• English
  • Business News
Wednesday, September 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Magoya Bayan Aiyedatiwa Sun Ɓarke Da Sowa Bayan Nasara A Kotun Ƙoli

by Abubakar Sulaiman
4 days ago
in Manyan Labarai
0
Magoya Bayan Aiyedatiwa Sun Ɓarke Da Sowa Bayan Nasara A Kotun Ƙoli
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnan Jihar Ondo, Hon. Lucky Aiyedatiwa, ya samu tarɓa daga ɗumbin magoya baya a dandalin Dimokuraɗiyya (Democracy Park) da ke Akure ranar Juma’a bayan kotun ƙoli ta tabbatar da nasararsa. Gwamnan ya dawo ne daga Abuja inda aka yanke hukuncin da ya tabbatar da sahihancin zaɓensa.

A yayin jawabi ga dubban jama’a, Aiyedatiwa ya gode wa Allah, da mutanen Jihar Ondo da duk masu goyon bayansa a lokacin shari’ar. Ya bayyana kotu a matsayin ginshiƙin dimokuraɗiyya, yana mai jaddada cewa adalci da gaskiya suna da matuƙar muhimmanci wajen ɗorewar mulki. Ya kuma yaba wa lauyoyinsa kan ƙwarewarsu tare da gode wa Shugaba Bola Tinubu bisa jagorancinsa.

  • Wata Ta Kashe ’Yar Uwarta Kan Bashin Naira 800 A Ondo
  • Ƴansanda Sun Bankaɗo Maɓoyar Masu Garkuwa Da Mutane A Ondo

“Wannan nasara ba tawa ce kaɗai ba, ta kowa ce a Jihar Ondo,” in ji shi, yana mai ba da tabbacin kyakkyawan shugabanci da isar da alfanun dimokuraɗiyya ga jama’a.Aiyedatiwa

A jawabansu na taya murna, wasu daga cikin manyan baƙi sun bayyana hukuncin kotun a matsayin nasarar jama’a. Hon. Ifedayo Abegunde na hukumar NDDC ya ce hukuncin ya tabbatar da cewa “ƙuri’un jama’a ba a ɓata su ba.” Tsohon mataimakin gwamna, Alhaji Abdulazeez Oluboyo, ya ce Aiyedatiwa ya kafa tarihi da samun nasara a ƙananan hukumomi baki ɗaya, yayin da tsohuwar kwamishina, Mrs. Omowumi Ohwovoriole, ta bayyana hukuncin kotun a matsayin ƙarshen duk wata muhawara kan zaɓen 2024.

Taron ya samu halartar jiga-jigan gwamnati da jam’iyya ciki har da Mataimakin Gwamna, Dr. Olayide Adelami; da Uwargidan Gwamna, Mrs. da Oluwaseun Aiyedatiwa; da Kakakin majalisar jihar, Rt. Hon. Olamide Oladiji; da Sakataren Gwamnati, Dr. Taiwo Fasoranti; da Shugaban Ma’aikata, Prince Segun Omojuwa; da mambobin majalisar zartarwa ta jiha; da manyan jiga-jigan APC; da shugabannin ƙananan hukumomi da na LCDA da sauran fitattun mutane.

Labarai Masu Nasaba

‘Yansanda Sun Kama Mutane Biyu Da Laifin Garkuwa Da Wani Yaro Ɗan Shekara 10 A Neja

Rashin Gyaran Hanya Ne Ya Haddasa Hatsarin Jirgin Ƙasan Abuja–Kaduna – NSIB

AiyedatiwaAiyedatiwa


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Ondo
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnatin Tarayya Na Yunƙurin Kawar Da Shanu Daga Titunan Abuja

Next Post

Makarantun Da Ba Ƙwararrun Malamai Za Su Rasa Zama Cibiyar Rubuta Jarrabawar NECO

Related

‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi
Manyan Labarai

‘Yansanda Sun Kama Mutane Biyu Da Laifin Garkuwa Da Wani Yaro Ɗan Shekara 10 A Neja

4 hours ago
Rashin Gyaran Hanya Ne Ya Haddasa Hatsarin Jirgin Ƙasan Abuja–Kaduna – NSIB
Manyan Labarai

Rashin Gyaran Hanya Ne Ya Haddasa Hatsarin Jirgin Ƙasan Abuja–Kaduna – NSIB

8 hours ago
Jami’an Tsaro Sun Kashe Mahara 2 A Anambra, Sun Kwato Makamai 
Manyan Labarai

‘Yansanda Sun Kama Mutum 4,383, Sun Ceto 1,138 Daga Hannun Mahara Cikin Wata 3

13 hours ago
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 51, 876 Sun Mika Wuya A Arewa Maso Gabas
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda, Sun Kama Masu Laifi

14 hours ago
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi
Manyan Labarai

An Kama Ɗansandan Bogi A Kano

1 day ago
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno
Manyan Labarai

Sojoji Sun Daƙile Hare-haren ISWAP, Sun Bai Wa Magidanta 10,000 Kariya A Borno

1 day ago
Next Post
Makarantun Da Ba Ƙwararrun Malamai Za Su Rasa Zama Cibiyar Rubuta Jarrabawar NECO

Makarantun Da Ba Ƙwararrun Malamai Za Su Rasa Zama Cibiyar Rubuta Jarrabawar NECO

LABARAI MASU NASABA

Ma’aikatan Gwamnati 5,000 Sun Fara Rubuta Jarabawar Tabbacin Gurbin Aiki A Kaduna

Ma’aikatan Gwamnati 5,000 Sun Fara Rubuta Jarabawar Tabbacin Gurbin Aiki A Kaduna

September 24, 2025
Li Qiang: Sin Ba Za Ta Nemi Sabon Matsayi Ko Fifiko A Yayin Tattaunawa Karkashin WTO Ba

Li Qiang: Sin Ba Za Ta Nemi Sabon Matsayi Ko Fifiko A Yayin Tattaunawa Karkashin WTO Ba

September 24, 2025
Natasha Ta Jinjinawa ‘Yan Mazaɓarta, NLC, NBA Bayan Ta Koma Ofishinta Na Majalisa 

Natasha Ta Jinjinawa ‘Yan Mazaɓarta, NLC, NBA Bayan Ta Koma Ofishinta Na Majalisa 

September 24, 2025
Xi Ya Halarci Nune-Nune Game Da Cika Shekaru 70 Da Kafuwar Jihar Xinjiang 

Xi Ya Halarci Nune-Nune Game Da Cika Shekaru 70 Da Kafuwar Jihar Xinjiang 

September 24, 2025
Saudiyya Ta Naɗa Sabon Mufti

Saudiyya Ta Naɗa Sabon Mufti

September 24, 2025
Firaministan Kasar Sin Ya Halarci Babban Taro Kan Shawarar Samar Da Ci Gaban Duniya

Firaministan Kasar Sin Ya Halarci Babban Taro Kan Shawarar Samar Da Ci Gaban Duniya

September 24, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

‘Yansanda Sun Kama Mutane Biyu Da Laifin Garkuwa Da Wani Yaro Ɗan Shekara 10 A Neja

September 24, 2025
An Fara Nuna Hotuna Da Shirye-Shiryen Bidiyo Da Matasan Kasa Da Kasa Suka Dauka Don Murnar Cika Shekaru 80 Da Kafa MDD A Kasar Sin

An Fara Nuna Hotuna Da Shirye-Shiryen Bidiyo Da Matasan Kasa Da Kasa Suka Dauka Don Murnar Cika Shekaru 80 Da Kafa MDD A Kasar Sin

September 24, 2025
Gwamnatin Sakkwato Ta Dakatar da Karɓar Kuɗin Makaranta

Gwamnatin Sakkwato Ta Dakatar da Karɓar Kuɗin Makaranta

September 24, 2025
Rashin Gyaran Hanya Ne Ya Haddasa Hatsarin Jirgin Ƙasan Abuja–Kaduna – NSIB

Rashin Gyaran Hanya Ne Ya Haddasa Hatsarin Jirgin Ƙasan Abuja–Kaduna – NSIB

September 24, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.