• English
  • Business News
Wednesday, October 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Labaran Karyar Cewa “Tattalin Arzikin Sin Na Dakushewa” Ba sa Tasiri A zukatan Jama’a 

by CGTN Hausa
2 years ago
Tattalin arzikin sin

A cikin ’yan shekarun da suka gabata, wasu ’yan siyasa, da kafofin watsa labaru, da masana kimiyya na yammacin duniya, sun shirya jerin labaran karya na cewa “tattalin arzikin kasar Sin na dakushewa bayan da ya kai kololuwa,” da nufin dakile hasashen ci gaban kasar Sin. Musamman tun daga rubu’i na biyu na shekarar 2023, kusan dukkanin manyan kafofin watsa labaru na yammacin duniya, da masana da suka fi maida hankali kan kasar Sin, sun shiga cikin jerin masu sukar tattalin arzikin kasar Sin.

Jaridar Wall Street Journal babban misali ce. Inda daga watan Agustan shekarar 2023 zuwa farkon shekarar 2024, ta wallafa labarai sama da 160, ciki har da mai taken “Karshen bunkasar tattalin arzikin kasar Sin na shekaru 40: Mene ne zai biyo baya?” “Tattalin arzikin kasar Sin ya shiga cikin mummunan da’ira,” da dai sauran su.

  • Kakakin Taron Majalisar NPC: Sin Za Ta Ci Gaba Da Kokarin Kare Ikonta Na Mallakar Yankunan Kasa
  • An Yi Bikin Tunawa Da Ranar Mata Ta Kasa Da Kasa A Beijing

Sun rufe idanunsu ga hujjoji wadanda ke bayyana bunkasuwar tattalin arzikin Sin a zahiri. Ba wai kawai sun yi kokarin kawo tsaiko ga baiwa alkiblar sauye-sauyen tattalin arzikin kasar Sin damar samun bunkasuwa mai inganci ba, har ma sun yi watsi da gaskiyar cewa kasar Sin ce ke kan gaba a duniya wajen samun bunkasuwar tattalin arziki na hakika.

Misali, kayayyakin da kasar Sin take fitarwa da aka yiwa lakabi da “Sabbin Zakaru Uku” wato kayayyakin sassan makamashin hasken rana wanda a halin yanzu kasar Sin ke rike da kashi 50 cikin dari na kasuwarsa a duniya, da motoci masu amfani da sabbin makamashi wanda a bara ta fitar da guda miliyan 1.2 wato karuwar kashi 77.6 cikin dari, da batirin Lithium inda kamfanonin kasar Sin guda shida ke cikin jerin manyan kamfanoni goma na duniya dake samar da shi. Wadannan sabbin zakaru guda uku suna ba da gagaruwar gudummawa wajen rage tasirin sauyin yanayi tare da bunkasa tattalin arziki kasar Sin. Duk da haka masu sukar tattalin arzikin kasar Sin ba su mai da hankali sun sanya wannan gagarumar ci gabar a cikin labaransu na karyar “dakushewar tattalin arzikin Sin” ba.

Bara mu kwatanta muhimman bayanan tattalin arziki tsakanin Sin da Amurka a shekarar da ta gabata, farawa da yawan motocin da kasar Sin ta siyar da ya kai miliyan 30.1 wanda ya ninka na Amurka, Yawan danyen karafa da kasar Sin ta samar ya kai sama da tan biliyan 1.02, ya ninka na Amurka sau 12.6, kuma adadin aikin gina jiragen ruwa da kasar Sin ta kammala ya kai nauyin tan miliyan 42.32 wanda ya ninka na Amurka fiye da sau 70. Wadanna nasarori na nuni da karfi da ci gaban tattalin arzikin Sin.

LABARAI MASU NASABA

Binciken ‘Yan Sanda Kan Wanda Ake Zargi Da Tawayen “‘Yancin Kan Taiwan” Mataki Ne Na Adalci Don Kare Hadin Kan Kasa

Xi Jinping Zai Gana Da Donald Trump

A karshe, yayin da ake zurfafa yin gyare-gyare a gida da bude kofa ga waje, tattalin arzikin kasar Sin na kara girma, kuma ana ci gaba da samun bunkasuwa da samun moriyar jama’ar kasar Sin da ma duniya baki daya, tabbas labaransu na karyar cewa “Tattalin arzikin Sin na dakushewa” ba sa tasiri a zukatan jama’a.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Binciken ‘Yan Sanda Kan Wanda Ake Zargi Da Tawayen “‘Yancin Kan Taiwan” Mataki Ne Na Adalci Don Kare Hadin Kan Kasa
Daga Birnin Sin

Binciken ‘Yan Sanda Kan Wanda Ake Zargi Da Tawayen “‘Yancin Kan Taiwan” Mataki Ne Na Adalci Don Kare Hadin Kan Kasa

October 29, 2025
Xi Jinping Zai Gana Da Donald Trump
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Zai Gana Da Donald Trump

October 29, 2025
Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Kara Bude Kofa Da Karfafa Daidaita Dabarun Samar Da Ci Gaba
Daga Birnin Sin

Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Kara Bude Kofa Da Karfafa Daidaita Dabarun Samar Da Ci Gaba

October 28, 2025
Next Post
Shugaba Tinubu Ya Dawo Abuja Daga Qatar

Shugaba Tinubu Ya Dawo Abuja Daga Qatar

LABARAI MASU NASABA

Binciken ‘Yan Sanda Kan Wanda Ake Zargi Da Tawayen “‘Yancin Kan Taiwan” Mataki Ne Na Adalci Don Kare Hadin Kan Kasa

Binciken ‘Yan Sanda Kan Wanda Ake Zargi Da Tawayen “‘Yancin Kan Taiwan” Mataki Ne Na Adalci Don Kare Hadin Kan Kasa

October 29, 2025
Afuwar Tinubu Ga Fursunoni: Saura Ƙasa Da Shekaru 6 Maryam Sanda Ta Shaƙi Iskar ‘Yanci

Afuwar Tinubu Ga Fursunoni: Saura Ƙasa Da Shekaru 6 Maryam Sanda Ta Shaƙi Iskar ‘Yanci

October 29, 2025
Xi Jinping Zai Gana Da Donald Trump

Xi Jinping Zai Gana Da Donald Trump

October 29, 2025
Gwamnatin Rikon Kwarya: Shirin DSS Ne Na Damke Atiku Da Peter Obi Kafin Rantsar Da Tinubu

DSS Ta Kama Wani Matashi Da Ya Yi Kira A Yi Juyin Mulki A Kafofin Sada Zumunta

October 29, 2025
An Kashe Ɗan Sanda Da Ɗan Hakimi A Rikicin Manoma Da Makiyaya A Gombe

An Kashe Ɗan Sanda Da Ɗan Hakimi A Rikicin Manoma Da Makiyaya A Gombe

October 29, 2025
Ribadu Ya Gargaɗi ‘Yan Siyasa Kan Tayar Da Hankali A Zaɓen Anambra

Ribadu Ya Gargaɗi ‘Yan Siyasa Kan Tayar Da Hankali A Zaɓen Anambra

October 29, 2025
ADC Ta Gargaɗi Gwamnatin Tarayya Kan Amfani da Zargin Juyin Mulki Wajen Yaƙar ‘Yan Adawa

Ba Matakan Tinubu Ne Suka Karyar Da Farashin Kayan Abinci Ba – ADC

October 29, 2025
‘Yan Ta’adda Sun Yi Barazanar Sanya Wa Majalisa Bam – Ɗan Majalisa

‘Yan Ta’adda Sun Yi Barazanar Sanya Wa Majalisa Bam – Ɗan Majalisa

October 29, 2025
Sanusi Ga ‘Yan Nijeriya: Ku Dora Wa Buhari Alhakin Matsatsin Tattalin Arziki Ba Tinubu Ba

Tsoron Boko Haram Ne Ya Sa Jonathan Ya Fasa Cire Tallafin Man Fetur – Sanusi II

October 29, 2025
Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Kara Bude Kofa Da Karfafa Daidaita Dabarun Samar Da Ci Gaba

Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Kara Bude Kofa Da Karfafa Daidaita Dabarun Samar Da Ci Gaba

October 28, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.