• English
  • Business News
Thursday, October 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kwamitin Binciken Tallafin Mai Na Tsare-tsaren Neman Mafita – Hon. Almustapha

byBashir Bello, Abuja
3 years ago
Mai

Kasancewa a kullum al’amuran da suka shafi harkar Mai a kasar na kara canza fasali da durkushewa, Majalisar Wakilai ta Tarayyar Nijeriya ta dauki matakin nemo hanyar warware matsalar da ake fuskanta ta hanyar kafa kwamiti mai bincike a kan tallafin man.

  • MajalisaTa Amince Da Dokar Kafa Hukumar Yaki Da Yaduwar Makamai

Shugaban kwamitin, Dan Majalisar Tarayya Mai wakiltar Mazabar Wurno da Raba, Honarabul Ibrahim Almustapha Aliyu da ya Jagoranci zaman kwamitin, ya bayyana cewa akwai shirye-shirye da tsare-tsaren da suka gudanar domin tabbatar da an samu mafita a cikin lamarin.

Kwamitin binciken ya gayyaci babban hafsan mayakan sojojin ruwa wato Nigerian Navy Wanda Rear Admiral Emmanuel Ogala ya wakiltar domin suna cikin masu ruwa da tsaki na harkan Mai a Kasar nan.

Da yake zantawa da Manema Labarai bayan zaman kwamitin, Honarabul Ibrahim ya ce tun daga lokacin da aka kafa kwamitin a ranar 23 ga watan Yuli, kwamitin ya fara tsare-tsare da gudanar da bincike a kan wadanda ke da ruwa da tsaki a kan harkar domin zakulo abin da yake matsalar.

Ya ce “ba wai mun fito ido rufe ba ne na neman masu laifi, amma duk wani dan kasa harkar mai tana damun shi domin ya kamata a sassauta wa ‘yan ƙasa amma bai kamata a saka ido a bar abubuwa na tabarbarewa ba.”

LABARAI MASU NASABA

Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

“Kasa na neman kuɗi domin a inganta harkar noma, harkar Ilimi, harkar sufuri, samar da ruwan sha da shinfida tituna, amma an Kasa gane inda aka dosa.”

“Wato duk abin da ake yi na gudanar da wata hada-hada kuma ya kamata a yi shi a bisa Doka. Hukumar yin rajistar kamfanoni da hukumar NNPC su suka san duk wadanda suka cancanta.”

“Sai wadanda suka yi hulda da su sun zo sun ba mu bayanai, shi ya sa sai NNPC da ta shiga hulda da su sun zo sun yi mana bayani domin ta yu abinda muke tunani ba shi ne ba.”

A cewarsa, mai yiwuwa tallafin ya amfani ‘yan Nijeriya ba tare da al-mubazaranci ba, ko hasara kamar yadda mutane suke hasashen hakan.

A karshe kwamitin ya bukaci rundunar mayakan ruwa na ƙasar nan da ta kawo wasu muhimman bayanai a gaban kwamitin domin su ci gaba da ayyukan su.

  • https://www.facebook.com/236659822607/posts/10154176320982608/

Tun da farko ɗaya daga cikin kamfanoni Masu aikin Mai a ƙasar nan wato Hab Energy Limited karkashin jagorancin Abdulwahab Oseni sun bayyana a gaban kwamitin inda su ma aka bukaci Karin bayanai daga gare su

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya
Manyan Labarai

Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

October 9, 2025
Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace
Labarai

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

October 8, 2025
Tinubu
Manyan Labarai

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Next Post
Masu Ruwa Da Tsaki Su Gaggauta Kashe Gobarar Da Ke Ci A Arewa –Ibrahim Ya’u

Masu Ruwa Da Tsaki Su Gaggauta Kashe Gobarar Da Ke Ci A Arewa –Ibrahim Ya’u

LABARAI MASU NASABA

HOTUNA: Yadda Obasanjo Ya Ƙaddamar Da Sabuwar Cibiyar Taron Ƙasa Da Ƙasa A Bauchi

HOTUNA: Yadda Obasanjo Ya Ƙaddamar Da Sabuwar Cibiyar Taron Ƙasa Da Ƙasa A Bauchi

October 9, 2025
Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

October 9, 2025
Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

October 8, 2025
Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

October 8, 2025
Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

October 8, 2025
Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

October 8, 2025
Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

October 8, 2025
Tinubu

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

October 8, 2025
Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Go to mobile version