• English
  • Business News
Thursday, October 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Li Qiang: Ci Gaban Kasar Sin Wata Dama Ce Ba Kalubale Ba

by CMG Hausa
2 years ago
Sin

Firaministan kasar Sin Li Qiang ya shaidawa shugaban kasar Amurka Joe Biden a gun taron kolin kungiyar G20 cewa, ci gaban kasar Sin wata dama ce, maimakon kalubale ga kasar Amurka, don haka ya kamata kasashen biyu su karfafa mu’amala a tsakaninsu.

Mai magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Mao Ning ce ta bayyana hakan, Litinin din nan, yayin da take amsa wata tambaya mai nasaba da hakan da aka yi mata a yayin taron manema labarai da aka saba gudanarwa.

Mao Ning ta bayyana cewa, a lokacin da Li ya halarci taron G20, ya yi wata gajerewar ganawa da Biden da shugabannin wasu kasashe da dama.

A cewar Mao, Biden ya ce, bangaren Amurka na fatan tattalin arzikin Sin zai ci gaba da bunkasa, kuma Amurka ba za ta hana bunkasuwar tattalin arzikin kasar Sin ba.

Kana kuma Mao Ning, ta yi karin haske kan sakamakon taron kolin kungiyar G20 da aka gudanar a New Delhi na kasar Indiya, inda ta ce sanarwar shugabannin da aka fitar a taron, ta nuna matsayin kasar Sin.

LABARAI MASU NASABA

Babban Daraktan Sakatariyar APEC: Sin Tana Ba Da Gudummawar Ba Da Jagoranci A APEC

Kasar Sin Ce Ke Da Sama Da Rabin Muhimman Makaloli Na Duniya

  • An Yi Taro Kan Hadin-Gwiwar Sin Da Afirka Bisa Shawarar “Ziri Daya Da Hanya Daya” A Habasha

Mao ta ce, yayin da ya halarci taron kolin G20 na New Delhi, firaministan kasar Sin Li Qiang ya yi karin haske kan ra’ayoyi da shawarwarin kasar Sin game da hadin gwiwar G20, yana mai ba da shawarar cewa, dukkan bangarorin sun tsaya tsayin daka kan ainihin manufar hadin kai da hadin gwiwa, tare da sauke nauyin dake wuyansu game da zaman lafiya da bunkasuwa, da zama abokan hadin gwiwa wajen inganta farfadowar tattalin arzikin duniya, da sa kaimi ga bude kofa da hadin gwiwa a duniya baki daya, da samar da ci gaba mai dorewa a duniya.

Taron ya fitar da sanarwar shugabannin, wanda ya nuna matsayin kasar Sin, kuma ya sanar da cewa, kungiyar G20 za ta dauki matakai ta hanyar hadin gwiwa, da aikewa da wata alama mai kyau ta G20 wajen yin hadin gwiwa don tinkarar kalubalen da duniya ke fuskanta, da inganta farfadowar tattalin arzikin duniya da ma ci gaban duniya baki daya.(Ibrahim)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Babban Daraktan Sakatariyar APEC: Sin Tana Ba Da Gudummawar Ba Da Jagoranci A APEC
Daga Birnin Sin

Babban Daraktan Sakatariyar APEC: Sin Tana Ba Da Gudummawar Ba Da Jagoranci A APEC

October 30, 2025
Kasar Sin Ce Ke Da Sama Da Rabin Muhimman Makaloli Na Duniya
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ce Ke Da Sama Da Rabin Muhimman Makaloli Na Duniya

October 30, 2025
Bunkasar Fannin Kirkire-Kirkiren Fasahohi Na Sin Alheri Ne Ga Dukkanin Duniya Ba Barazana Ba
Daga Birnin Sin

Bunkasar Fannin Kirkire-Kirkiren Fasahohi Na Sin Alheri Ne Ga Dukkanin Duniya Ba Barazana Ba

October 30, 2025
Next Post
Sin Na Adawa Da Duk Wani Nau’in Ta’addanci

Sin Na Adawa Da Duk Wani Nau'in Ta'addanci

LABARAI MASU NASABA

Babban Daraktan Sakatariyar APEC: Sin Tana Ba Da Gudummawar Ba Da Jagoranci A APEC

Babban Daraktan Sakatariyar APEC: Sin Tana Ba Da Gudummawar Ba Da Jagoranci A APEC

October 30, 2025
Barcelona Na Shirin Ɗauko Victor Osimhen Na Galatasaray

Barcelona Na Shirin Ɗauko Victor Osimhen Na Galatasaray

October 30, 2025
Kasar Sin Ce Ke Da Sama Da Rabin Muhimman Makaloli Na Duniya

Kasar Sin Ce Ke Da Sama Da Rabin Muhimman Makaloli Na Duniya

October 30, 2025
Tinubu Ya Yi Wa Shugabannin Tsaro Ado Da Sabbin Muƙamai

Tinubu Ya Yi Wa Shugabannin Tsaro Ado Da Sabbin Muƙamai

October 30, 2025
Bunkasar Fannin Kirkire-Kirkiren Fasahohi Na Sin Alheri Ne Ga Dukkanin Duniya Ba Barazana Ba

Bunkasar Fannin Kirkire-Kirkiren Fasahohi Na Sin Alheri Ne Ga Dukkanin Duniya Ba Barazana Ba

October 30, 2025
Sheikh Gumi Ya Yabi Tinubu Kan Afuwar Da Ya Yi Wa Maryam Sanda 

Sheikh Gumi Ya Yabi Tinubu Kan Afuwar Da Ya Yi Wa Maryam Sanda 

October 30, 2025
Yadda Ta Gudana A Taron Karɓar Ƴan Majalisa Shida Da Suka Koma APC

Yadda Ta Gudana A Taron Karɓar Ƴan Majalisa Shida Da Suka Koma APC

October 30, 2025
Majalisar Dattawa Ta Tabbatar Da Bernard Doro A Matsayin Ministan Harkokin Jin Ƙai

Majalisar Dattawa Ta Tabbatar Da Bernard Doro A Matsayin Ministan Harkokin Jin Ƙai

October 30, 2025
Wata 3 Da Naɗin Shugaban APC, Sunan Yilwatda Har Yanzu Na Nan A Matsayin Minista A Shafin Ma’aikatar

Wata 3 Da Naɗin Shugaban APC, Sunan Yilwatda Har Yanzu Na Nan A Matsayin Minista A Shafin Ma’aikatar

October 30, 2025
Tinubu Ya Nada Musa Aliyu A Matsayin Shugaban ICPC

Tinubu Ya Amince Da Ƙara Harajin Shigo Da Man Fetur Da Dizal Zuwa Kashi 15

October 30, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.