ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, July 19, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kwamitin Binciken Tallafin Mai Na Tsare-tsaren Neman Mafita – Hon. Almustapha

by Bashir Bello, Abuja
4 years ago
Mai

Kasancewa a kullum al’amuran da suka shafi harkar Mai a kasar na kara canza fasali da durkushewa, Majalisar Wakilai ta Tarayyar Nijeriya ta dauki matakin nemo hanyar warware matsalar da ake fuskanta ta hanyar kafa kwamiti mai bincike a kan tallafin man.

  • MajalisaTa Amince Da Dokar Kafa Hukumar Yaki Da Yaduwar Makamai

Shugaban kwamitin, Dan Majalisar Tarayya Mai wakiltar Mazabar Wurno da Raba, Honarabul Ibrahim Almustapha Aliyu da ya Jagoranci zaman kwamitin, ya bayyana cewa akwai shirye-shirye da tsare-tsaren da suka gudanar domin tabbatar da an samu mafita a cikin lamarin.

Kwamitin binciken ya gayyaci babban hafsan mayakan sojojin ruwa wato Nigerian Navy Wanda Rear Admiral Emmanuel Ogala ya wakiltar domin suna cikin masu ruwa da tsaki na harkan Mai a Kasar nan.

ADVERTISEMENT

Da yake zantawa da Manema Labarai bayan zaman kwamitin, Honarabul Ibrahim ya ce tun daga lokacin da aka kafa kwamitin a ranar 23 ga watan Yuli, kwamitin ya fara tsare-tsare da gudanar da bincike a kan wadanda ke da ruwa da tsaki a kan harkar domin zakulo abin da yake matsalar.

Ya ce “ba wai mun fito ido rufe ba ne na neman masu laifi, amma duk wani dan kasa harkar mai tana damun shi domin ya kamata a sassauta wa ‘yan ƙasa amma bai kamata a saka ido a bar abubuwa na tabarbarewa ba.”

LABARAI MASU NASABA

Majalisa Ta Yi Watsi Da Bukatar MDD Ta Bincikar Badakalar Satar Daliban Oyo

Yadda Gano Ma’adanin ‘Lithium’ Zai Sauya Rayuwar Al’ummar Kudancin Kaduna

“Kasa na neman kuɗi domin a inganta harkar noma, harkar Ilimi, harkar sufuri, samar da ruwan sha da shinfida tituna, amma an Kasa gane inda aka dosa.”

“Wato duk abin da ake yi na gudanar da wata hada-hada kuma ya kamata a yi shi a bisa Doka. Hukumar yin rajistar kamfanoni da hukumar NNPC su suka san duk wadanda suka cancanta.”

“Sai wadanda suka yi hulda da su sun zo sun ba mu bayanai, shi ya sa sai NNPC da ta shiga hulda da su sun zo sun yi mana bayani domin ta yu abinda muke tunani ba shi ne ba.”

A cewarsa, mai yiwuwa tallafin ya amfani ‘yan Nijeriya ba tare da al-mubazaranci ba, ko hasara kamar yadda mutane suke hasashen hakan.

A karshe kwamitin ya bukaci rundunar mayakan ruwa na ƙasar nan da ta kawo wasu muhimman bayanai a gaban kwamitin domin su ci gaba da ayyukan su.

  • https://www.facebook.com/236659822607/posts/10154176320982608/

Tun da farko ɗaya daga cikin kamfanoni Masu aikin Mai a ƙasar nan wato Hab Energy Limited karkashin jagorancin Abdulwahab Oseni sun bayyana a gaban kwamitin inda su ma aka bukaci Karin bayanai daga gare su

Mai
Bashir Bello, Abuja
+ postsBio
  • Bashir Bello, Abuja
    https://hausa.leadership.ng/author/bashir-bello-abuja/
    Sanata Kaka Lawan Ya Gabatar Da Kudirin Tattara Dokokin Nijeriya Na Tsawon Shekara 19
  • Bashir Bello, Abuja
    https://hausa.leadership.ng/author/bashir-bello-abuja/
    Majalisar Dattawa Ta Amince Da Kudirin Gaggauta Aikin Makarantar Kwastam A Bauchi
  • Bashir Bello, Abuja
    https://hausa.leadership.ng/author/bashir-bello-abuja/
    APC Ce Za Ta Yi Nasarar Samar Da Shugabanci A Majalisa – Hon. Wase
  • Bashir Bello, Abuja
    https://hausa.leadership.ng/author/bashir-bello-abuja/
    Ba Za Mu Lamunci Dauki-Dora A Shugabancin Majalisa Ba —Kawu Sumaila

MASU ALAKA

Majalisa Ta Goyi Bayan CBN Kan Sauya Fasalin Naira Bayan Tafka Muhawara 
Labarai

Majalisa Ta Yi Watsi Da Bukatar MDD Ta Bincikar Badakalar Satar Daliban Oyo

July 18, 2026
Yadda Gano Ma’adanin ‘Lithium’ Zai Sauya Rayuwar Al’ummar Kudancin Kaduna
Rahotonni

Yadda Gano Ma’adanin ‘Lithium’ Zai Sauya Rayuwar Al’ummar Kudancin Kaduna

July 18, 2026
Direbobi 123 A Kano Suna Fuskantar Tuhuma Kan Laifin Keta Dokokin Amfani Da Lambar Mota
Kotu Da Ɗansanda

Direbobi 123 A Kano Suna Fuskantar Tuhuma Kan Laifin Keta Dokokin Amfani Da Lambar Mota

July 18, 2026
Next Post
Masu Ruwa Da Tsaki Su Gaggauta Kashe Gobarar Da Ke Ci A Arewa –Ibrahim Ya’u

Masu Ruwa Da Tsaki Su Gaggauta Kashe Gobarar Da Ke Ci A Arewa –Ibrahim Ya’u

LABARAI MASU NASABA

An Kaddamar Da “Bikin Fasahar AI Na Sin Na 2026” A Shanghai

An Kaddamar Da “Bikin Fasahar AI Na Sin Na 2026” A Shanghai

July 18, 2026
Fim Ko Gaske:Yaushe Masu Kallon Fina-finai Za Su Daina Daukar Fim A Matsayin Gaske

Fim Ko Gaske:Yaushe Masu Kallon Fina-finai Za Su Daina Daukar Fim A Matsayin Gaske

July 18, 2026
Sin Ta Nuna Matukar Adawa Da Matakin Burtaniya Na Mallake Kamfanin Karafa Na British Steel

Sin Ta Nuna Matukar Adawa Da Matakin Burtaniya Na Mallake Kamfanin Karafa Na British Steel

July 18, 2026
Tasirin AI (Artificial Intelligence) A Harkokin Al’umma Na Yau Da Kullum

Tasirin AI (Artificial Intelligence) A Harkokin Al’umma Na Yau Da Kullum

July 18, 2026
Xavi Ya Ce A Shirye Yake Ya Karɓi Ragamar Horar Da Tawagar Ƙasa

Xavi Ya Ce A Shirye Yake Ya Karɓi Ragamar Horar Da Tawagar Ƙasa

July 18, 2026
Masanin Kimiyya Na Sin Ya Lashe Kyautar UNESCO-Russia Mendeleev A Fannin Tushen Kimiyya

Masanin Kimiyya Na Sin Ya Lashe Kyautar UNESCO-Russia Mendeleev A Fannin Tushen Kimiyya

July 18, 2026
Burina Zama Daya Daga Cikin Fitattun Masu Daukar Hoto A Nijeriya –Ibrahim Aminu

Burina Zama Daya Daga Cikin Fitattun Masu Daukar Hoto A Nijeriya –Ibrahim Aminu

July 18, 2026
Omar M. Yaghi: Kalaman Xi Sun Kara Mana Kwarin Gwiwa

Omar M. Yaghi: Kalaman Xi Sun Kara Mana Kwarin Gwiwa

July 18, 2026
Manufar Sin Ta Ba Da Jagoranci Ga Tafiyar Da Fasahar AI A Duniya

Manufar Sin Ta Ba Da Jagoranci Ga Tafiyar Da Fasahar AI A Duniya

July 18, 2026
CDC Ta Afirka Ta Yaba Wa Sin Bisa Goyon Bayanta Ga Dakile Cutar Ebola

CDC Ta Afirka Ta Yaba Wa Sin Bisa Goyon Bayanta Ga Dakile Cutar Ebola

July 18, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.