• English
  • Business News
Saturday, August 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Li Keqiang Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Dandalin Tattaunawa A Fannin Kirkire-kirkire Na Pujiang Na Shekarar 2022

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Li Keqiang Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Dandalin Tattaunawa A Fannin Kirkire-kirkire Na Pujiang Na Shekarar 2022
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Firayim ministan kasar Sin Li Keqiang, ya aike da wasikar taya murna, ga dandalin tattaunawa a fannin kirkire-kirkire na Pujiang na shekarar 2022 a jiya Asabar.

A cikin wasikar, Li Keqiang ya bayyana cewa, rage gurbatar iska, yana da nasaba da makomar duniya mai kiyaye muhalli a nan gaba, kuma kirkire-kirkire babbar hanya ce ta jagorantar samun ci gaba.

  • Jirgin Dakon Alkama Daga Ukraine Ya Isa Turkiyya Karon Farko Cikin Wata 5

Li Keqiang ya yi nuni da cewa, a matsayinta na kasa mai tasowa mafi girma a duniya, kasar Sin ta dauki hanyar samun ci gaba, tare da rage gurbata iska, a yayin da take kokarin tabbatar da zamanantar da al’amura.

Ya ce hakan shi ne irin sa na farko a tarihin dan adam, kuma yana bukatar kwazo matuka don cimma nasara. Kasar Sin za ta yi la’akari da albarkatun da take da su, don kara amfani da kirkire-kikire a fannin kimiyya da fasaha, da inganta amfani da makamashi, da samarwa, da bunkasa fasaha, da yin kwaskwarima kan tsare-tsare, da nufin tabbatar da samar da makamashi yadda ya kamata, da aiwatar da ayyukan cimma burin kaiwa kololuwar fitar da hayaki mai dumama yanayi kafin shekara ta 2030, sannan za ta yi kokarin samun daidaito, na yawan hayakin da za ta fitar, da yawan abubuwan da za su shawo kan tasirin hayakin kafin shekarar 2060.

Baya ga haka, Li Keqiang ya jaddada cewa, kasar Sin tana nacewa ga babbar manufarta ta bude kofa ga waje, da sa kaimi ga yin gyare-gyare masu zurfi, da samun bunkasuwa mai inganci, bisa ga manufar bude kofa ga kasashen waje, da karfafa hadin gwiwar kasa da kasa ta kowane fanni, da zurfafa mu’amala da koyo daga juna, da cimma moriyar juna, da samun nasara tare. (Mai fassara: Bilkisu Xin)

Labarai Masu Nasaba

Xi Jinping Ya Zanta Da Putin Ta Wayar Tarho

Shin Amurka Ta Manta Da Azabar “Babban Koma-Baya” Tare Da Haraji Mafi Yawa a Lokacin Na Tsawon Kusan Karni?


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Na Fuskanci Kalubale Daga Mutanen Da Har Yanzu Ba Su Fahimci Fim Ba –Ibrahim Gungu

Next Post

Tsokaci A Kan Auren Bazawara Da Matar Da Ta Girmi Mijinta

Related

Xi Jinping Ya Zanta Da Putin Ta Wayar Tarho
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Zanta Da Putin Ta Wayar Tarho

4 hours ago
Shin Amurka Ta Manta Da Azabar “Babban Koma-Baya” Tare Da Haraji Mafi Yawa a Lokacin Na Tsawon Kusan Karni?
Daga Birnin Sin

Shin Amurka Ta Manta Da Azabar “Babban Koma-Baya” Tare Da Haraji Mafi Yawa a Lokacin Na Tsawon Kusan Karni?

5 hours ago
Sin Ta Mika Sabon Kason Tallafin Abinci Ga Zimbabwe
Daga Birnin Sin

Sin Ta Mika Sabon Kason Tallafin Abinci Ga Zimbabwe

6 hours ago
An Bude Taron Mutum-Mutumin Inji Na Duniya Na 2025 A Yau Juma’a
Daga Birnin Sin

An Bude Taron Mutum-Mutumin Inji Na Duniya Na 2025 A Yau Juma’a

7 hours ago
Sin Ta Gabatar Da Korafi Da Babbar Murya Dangane Da Kalaman Jagoran Philippines 
Daga Birnin Sin

Sin Ta Gabatar Da Korafi Da Babbar Murya Dangane Da Kalaman Jagoran Philippines 

8 hours ago
Xi Ya Bukaci A Yi Dukkan Mai Yiwuwa Wajen Gudanar Da Ayyukan Bincike Da Ceto Bayan Aukuwar Ambaliya A Lardin Gansu
Daga Birnin Sin

Xi Ya Bukaci A Yi Dukkan Mai Yiwuwa Wajen Gudanar Da Ayyukan Bincike Da Ceto Bayan Aukuwar Ambaliya A Lardin Gansu

9 hours ago
Next Post
Tsokaci A Kan Auren Bazawara Da Matar Da Ta Girmi Mijinta

Tsokaci A Kan Auren Bazawara Da Matar Da Ta Girmi Mijinta

LABARAI MASU NASABA

Xi Jinping Ya Zanta Da Putin Ta Wayar Tarho

Xi Jinping Ya Zanta Da Putin Ta Wayar Tarho

August 8, 2025
Gwamnatin Tarayya da Ofishin Jakadancin Amurka Sun Haɗa Gwiwa Don Wayar Da Kan ‘Yan Nijeriya Kan Sababbin Ƙa’idojin Samun Biza

Gwamnatin Tarayya da Ofishin Jakadancin Amurka Sun Haɗa Gwiwa Don Wayar Da Kan ‘Yan Nijeriya Kan Sababbin Ƙa’idojin Samun Biza

August 8, 2025
Shin Amurka Ta Manta Da Azabar “Babban Koma-Baya” Tare Da Haraji Mafi Yawa a Lokacin Na Tsawon Kusan Karni?

Shin Amurka Ta Manta Da Azabar “Babban Koma-Baya” Tare Da Haraji Mafi Yawa a Lokacin Na Tsawon Kusan Karni?

August 8, 2025
Nijeriya Ta Horar Da Likitoci 360 Don Magance Mutuwar Mata Masu Juna Biyu

Nijeriya Ta Horar Da Likitoci 360 Don Magance Mutuwar Mata Masu Juna Biyu

August 8, 2025
Sin Ta Mika Sabon Kason Tallafin Abinci Ga Zimbabwe

Sin Ta Mika Sabon Kason Tallafin Abinci Ga Zimbabwe

August 8, 2025
Bashir Ojulari: Me Ya Sa Ake Tsoron Gaskiya Ta Yi Aiki A NNPC? 

Bashir Ojulari: Me Ya Sa Ake Tsoron Gaskiya Ta Yi Aiki A NNPC? 

August 8, 2025
Gwamnatin Kaduna Ta Amince Da Hutun Wata 6 Ga Mata Masu Shayarwa

Gwamnatin Kaduna Ta Amince Da Hutun Wata 6 Ga Mata Masu Shayarwa

August 8, 2025
’Yansanda Sun Kama ’Yan Bindiga 17 Tare Da Kashe 3 A Abuja

An Hallaka Manomi, An Kashe Shanu Da Tumakai A Wani Sabon Rikici A Bogoro

August 8, 2025
An Bude Taron Mutum-Mutumin Inji Na Duniya Na 2025 A Yau Juma’a

An Bude Taron Mutum-Mutumin Inji Na Duniya Na 2025 A Yau Juma’a

August 8, 2025
Bango Ya Kashe Mutum 6, Ya Raunata Wasu A Katsina

Bango Ya Kashe Mutum 6, Ya Raunata Wasu A Katsina

August 8, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.