• English
  • Business News
Tuesday, October 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Lookman Na Shirin Lashe Kyautar Gwarzon Dan Wasan Afirka Na 2024

by Abba Ibrahim Wada and Abubakar Sulaiman
11 months ago
Lookman

Dan wasan tawagar Super Eagles ta Nijeriya, Ademola Lookman yana gaba a cikin jerin ‘yan takara biyar a kyautar gwarzon dan kwallon kafar Afirka na bana da ake bayarwa duk shekara ga dan wasan da ya fi bajinta.

 

Hukumar Kwallon Kafar Afirka, CAF ce ta bayyana sunayen ‘‘yan wasan ranar Litinin da ake sa ran fayyace gwarzon bana duk da cewa a cikin jerin ‘yan wasan da aka fitar kowanne daga cikinsu kwaarre ne a kwallon kafa.

  • Hanyoyin Da Mata Za Su Bi Don Gyara Jikinsu
  • Gwamnan Edo Ya Kafa Kwamitin Mutum 14 Don Binciken Tsohon Gwamnan Jihar

Lookman ya ci kwallo uku a wasan karshe a Europa League da ta kai Atalanta ta lashe kofin, bayan doke kungiyar kwallon kafa ta bayer Liberkusen, sannan ya taka rawar gani da Super Eagles ta samu gurbin shiga gasar kofin Afirka da za a yi a badi.

 

LABARAI MASU NASABA

El Classico: Abinda Ya Kamata Ku Sani Dangane Da Wasan Barcelona Da Real Madrid

Tornadoes Ta Doke Pillars A Wasan Farko Na Babaganaru

Yana takara tare da dan kasar Morocco, Achraf Hakimi, wanda ya lashe Ligue 1 a Paris St Germain da dan kasar Guinea, Serhou Guirassy, wanda ya ci kwallo 28 a Bundesliga a kakar da ta wuce a Stuttgard, hakan ya sa Borussia Dortmund ta saye shi.

 

Sauran sun hada da Simon Adinga mai buga wasa a kungiyar kwallon kafa ta Brighton & Hobe Albion, wanda ya buga gasar da Ibory Coast ta lashe kofin Afirka da mai tsaron ragar Afirka ta Kudu, Ronwen Williams.

 

Masu koyarwa na kasashe 54, wadanda suke mamba a hukumar kwallon kafar Afirka ke yin zaben tare da wasu kwararrun kuma ana sa ran bayyana gwarzon dan kwallon kafar Afirka na bana ranar 16 ga watan Disamba a Birnin Marrakech na kasar Morocco.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

El Classico: Abinda Ya Kamata Ku Sani Dangane Da Wasan Barcelona Da Real Madrid
Wasanni

El Classico: Abinda Ya Kamata Ku Sani Dangane Da Wasan Barcelona Da Real Madrid

October 26, 2025
Tornadoes Ta Doke Pillars A Wasan Farko Na Babaganaru
Wasanni

Tornadoes Ta Doke Pillars A Wasan Farko Na Babaganaru

October 26, 2025
Gwarzon Mai Koyar Da Wasanni Na Shekarar 2025 Justine Madugu
Manyan Labarai

Gwarzon Mai Koyar Da Wasanni Na Shekarar 2025 Justine Madugu

October 25, 2025
Next Post
5G-A

Kasar Sin Za Ta Habaka Tsarin Sadarwa Na 5G Zuwa 5G-A

LABARAI MASU NASABA

Tsohon Kwamishina Ya Zargi Gwamnatin Kano Da Sayar Da Filin Makaranta Kan Miliyan 100

Tsohon Kwamishina Ya Zargi Gwamnatin Kano Da Sayar Da Filin Makaranta Kan Miliyan 100

October 28, 2025
An Matsa Min Sai Na Koma Jam’iyyar APC – Gwamnan Filato

An Matsa Min Sai Na Koma Jam’iyyar APC – Gwamnan Filato

October 28, 2025
’Yansanda Sun Ƙaryata Rahoton Ƙone Gidan Shugaban Jam’iyyar PDP A Bauchi

’Yansanda Sun Ƙaryata Rahoton Ƙone Gidan Shugaban Jam’iyyar PDP A Bauchi

October 28, 2025
Mutum 18 Sun Mutu, 40 Sun Jikkata A Hatsarin Mota A Kebbi 

An Kashe Mutum 10 A Harin Ramuwar Gayya A Jihar Kebbi

October 28, 2025
Ganduje Na Kara Shan Matsin Lamba A Kan Ya Sauka

Zargin Almundahana: An Ɗage Shari’ar  Ganduje Da Matarsa Saboda Rashin Miƙa Takardu

October 28, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

Sojoji Sun Kashe Masu Yi Wa ISWAP 4 Safarar Makamai A Borno

October 28, 2025
Lookman

APC Ta Yi Barazanar Dakatar Duk Kwamishinan Da Bai Sanya Irin Hular Tinubu Ba

October 27, 2025
An Yi Taron Tattaunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Amurka

An Yi Taron Tattaunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Amurka

October 27, 2025
Wakilan Sin Da Na Amurka Sun Yi Tattaunawa Mai Ma’ana Da Zurfi Da Kuma Amfani

Wakilan Sin Da Na Amurka Sun Yi Tattaunawa Mai Ma’ana Da Zurfi Da Kuma Amfani

October 27, 2025
Ribar Manyan Masana’antun Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.2 Cikin Dari A Watanni Tara Na Farkon Bana

Ribar Manyan Masana’antun Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.2 Cikin Dari A Watanni Tara Na Farkon Bana

October 27, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.