• English
  • Business News
Tuesday, October 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mahara Sun Halaka Wasu ‘Yan Kasuwa 8 A Katsina

by Muhammad
2 years ago
Katsina

‘Yan bindiga sun kashe wasu mutane takwas a lokacin da suka kai wani hari kan ayarin motocin ‘yan kasuwa da ke dawowa daga kasuwar garin Yantumaki da ke karamar hukumar Danmusa a jihar Katsina.

Wata majiya mai tushe, wanda shugaban kungiyar direbobi a yankin, Kabiru Dangaye, ya bayyana cewa ‘yan ta’addar sun bude wuta kan ‘yan kasuwar ne a daidai lokacin da sojoji dauke da makamai suka yi wa ‘yan kasuwar rakiya cikin motoci 25 a ranar Juma’a.

  • Kisan Katsina: Mun Rasa Rayuka 102 -Shugaban Al’umma 
  • Gwamnatin Nijeriya Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Da Aka Yi Wa ‘Yan Banga A Katsina

Ya ce mutane takwas ne suka mutu nan take sakamakon harin yayin da aka kai wadanda suka jikkata asibiti don kula da lafiyarsu.

Shugaban ya ce, “Direban mu sun jira sa’o’i da dama kamar yadda suka saba kafin sauran direbobi da ‘yan kasuwa su zo daga unguwannin makwabta domin fara tafiya. Muna da motoci kusan 25 daga nan sai muka kira sojoji su zo su yi mana rakiya kamar yadda muka saba, sojoji suka shiga motarsu.”

Dangaye ya kara da cewa, sun tashi daga Mai Dabino da ke yankin Danmusa, inda suka tashi a cikin ayari, inda suka wuce Sabon Garin Nasarawa da Mahuta, sai suka yi kwanton bauna a kewayen unguwar Makera.

LABARAI MASU NASABA

Majalisar Wakilai Ta Buƙaci Hukumomin Tsaro Su Kai Agajin Gaggawa A Sakkwato

Rashin Tsaro A Nijeriya Ba Zai Ƙare Ba Matuƙar Ba A Samar da Ayyukan Yi Da Mulki Na Adalci Ba – Amaechi

“’Yan ta’addar sun kasu kashi hudu ne kuma a lokacin da babbar motar ta isa rukuni na uku ne ‘yan ta’addar suka fara harbin. A lokacin da sojoji suke tuki a baya, da nufin tafiya gaba da sauri, sai wasu ‘yan ta’addar suka fara harbe-harbe a kansu, amma sojoji sun yi ta harbin kan mai uwa da wabi, saboda karfinsu, ‘yan ta’addar sun yi galaba a kan sojoji.” a cewarsu.

Dangaye ya kara da cewa an yi kira don a kawo dauki ga tawagar da karin sojoji domin taimakawa ‘yan kasuwar.

Har yanzu dai rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ba ta ce uffan ba kan harin, duk da kokarin jin ta bakin mai magana da yawun ‘yan sandan jihar, Abubakar Sadik, ya ci tura har zuwa lokacin mika rahoton.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Majalisar Wakilai Ta Buƙaci Hukumomin Tsaro Su Kai Agajin Gaggawa A Sakkwato
Manyan Labarai

Majalisar Wakilai Ta Buƙaci Hukumomin Tsaro Su Kai Agajin Gaggawa A Sakkwato

October 14, 2025
Rashin Tsaro A Nijeriya Ba Zai Ƙare Ba Matuƙar Ba A Samar da Ayyukan Yi Da Mulki Na Adalci Ba – Amaechi
Manyan Labarai

Rashin Tsaro A Nijeriya Ba Zai Ƙare Ba Matuƙar Ba A Samar da Ayyukan Yi Da Mulki Na Adalci Ba – Amaechi

October 14, 2025
Amnesty International Ta Soki Tinubu Kan Yi Wa Masu Laifin Take Haƙƙin Ɗan Adam Afuwa
Manyan Labarai

Amnesty International Ta Soki Tinubu Kan Yi Wa Masu Laifin Take Haƙƙin Ɗan Adam Afuwa

October 14, 2025
Next Post
Dalibin Kasar Benin: Ina Da Burin Kai Fasahohin Aikin Noma Na Kasar Sin Zuwa Kasar Benin

Dalibin Kasar Benin: Ina Da Burin Kai Fasahohin Aikin Noma Na Kasar Sin Zuwa Kasar Benin

LABARAI MASU NASABA

Kowacce Mace Tauraruwa Ce A Kasar Sin

Kowacce Mace Tauraruwa Ce A Kasar Sin

October 14, 2025
Shawarwarin Sin Sun Bude Sabuwar Hanyar Bunkasa Ci Gaban Mata A Duniya

Shawarwarin Sin Sun Bude Sabuwar Hanyar Bunkasa Ci Gaban Mata A Duniya

October 14, 2025
Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Benin A Uyo

Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Benin A Uyo

October 14, 2025
Asuu

An Janye Wajibcin Samun Kiredit A Darasin Lissafi Ga Ɗaliban Fannin Zamantakewa Don Shiga Manyan Makarantu 

October 14, 2025
Al’ummun Kasashe Daban-Daban Sun Yabawa Shawarwarin Sin Dake Taimakawa Wajen Dunkulewa Don Hanzarta Ci Gaban Mata

Al’ummun Kasashe Daban-Daban Sun Yabawa Shawarwarin Sin Dake Taimakawa Wajen Dunkulewa Don Hanzarta Ci Gaban Mata

October 14, 2025
Majalisar Wakilai Ta Buƙaci Hukumomin Tsaro Su Kai Agajin Gaggawa A Sakkwato

Majalisar Wakilai Ta Buƙaci Hukumomin Tsaro Su Kai Agajin Gaggawa A Sakkwato

October 14, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Ghana Da Firaministar Mozambique

Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Ghana Da Firaministar Mozambique

October 14, 2025
‘Yan Majalisa 60 Sun Yi Barazanar Ficewa Daga PDP

PDP Ta Ɗage Babban Taronta Biyo Bayan Ficewar Wasu Manyan Jiga-jigai

October 14, 2025
An Kashe Mutum 3, Wasu 7 Sun Jikkata Sakamakon Ɓarkewar Rikici A Jihar Jigawa

An Kashe Mutum 3, Wasu 7 Sun Jikkata Sakamakon Ɓarkewar Rikici A Jihar Jigawa

October 14, 2025
Rashin Tsaro A Nijeriya Ba Zai Ƙare Ba Matuƙar Ba A Samar da Ayyukan Yi Da Mulki Na Adalci Ba – Amaechi

Rashin Tsaro A Nijeriya Ba Zai Ƙare Ba Matuƙar Ba A Samar da Ayyukan Yi Da Mulki Na Adalci Ba – Amaechi

October 14, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.