• English
  • Business News
Monday, September 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kwamitin Binciken Tallafin Mai Na Tsare-tsaren Neman Mafita – Hon. Almustapha

by Bashir Bello, Abuja
3 years ago
in Labarai
0
Kwamitin Binciken Tallafin Mai Na Tsare-tsaren Neman Mafita – Hon. Almustapha
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kasancewa a kullum al’amuran da suka shafi harkar Mai a kasar na kara canza fasali da durkushewa, Majalisar Wakilai ta Tarayyar Nijeriya ta dauki matakin nemo hanyar warware matsalar da ake fuskanta ta hanyar kafa kwamiti mai bincike a kan tallafin man.

  • MajalisaTa Amince Da Dokar Kafa Hukumar Yaki Da Yaduwar Makamai

Shugaban kwamitin, Dan Majalisar Tarayya Mai wakiltar Mazabar Wurno da Raba, Honarabul Ibrahim Almustapha Aliyu da ya Jagoranci zaman kwamitin, ya bayyana cewa akwai shirye-shirye da tsare-tsaren da suka gudanar domin tabbatar da an samu mafita a cikin lamarin.

Kwamitin binciken ya gayyaci babban hafsan mayakan sojojin ruwa wato Nigerian Navy Wanda Rear Admiral Emmanuel Ogala ya wakiltar domin suna cikin masu ruwa da tsaki na harkan Mai a Kasar nan.

Da yake zantawa da Manema Labarai bayan zaman kwamitin, Honarabul Ibrahim ya ce tun daga lokacin da aka kafa kwamitin a ranar 23 ga watan Yuli, kwamitin ya fara tsare-tsare da gudanar da bincike a kan wadanda ke da ruwa da tsaki a kan harkar domin zakulo abin da yake matsalar.

Ya ce “ba wai mun fito ido rufe ba ne na neman masu laifi, amma duk wani dan kasa harkar mai tana damun shi domin ya kamata a sassauta wa ‘yan Æ™asa amma bai kamata a saka ido a bar abubuwa na tabarbarewa ba.”

Labarai Masu Nasaba

Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja

KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano

“Kasa na neman kuÉ—i domin a inganta harkar noma, harkar Ilimi, harkar sufuri, samar da ruwan sha da shinfida tituna, amma an Kasa gane inda aka dosa.”

“Wato duk abin da ake yi na gudanar da wata hada-hada kuma ya kamata a yi shi a bisa Doka. Hukumar yin rajistar kamfanoni da hukumar NNPC su suka san duk wadanda suka cancanta.”

“Sai wadanda suka yi hulda da su sun zo sun ba mu bayanai, shi ya sa sai NNPC da ta shiga hulda da su sun zo sun yi mana bayani domin ta yu abinda muke tunani ba shi ne ba.”

A cewarsa, mai yiwuwa tallafin ya amfani ‘yan Nijeriya ba tare da al-mubazaranci ba, ko hasara kamar yadda mutane suke hasashen hakan.

A karshe kwamitin ya bukaci rundunar mayakan ruwa na ƙasar nan da ta kawo wasu muhimman bayanai a gaban kwamitin domin su ci gaba da ayyukan su.

  • https://www.facebook.com/236659822607/posts/10154176320982608/

Tun da farko ɗaya daga cikin kamfanoni Masu aikin Mai a ƙasar nan wato Hab Energy Limited karkashin jagorancin Abdulwahab Oseni sun bayyana a gaban kwamitin inda su ma aka bukaci Karin bayanai daga gare su


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Yajin Aikin ASUU: Ba Za Mu Sarara Ba Har Sai Gwamnati Ta Magance – NLC

Next Post

Masu Ruwa Da Tsaki Su Gaggauta Kashe Gobarar Da Ke Ci A Arewa –Ibrahim Ya’u

Related

Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja
Manyan Labarai

Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja

1 minute ago
KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano
Manyan Labarai

KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano

2 hours ago
Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Fasinjoji 17 A Zamfara
Labarai

Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Fasinjoji 17 A Zamfara

3 hours ago
An Gano Gawar Yarinyar da Ruwan Sama Ya Tafi Da ita A Zariya
Labarai

An Gano Gawar Yarinyar da Ruwan Sama Ya Tafi Da ita A Zariya

15 hours ago
Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba
Manyan Labarai

Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba

16 hours ago
Bayan Fara Kamen Mabarata, An Samu Dalar Amurka, Wuƙa A Kwara
Labarai

Bayan Fara Kamen Mabarata, An Samu Dalar Amurka, Wuƙa A Kwara

18 hours ago
Next Post
Masu Ruwa Da Tsaki Su Gaggauta Kashe Gobarar Da Ke Ci A Arewa –Ibrahim Ya’u

Masu Ruwa Da Tsaki Su Gaggauta Kashe Gobarar Da Ke Ci A Arewa –Ibrahim Ya’u

LABARAI MASU NASABA

Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja

Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja

September 15, 2025
Arewa Ba Zata Ƙarɓi Mulki A 2027 Ba, Gwamna  Bago

Arewa Ba Zata Ƙarɓi Mulki A 2027 Ba, Gwamna  Bago

September 15, 2025
KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano

KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano

September 15, 2025
Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Fasinjoji 17 A Zamfara

Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Fasinjoji 17 A Zamfara

September 15, 2025
Barcelona Ta FarfaÉ—o Zuwa Matsayi Na Biyu Bayan Lallasa Valencia A Johan Cruyff

Barcelona Ta FarfaÉ—o Zuwa Matsayi Na Biyu Bayan Lallasa Valencia A Johan Cruyff

September 15, 2025
Tarihin Ƴan Majalisar Farko Kafin Da Kuma Zamanin Mulkin Mallaka (3)

Tarihin Ƴan Majalisar Farko Kafin Da Kuma Zamanin Mulkin Mallaka (3)

September 14, 2025
Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid

Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid

September 14, 2025
An Gano Gawar Yarinyar da Ruwan Sama Ya Tafi Da ita A Zariya

An Gano Gawar Yarinyar da Ruwan Sama Ya Tafi Da ita A Zariya

September 14, 2025
Kano Pillars Ta Samu Nasarar Farko A Gasar Firimiyar Nijeriya Ta Bana

Kano Pillars Ta Samu Nasarar Farko A Gasar Firimiyar Nijeriya Ta Bana

September 14, 2025
Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya

Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya

September 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.