• English
  • Business News
Wednesday, September 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Makamashin Lantarki: Kwararru Sun Yi Tawaye Ga Karin Kudin Wuta

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Kimiyya Da Fasahar Sadarwa
0
Makamashin Lantarki: Kwararru Sun Yi Tawaye Ga Karin Kudin Wuta
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kwararru a harka sha’anin wutar lantarki sun yi bore ga umarnin karin kudin wutar lantarki na shekara-shekara (MYTO) da hukumar kula da harkokin wutar lantarki ta kasa (NERC) ta yi, inda lamarin ke ci gaba da janyo muhawara da tayar da kura a tsakanin masu ruwa da tsaki a harka wutar lantarki.

Sabon umarnin na NERCs da ya bai wa kamfanonin rarraba wutar lantarki su 11 damar kara kudin wuta, zai ninka kudin wutar lantarki kan yadda kwastomomi suke biya a baya, a shekarar 2024.

  • Tsadar Magunguna Na Barazana Ga Rayukan Majinyata A Nijeriya
  • Gwamatin Tarayya Ta Fito Da Tsarin Cin Gajiyar Ma’adanan da Ke Jihar Nasarawa

 A yayin da gwamnati kuma ta dauki nauyin biyan Naira tiriliyan 1.6, kasafin kudin kamfanin lantarki na Nijeriya na shekarar 2024 ya nuna cewa akwai tsarin biyan tallafin naira biliyan 450, lamarin da ke nuni da cewa gwamnati za ta nemo kudi a ciki ko kasuwannin waje.

Masani a bangaren makamashin sun yi gargadin cewa, kara kudin lantarki kai tsaye na nuni ne da cewa za a samu karin farashin abubuwa da karin kudaden kasuwanci, rasa ayyukan yi, hauhawar farashin kayan masarufi da uwa uba kara jefa al’ummar kasa musamman talakawa cikin matsanatsi da kuncin rayuwa.

Wannan karin na zuwa ne yayin da bayanai ke nuni da cewa adadin kwastomomi 51,631 ke amfani da mitar kamfanonin rarraba wutar lantarki guda 11 ya zuwa watan Nuwamban 2023.

Labarai Masu Nasaba

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai

Wayar Da Kai Kan Barazanar Intanet A Rayuwar Al’umma (CYBER AWARENESS)

Yayin da kuma masu amfani da wuta da basu amfani da mitoci suka kai 7,313,039 a cewar NERC.

A cewar hukumar jimillar wadanda suka yi rijista da NESI zuwa Nuwamba, 2023 sun kai 13,112,134, yayin da kuma jimillar kwastomomin da ke da mitoci su 5,799,095, inda adadin amfani da mitocin ya kai kaso 44.23 cikin 100.

Da ya ke tofa albarkacin bakinsa kan karin kudin, shugaban kwastamomi na kungiyar NCPN, Kunle Kola Olubiyo, ya yi gargadin cewa karin kudin lantarki zai kai ga janyo hauhawar rashin kayan masarufi da tsadar gudanar da lamura hadi da jefa jama’an kasa cikin kunci mai muni.

Olubiyo ya nace kan cewa mutane da dama sun dogara da wutar lantarki domin neman na kaiwa bakin salati.

Shi kuma a nasa bangaren, manajan gudanarwa na Mainstream Energy Solutions, Audu Lamu, ya ce, zuba tallafin kudin lantarki ba hanyace da ke daurewa ba, kuma hakan na jefa wa masu zuba hannun jari shakkun yin hulda.

A cewarsa, tallafi ba zai bai wa masu zuba hannun jari kwarin guiwa ba, saboda hakan ba zai shawo kan dukkanin matsalolin da harkar ke fuskanta ba.

Shi ma kwararre a bangaren makamashi daga jami’ar Ibadan, Farfesa Adeola Adenikinju, ya ce, tallafi ba zai iya shawo kan matsalolin da suke akwai a bangaren lantarki ba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

INEC Ta Bukaci A Samar Da Tsaro A Yankunan Zaben Cike Gurbi

Next Post

Ƙungiyar Masu Sana’ar POS Za Ta Fara Aikin Taftace Sana’ar A Faɗin Kasar Nan

Related

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai
Da É—umi-É—uminsa

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai

5 days ago
Wayar Da Kai Kan Barazanar Intanet A Rayuwar Al’umma (CYBER AWARENESS)
Kimiyya Da Fasahar Sadarwa

Wayar Da Kai Kan Barazanar Intanet A Rayuwar Al’umma (CYBER AWARENESS)

5 months ago
Kariya Daga Soyayyar ‘Online’ Da Shagalta A Intanet
Kimiyya Da Fasahar Sadarwa

Kariya Daga Soyayyar ‘Online’ Da Shagalta A Intanet

6 months ago
Hanyoyin Kare Kanka Daga Damfara Ta Intanet
Kimiyya Da Fasahar Sadarwa

Hanyoyin Kare Kanka Daga Damfara Ta Intanet

6 months ago
Yadda Za A Kare Yara Daga Barazanar Intanet
Kimiyya Da Fasahar Sadarwa

Yadda Za A Kare Yara Daga Barazanar Intanet

7 months ago
Mantuwa Na Matukar Taimakon Rayuwar Mutane – Masani
Kimiyya Da Fasahar Sadarwa

Mantuwa Na Matukar Taimakon Rayuwar Mutane – Masani

11 months ago
Next Post
Ƙungiyar Masu Sana’ar POS Za Ta Fara Aikin Taftace Sana’ar A Faɗin Kasar Nan

Ƙungiyar Masu Sana’ar POS Za Ta Fara Aikin Taftace Sana’ar A Faɗin Kasar Nan

LABARAI MASU NASABA

An ÆŠauke Wuta Sakamakon Lalacewar Babbar Tashar Lantarkin Nijeriya

An ÆŠauke Wuta Sakamakon Lalacewar Babbar Tashar Lantarkin Nijeriya

September 10, 2025
Mun KaÉ—u MatuÆ™a Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamnatin Kaduna Ta Umarci Makarantu Masu Zaman Kansu Da Su Nemi Amincewarta Kafin Ƙara Kuɗi

September 10, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Yi Hasashen Ambaliyar Ruwa A Jihohin Arewa 15

Yadda Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Yaya Da Ƙannuwa Da Wasu A Zaria

September 10, 2025
Kwankwaso Ya Gana Da Shugabannin NNPP A Kuros Ribas Don Tunkarar Zaɓen 2027

Kwankwaso Ya Gana Da Shugabannin NNPP A Kuros Ribas Don Tunkarar Zaɓen 2027

September 10, 2025
Akwai Tara Mai Tsauri Ga Duk Wanda Ya Sare Bishiya Ba Bisa Ƙa’ida Ba – Gwamnatin Kano

Akwai Tara Mai Tsauri Ga Duk Wanda Ya Sare Bishiya Ba Bisa Ƙa’ida Ba – Gwamnatin Kano

September 10, 2025
majalisar kasa

Majalisa Ta Bai Wa Minista Sa’o’i 48 Ya Bayyana A Gabanta Kan Hatsarin Jirgin Abuja Zuwa Kaduna

September 10, 2025
Kasar Sin Ta Zama Dandalin Karfafa Cudanya Da Cinikayya Tsakanin Kasa Da Kasa

Kasar Sin Ta Zama Dandalin Karfafa Cudanya Da Cinikayya Tsakanin Kasa Da Kasa

September 9, 2025
IATF 2025: Zamfara A Shirye Ta Ke Wajen Maraba Da Masu Zuba Jari – Gwamna Lawal 

IATF 2025: Zamfara A Shirye Ta Ke Wajen Maraba Da Masu Zuba Jari – Gwamna Lawal 

September 9, 2025
An Kai Jirgin Ceto Na Farko Na Kasar Sin Yankin Tsakiyar Kasar

An Kai Jirgin Ceto Na Farko Na Kasar Sin Yankin Tsakiyar Kasar

September 9, 2025
Sin Ta Samu Karuwar Kaso 9.9 Na Sabbin Kamfanoni Masu Jarin Waje A Bara

Sin Ta Samu Karuwar Kaso 9.9 Na Sabbin Kamfanoni Masu Jarin Waje A Bara

September 9, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.