• English
  • Business News
Monday, May 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kwastam Za Ta Rungumi Aiki Da Fasahar Zamani Domin Habaka Harkokinta – Adeniyi

by Yusuf Shuaibu
2 years ago
in Labarai
0
Kwastam Za Ta Rungumi Aiki Da Fasahar Zamani Domin Habaka Harkokinta  – Adeniyi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar hana fasa gwabri ta kasa wato Kwastam (NCS) ta ce, rungumar aiki da fasaha za ta kawo ingantuwar gudanar da harkokin kasuwanci gami da karin samun kudaden shiga a kasar nan.

Da yake jawabi a wajen wani taron kwastam na duniya (WCO) kan fasaha da baje kolin basira, mai rikon kwanturola janar na hukumar Kwastam, Bashir Adewale Adeniyi, wanda ya yi imanin cewa rungumar wadannan hanyoyin na fasaha za su kawo gagarumin sauyi a Nijeriya, ya bayyana aniyarsa ta bullo da tsare-tsaren da za a rungumi bangaren hannu biyu-biyu a Nijeriya.

  • An Kambama Marubutan Kasar Sin A Babban Bikin Ba Da Lambobin Yabo Na Hugo
  • Mun Damu Kan Bayyanar Mayakan Kungiyar Ansaru A Yankinmu — Mutanen Birnin Gwari

LEADERSHIP ta labarto cewa taron na da manufar zaburar da mahalarta da su rungumi fasaha a matsayin wani mataki da zai kai ga shawo kan kalubalen da aikin hukumar Kwastam ke fuskanta.

Tawagar Nijeriya da ke karkashin jagorancin Adeniyi ne suka halarci babban taron da aka gudanar a Ha-noi, Bietnam, ya ci gaba da cewa, “Mun koyi abubuwa da daman gaske, yadda ake tura bayanan sirri, koyon amfani da na’ura, da kuma bangarorin nazari daban-daban da za su kai ga shawo kan matsaloli da dama na bangaren ayyukan Kwastam da kuma lalubo bakin mafita.”

Shugaban kwastam din ya nuna muhimmancin taron WCO kan fasahar, wanda ya nuna hakan a matsayin mataki babba na kyautata aiki ga kwastam, kamfanonin jere, masu daukan nauyi, kamfanonin fasaha, da samun karin hadin kai wajen inganta aiki, musayar fahimta a bangaren fasaha da ya shafi ayyukan kwastam.

Labarai Masu Nasaba

Yanzu-Yanzu: Ana Zargin Makiyaya Sun Kashe Mutane 15 A Benuwe

An Cafke Mai Garkuwa Da Mutane A Sansanin Alhazan Abuja

Ita ma mataimakiyar kwanturola janar a bangaren ICT, ACD Kikelomo Adeola, wacce tana daga cikin wadanda suka halarci taron, ta bayyana kwarin guiwarta na rungumar tsarin kasuwanci ta yanar gizo. Ta jaddada muhimmancin tsarin da fasaha wajen inganta ayyukan kwastam.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Kwastam
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin Na Hada Kai Tare Da Kasashe Masu Tasowa A Fannin Zuba Jari Ba Tare Da Gindaya Musu Sharadin Siyasa Ba

Next Post

An Bude Taron Wakilan Mata Na Kasar Sin 

Related

Yanzu-Yanzu: Ana Zargin Makiyaya Sun Kashe Mutane 15 A Benuwe
Labarai

Yanzu-Yanzu: Ana Zargin Makiyaya Sun Kashe Mutane 15 A Benuwe

4 hours ago
An Cafke Mai Garkuwa Da Mutane A Sansanin Alhazan Abuja
Labarai

An Cafke Mai Garkuwa Da Mutane A Sansanin Alhazan Abuja

5 hours ago
Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Mutane 7, Wasu 11 Sun Raunana
Labarai

Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Mutane 7, Wasu 11 Sun Raunana

9 hours ago
SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (I)
Labarai

SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (I)

11 hours ago
Kano
Labarai

Zargin Kin Amincewar Kwankwaso Zuwa APC: Gwamnatin Kano Ta Dakatar Da Mai Taimaka Ma Ta

12 hours ago
Yadda Hanyoyin Ruwa Suka Zama Tarkunan Mutuwa A Nijeriya
Labarai

‘Yan Kasuwa 27 Sun Rasu A Wani Hatsarin Kwale-kwale A Kwara

13 hours ago
Next Post
An Bude Taron Wakilan Mata Na Kasar Sin 

An Bude Taron Wakilan Mata Na Kasar Sin 

LABARAI MASU NASABA

Tarihin Makarantar Katsina-kwalej Zuwa Ta Horon Malamai (1)

Tarihin Makarantar Katsina-kwalej Zuwa Ta Horon Malamai (1)

May 18, 2025
Abin Da Ya Dace Ki Yi Yayin Haila Da Bayan Kin Gama?

Abin Da Ya Dace Ki Yi Yayin Haila Da Bayan Kin Gama?

May 18, 2025
Ciwon Mara Lokacin Al’ada

Ciwon Mara Lokacin Al’ada

May 18, 2025
Kasar Sin Ta Samu Bunkasar Masana’antar Harkokin Tauraron Dan Adam A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Bunkasar Masana’antar Harkokin Tauraron Dan Adam A Shekarar 2024

May 18, 2025
Yanzu-Yanzu: Ana Zargin Makiyaya Sun Kashe Mutane 15 A Benuwe

Yanzu-Yanzu: Ana Zargin Makiyaya Sun Kashe Mutane 15 A Benuwe

May 18, 2025
An Cafke Mai Garkuwa Da Mutane A Sansanin Alhazan Abuja

An Cafke Mai Garkuwa Da Mutane A Sansanin Alhazan Abuja

May 18, 2025
Kasar Sin Ta Sanya Harajin Takaita Shigo Da Kayayyakin Robobi Masu Tauri

Kasar Sin Ta Sanya Harajin Takaita Shigo Da Kayayyakin Robobi Masu Tauri

May 18, 2025
Yadda Ake Hada Danderun Kaza

Yadda Ake Hada Danderun Kaza

May 18, 2025
Ban Ɗauki Harkar Fim Da Wasa Ba – Hauwa Ayawa

Ban Ɗauki Harkar Fim Da Wasa Ba – Hauwa Ayawa

May 18, 2025
PDP Ta Sake Zaɓar Amb. El-Gash A Yobe

PDP Ta Sake Zaɓar Amb. El-Gash A Yobe

May 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.