• English
  • Business News
Wednesday, November 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Li Qiang: Kamata Ya Yi Yunnan Ya Yi Amfani Da Fifikonsa Don Shiga Cikin Tsarin Rayawa Da Daidaita Harkoki Baki Daya Tsakanin Yankuna 

by CGTN Hausa
2 years ago
лªÉçÕÕÆ¬£¬±±¾©£¬2024Äê3ÔÂ5ÈÕ
    3ÔÂ5ÈÕ£¬Öй²ÖÐÑëÕþÖξֳ£Î¯¡¢¹úÎñÔº×ÜÀíÀîÇ¿À´µ½ËûËùÔÚµÄÔÆÄÏ´ú±íÍÅ£¬Í¬´ú±íÃÇÒ»ÆðÉóÒéÕþ¸®¹¤×÷±¨¸æ¡£
    лªÉç¼ÇÕß ÍõêÊ Éã

лªÉçÕÕÆ¬£¬±±¾©£¬2024Äê3ÔÂ5ÈÕ 3ÔÂ5ÈÕ£¬Öй²ÖÐÑëÕþÖξֳ£Î¯¡¢¹úÎñÔº×ÜÀíÀîÇ¿À´µ½ËûËùÔÚµÄÔÆÄÏ´ú±íÍÅ£¬Í¬´ú±íÃÇÒ»ÆðÉóÒéÕþ¸®¹¤×÷±¨¸æ¡£ лªÉç¼ÇÕß ÍõêÊ Éã

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika

‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Za Su Dawo Doron Kasa A Gobe Laraba

Firaministan kasar Sin Li Qiang, ya nazarci rahoton gwamnati tare da tattaunawa da wakilan jama’a da suka fito daga lardin Yunnan, a jiya Talata.

Firaminista Li Qiang wanda kuma mamban zaunannen kwamitin hukumar siyasa ta kwamitin kolin JKS ne ya jadadda cewa, shugaban kasar Sin Xi Jinping na ba da muhimmanci matuka kan bunkasuwar yankin. Ya ce ya kamata a tabbatar da umurnin da shugaban ya bayar dangane da harkokin raya yankin, kuma a yi amfani da fifikon da yankin ke da shi bisa ajandar da taron tattalin arziki na kwamitin kolin JKS ya tsayar da rahoton gwamnatin, ta yadda yankin zai shiga tsarin rayawa da daidaita harkoki baki daya tsakanin yankuna daban-daban, da ma ingiza samun bunkasuwa mai inganci. Ban da wannan kuma, a cewarsa, an raya sana’o’i na musamman dake da alaka da fifikon yankin bisa halin da ake ciki, da ma karfafa raya sana’ar samar da hajoji da aikin gona irin na kan tudu da sana’ar yawon bude ido. (Amina Xu)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika
Daga Birnin Sin

Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika

November 4, 2025
‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Za Su Dawo Doron Kasa A Gobe Laraba
Daga Birnin Sin

‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Za Su Dawo Doron Kasa A Gobe Laraba

November 4, 2025
Sin Na Goyon Bayan Najeriya Wajen Jagorantar Al’ummarta Zuwa Hawa Turbar Neman Ci Gaba Daidai Da Yanayin Kasar
Daga Birnin Sin

Sin Na Goyon Bayan Najeriya Wajen Jagorantar Al’ummarta Zuwa Hawa Turbar Neman Ci Gaba Daidai Da Yanayin Kasar

November 4, 2025
Next Post
Boko Haram Ta Kone Gidajen Da Aka Gina Wa ’Yan Gudun Hijira A Borno

Boko Haram Ta Kone Gidajen Da Aka Gina Wa ’Yan Gudun Hijira A Borno

LABARAI MASU NASABA

Ma’aikatar Yaɗa Labarai Da BoS Ta Kaduna Sun Ƙulla Yarjejeniyar Samar Da Sahihan Bayanai Ga Al’umma

Ma’aikatar Yaɗa Labarai Da BoS Ta Kaduna Sun Ƙulla Yarjejeniyar Samar Da Sahihan Bayanai Ga Al’umma

November 4, 2025
Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika

Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika

November 4, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

‘Yansanda Sun Ceto Mutane 3 Da Aka Sace A Kwara

November 4, 2025
‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Za Su Dawo Doron Kasa A Gobe Laraba

‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Za Su Dawo Doron Kasa A Gobe Laraba

November 4, 2025
tinubu

Tinubu Ya Umarci Ma’aikatar Ilimi Ta Kawo Ƙarshen Yajin Aikin ASUU

November 4, 2025
Sin Na Goyon Bayan Najeriya Wajen Jagorantar Al’ummarta Zuwa Hawa Turbar Neman Ci Gaba Daidai Da Yanayin Kasar

Sin Na Goyon Bayan Najeriya Wajen Jagorantar Al’ummarta Zuwa Hawa Turbar Neman Ci Gaba Daidai Da Yanayin Kasar

November 4, 2025
2027: Ko Kano Ta Zauna Lafiya Ko Ta Hautsine, Sai Mun Sauke Gwamna Abba — Shugaban APC

2027: Ko Kano Ta Zauna Lafiya Ko Ta Hautsine, Sai Mun Sauke Gwamna Abba — Shugaban APC

November 4, 2025
Li Qiang Ya Zanta Da Kakakin Majalisar Wakilan Najeriya

Li Qiang Ya Zanta Da Kakakin Majalisar Wakilan Najeriya

November 4, 2025
Karancin Abinci: Kofar Ofishin Tinubu A Rufe Take, Har Wasu Ministoci Ba Su Iya Ganinsa – Ndume 

Zargin Kisan Kiyashi Ga Kiristoci: Trump Bai San Ƙalubalen Tsaron Da Najeriya Ke Ciki Ba — Ndume

November 4, 2025
Tsohon Jami’in Diflomasiyyar Nijar: Baje Kolin CIIE Muhimmin Dandali Ne Na Bunkasa Hadin Gwiwa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa

Tsohon Jami’in Diflomasiyyar Nijar: Baje Kolin CIIE Muhimmin Dandali Ne Na Bunkasa Hadin Gwiwa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa

November 4, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.