sha da shinfida tituna, amma an Kasa gane inda aka dosa.”

“Wato duk abin da ake yi na gudanar da wata hada-hada kuma ya kamata a yi shi a bisa Doka. Hukumar yin rajistar kamfanoni da hukumar NNPC su suka san duk wadanda suka cancanta.”

“Sai wadanda suka yi hulda da su sun zo sun ba mu bayanai, shi ya sa sai NNPC da ta shiga hulda da su sun zo sun yi mana bayani domin ta yu abinda muke tunani ba shi ne ba.”

A cewarsa, mai yiwuwa tallafin ya amfani ‘yan Nijeriya ba tare da al-mubazaranci ba, ko hasara kamar yadda mutane suke hasashen hakan.

A karshe kwamitin ya bukaci rundunar mayakan ruwa na ƙasar nan da ta kawo wasu muhimman bayanai a gaban kwamitin domin su ci gaba da ayyukan su.

  • https://www.facebook.com/236659822607/posts/10154176320982608/

Tun da farko ɗaya daga cikin kamfanoni Masu aikin Mai a ƙasar nan wato Hab Energy Limited karkashin jagorancin Abdulwahab Oseni sun bayyana a gaban kwamitin inda su ma aka bukaci Karin bayanai daga gare su

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Ƴan Bindiga Sun Sace Mutane 14 A Wani Sabon Hari A Zamfara
Manyan Labarai

Ƴan Bindiga Sun Sace Mutane 14 A Wani Sabon Hari A Zamfara

November 16, 2025
Wata Ƙungiya Ta Fara Bin Digdigin Takardun Karatun Matawalle
Manyan Labarai

Wata Ƙungiya Ta Fara Bin Digdigin Takardun Karatun Matawalle

November 16, 2025
DSS
Labarai

Hukumar DSS Ta Kama Wani Kan Zargin Ƙerawa Da Rarraba Makamai A Filato

November 16, 2025
Next Post
Masu Ruwa Da Tsaki Su Gaggauta Kashe Gobarar Da Ke Ci A Arewa –Ibrahim Ya’u

Masu Ruwa Da Tsaki Su Gaggauta Kashe Gobarar Da Ke Ci A Arewa –Ibrahim Ya’u

LABARAI MASU NASABA

Ƴan Bindiga Sun Sace Mutane 14 A Wani Sabon Hari A Zamfara

Ƴan Bindiga Sun Sace Mutane 14 A Wani Sabon Hari A Zamfara

November 16, 2025
Babban Jirgin Ruwan Yaki Samfurin 076 Na Sin Ya Kammala Gwajinsa Na Farko A Teku

Babban Jirgin Ruwan Yaki Samfurin 076 Na Sin Ya Kammala Gwajinsa Na Farko A Teku

November 16, 2025
Sin Ta Gargadi Philippines A Kan Ci Gaba Da Tayar Da Zaune Tsaye A Tekun Kudancinta

Sin Ta Gargadi Philippines A Kan Ci Gaba Da Tayar Da Zaune Tsaye A Tekun Kudancinta

November 16, 2025
An Yi Taron Karatun Sinanci Na Duniya Na 2025 A Beijing

An Yi Taron Karatun Sinanci Na Duniya Na 2025 A Beijing

November 16, 2025
Ana Mai Da Hankali Kan Dabarun Kasar Sin A Fannin Tinkarar Sauyin Yanayin Duniya A Taron COP30

Ana Mai Da Hankali Kan Dabarun Kasar Sin A Fannin Tinkarar Sauyin Yanayin Duniya A Taron COP30

November 16, 2025
Wata Ƙungiya Ta Fara Bin Digdigin Takardun Karatun Matawalle

Wata Ƙungiya Ta Fara Bin Digdigin Takardun Karatun Matawalle

November 16, 2025
DSS

Hukumar DSS Ta Kama Wani Kan Zargin Ƙerawa Da Rarraba Makamai A Filato

November 16, 2025
ECOWAS

A Zamanantar Da Tsarin Karatu A Makarantun Koyar Da Ilimin Addinin Musulunci – ECOWAS

November 16, 2025
APOSUN Ta Jaddada Aniyarta Na Daƙile Hada-hadar Haramtattun Kuɗaɗe

APOSUN Ta Jaddada Aniyarta Na Daƙile Hada-hadar Haramtattun Kuɗaɗe

November 16, 2025
Yadda Za A Magance Yawan Faɗace-faɗace A Wasannin Gasar Firimiyar Nijeriya

Yadda Za A Magance Yawan Faɗace-faɗace A Wasannin Gasar Firimiyar Nijeriya

November 16, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.