ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, November 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Majalisa Ta Yi Taron Jin Ra’ayoyin Jama’a Kan Kudirin Dokar Kafa Hukumar Kula Da Almajirai

by Rabi'u Ali Indabawa
3 years ago
Majalisa

Matsalar gararanbar al’majirai da yaran da basa zuwa makaranta na ci gaba da kasancewa babban kalubalen dake haifar da abubuwa marasa dadi musanman a yankin Arewa masu Yammacin Nijeriya.

Dan Majalisar Wakilai daga Jihar Sokoto, Dakta Shehu Balarabe Kakale ne ya dauki nauyin wani kudirin doka da ya nemi kafa hukumar da za ta kula da ilimin tsangaya da yaran da ba sa zuwa makaranta ta yadda za a samar da kyakkyawan tsarin ilimi da zai magance matsalar jahilci, da samar da ayyukan yi ga matasa.

  • An Fitar Da Rahoton Amurka Ta Keta Hakkin Dan Adam Na Makaurata Da Yan Gudun Hijira
  • Gwamnati Ce Ta Yi Min Magudin Zabe Da Karfin Soji – Matawalle

Yanzu haka dai kudirin ya zartar karatu na biyu kuma ya samu gagarumin goyan baya daga masu ruwa da tsaki a tarn da Majalisar ta gudanar ranar talartan nan.

ADVERTISEMENT

Da take bayanai a taron Shugabar Kungiyar Dake Fafutukar Inganta Rayuwar Al’ummar Najeriya Dakta Fatima Goni, wadda har ila yau na daya daga cikin wadanda suka ba da gagarumar gudunmawa a kokarin samar da dokar, ta ce dalilin da ya suka goyi bayan wannan doka shi ne kungiyarsu tana da ra’ayi na taimaka wa gajiyayyu musanman al’majirai.

Shugabar kungiyar ta bayyana hakan ne ta bakin mai magana da yawunta Hajiya Riskatu Abdulaziz.

LABARAI MASU NASABA

’Yansanda Sun Tura Tawaga Don Ceto Ɗaliban Da Aka Sace A Kebbi

Farashin Kayan Abinci Na Cigaba Da Sauka A Jihohin Arewa Maso Gabas

”Tun da dadewa mu ma mun bukaci samar da irin wannan doka ta kafa hukumar, dalili da cewa kungiyarmu muna da son taimaka wa gajiyayyu musanman al’majirai shi ya sa muke farinci da marhabin da wannan abu”. In ji Dakta Fatima Goni

A daya bangaren kuma ma’aikatar ilimi ta tarayya bata goyi bayan kudirin dokar ba, a cewarta wai ba ta da isassun kudade, kudaden dake aljihunta za su Kara tsiyayewa”

Taron dai ya samu halartar masu ruwa da tsaki kan harkar ilimi da suka hada da jama’in gwamnati, da Malaman addini da kuma saraukunan gargajiya da sauransu.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Bukatar Samar Da Cikkakken Tsaro Ga Hukumar Zabe
Manyan Labarai

’Yansanda Sun Tura Tawaga Don Ceto Ɗaliban Da Aka Sace A Kebbi

November 18, 2025
Farashin Kayan Abinci Na Cigaba Da Sauka A Jihohin Arewa Maso Gabas
Labarai

Farashin Kayan Abinci Na Cigaba Da Sauka A Jihohin Arewa Maso Gabas

November 17, 2025
NBS
Labarai

Hauhawar Farashin Kayayyaki A Nijeriya Ta Ragu Zuwa Kashi 16.065%

November 17, 2025
Next Post
Bayan Ficewar Ayu, PDP Ta Janye Dakatarwar Da Ta Yi Wa Fayose, Shema Da Anyim

Bayan Ficewar Ayu, PDP Ta Janye Dakatarwar Da Ta Yi Wa Fayose, Shema Da Anyim

LABARAI MASU NASABA

Bukatar Samar Da Cikkakken Tsaro Ga Hukumar Zabe

’Yansanda Sun Tura Tawaga Don Ceto Ɗaliban Da Aka Sace A Kebbi

November 18, 2025
Gwamnatin Sin Ba Ta Taba Bukatar Kamfanoni Su Tattara Ko Adana Bayanai Ba Bisa Ka’ida Ba Kuma Ba Za Ta Yi Hakan Ba 

Gwamnatin Sin Ba Ta Taba Bukatar Kamfanoni Su Tattara Ko Adana Bayanai Ba Bisa Ka’ida Ba Kuma Ba Za Ta Yi Hakan Ba 

November 17, 2025
Adadin Motocin Da Sin Ke Fitarwa Waje Ya Karu Da Kashi 15.7 Cikin Watanni 10 Na Farkon Bana

Adadin Motocin Da Sin Ke Fitarwa Waje Ya Karu Da Kashi 15.7 Cikin Watanni 10 Na Farkon Bana

November 17, 2025
Farashin Kayan Abinci Na Cigaba Da Sauka A Jihohin Arewa Maso Gabas

Farashin Kayan Abinci Na Cigaba Da Sauka A Jihohin Arewa Maso Gabas

November 17, 2025
An Bude Taron Tattaunawa Kan Wayewar Kai Tsakanin Sin Da Kasashen Larabawa Karo Na 11 A Beijing

An Bude Taron Tattaunawa Kan Wayewar Kai Tsakanin Sin Da Kasashen Larabawa Karo Na 11 A Beijing

November 17, 2025
NBS

Hauhawar Farashin Kayayyaki A Nijeriya Ta Ragu Zuwa Kashi 16.065%

November 17, 2025
Firaministan Sin Ya Isa Rasha Domin Halartar Taron SCO

Firaministan Sin Ya Isa Rasha Domin Halartar Taron SCO

November 17, 2025
‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 

‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 

November 17, 2025
Kudaden Kasafin Kudin Sin Sun Karu Da Kashi 0.8 Cikin Watanni 10 Na Farkon Bana

Kudaden Kasafin Kudin Sin Sun Karu Da Kashi 0.8 Cikin Watanni 10 Na Farkon Bana

November 17, 2025
Rashin Tsaro: Atiku Ya Yi Allah-wadai Da Harin Makarantar ‘Yan Mata Ta Kebbi

Rashin Tsaro: Atiku Ya Yi Allah-wadai Da Harin Makarantar ‘Yan Mata Ta Kebbi

November 17, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.