• English
  • Business News
Sunday, September 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Makarantu Masu Zaman Kansu Sun Koka Kan Kudaden Tafiyar Da Ayyukansu

by Idris Aliyu Daudawa
10 months ago
in Ilimi
0
Makarantu Masu Zaman Kansu Sun Koka Kan Kudaden Tafiyar Da Ayyukansu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Masu ruwa da tsaki ta bangaren ilimi sun yi kira da a dauki tsari na gaggawa saboda  arage yawan kudaden da ake kashewa wajen tafiyar da makarantu masu zaman kansiu.

Yomi Otubela ita ce shugaban kungiyar makarantu masu zaman kansu ta kasa ya yi jawabi ne kan irin tabarbarewar tattalin arziki wanda dalilin hakan makarantu masu zaman kansu suna ji a jikinsu.

  • Kamfanin Hakar Uranium Na Sin Ya Bayar Da Gudunmuwar Na’urori Ga Wata Makaranta A Namibia
  • An Kama Dillalin Safarar Makamai Dan Aljeria A Zamfara 

A hirar da tayi da kamfanin dillancin labarai na Nijeriya ranar lahadi, ya ce akwai bukatar da dauki tsare- tsare ba tare da bata lokaci ba, wadanda za s taimaka wajen saukaka kudin kayan karatu.

Otubela ya kara da cewar su tsare- tsaren ya dace su samar da wasu hanyoyi da za’a bar daukar haraji akan kudaden bashin da ake ba mabobin kungiyar.

Shugaban na kungiyar NAPPS yayi kira da hadin kai domin samun dama ta lamarin daya shafi fasaha.

Labarai Masu Nasaba

Kwamitin JAMB Ya Bankaɗo Magudin Jarabawa A 2025 UTME

Malaman Jami’o’i Sun Zama Abin Tausayi —Kungiyar ASUU

Ya ci gaba da bayanin“Mun san cewa idan har aka samu tallafi daga gwamnatoci wadanda za’a ba makarantu masu zaman kansu,hakan zai sa su makarantu masu zaman kansu su rage fiye da yara milyan 18 wadanda basu zuwa makaranta a Nijeriya.”

Otubela ya kara jaddada cewa makarant da yawa karkashin kungiyar sun bullo da tsari na biyan kudin makaranta,inda take aiki tare da Iyayen yara, domin a tabbatar da cewa babu wani yaron da aka bari saboda Iyayen shin a fuskantar matsalolin da suka shafi kudi.

Kamar yadda yayi karin haske  kungiyar NAPPS tana yin iyakar kokarinta wajen samar da ilimi mai nagarta, da kuma sanin irin halin rayuwar da al’umma suke ciki, wajen bin lamarin hanyar data kamata.

“Muna fatan gwamnati zata kara kudaden taimakon da take badawa kan tsarie- tsaren horar da Malaman makaranta, da kuma sauran wasu nau’oin taimakon da ake badawa na kudade ga makarantu domin su inganta abubuwan more rayuwa a makarantu kamar yadda Otubela ya bayyana”.

“Hadin gwiwar ba wai abin zai tsaya bane kan taimakon matsalolin da makarantu masu zaman kansu ke fuskanta ba ne, har ma da tabbatar da kowane dalibin Nijeriya ba tare da la’akari yadda mahaifansa suke ba,ya samu ilimi mai nagarta.”

Segun Olayode wanda yana daya daga cikin Iyaye wanda shi masani ne kan kimiyyar data shafi lamarin kula da lafiya, cewa yayi ya kara kaimi ne domin ya biya karin kudin makarantar da aka yi na ‘ya’yan shi.

Wata mahaifiya ma wato, Tolani Odofin, wadda ita ma’aikaciyar gwamnati ce, tace ba zata iya biyan karin kudin makarantar ba, sai dai za ta mai da ‘ya;yanta wata makaranta.

Ta ce “Hukumar makarantar ta rubuta masu takarda lokacin huru inda aka bayyana masu  lamarin tabarbarewar tattalin arziki ne yasa aka yik arun kudin makarantar”.

Ta ce “Ni da mijina mun yanke shawarar sa su a wata  makaranta saboda ba za mu iya biyan sabon kudin makaranatar.Daga Naira 65,500  zuwa Naira 95,500, bayan haka kuma ga kudin littattafai da sauran kayan karatu sun karu”.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: EducationMakarantaSchool
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kashi 25% Na Makarantun Firamare A Kano Na Da Malami 1 Ga Duk Aji – LANE

Next Post

Nazarin Dabarun Koyarwa Da Amfaninsu (15)

Related

Kwamitin JAMB Ya Bankaɗo Magudin Jarabawa A 2025 UTME
Ilimi

Kwamitin JAMB Ya Bankaɗo Magudin Jarabawa A 2025 UTME

6 days ago
ASUU
Ilimi

Malaman Jami’o’i Sun Zama Abin Tausayi —Kungiyar ASUU

1 week ago
Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai
Da ɗumi-ɗuminsa

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai

1 week ago
Lambar Yabo Ta CON: Buni Ya Zama Zinare Bashi Da Maboya
Ilimi

NTIC Ta Jinjina Wa Gwamna Buni Kan Taimako A Bangaren Ilimi

2 weeks ago
Hukumar SUBEB Ta Yi Kira Ga Al’umma Da Su Sa ‘Ya’yansu Makaranta
Ilimi

Hukumar SUBEB Ta Yi Kira Ga Al’umma Da Su Sa ‘Ya’yansu Makaranta

2 weeks ago
Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu
Ilimi

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

3 weeks ago
Next Post
Nazarin Dabarun Koyarwa Da Amfaninsu (15)

Nazarin Dabarun Koyarwa Da Amfaninsu (15)

LABARAI MASU NASABA

Likitoci

NARD Ta Janye Yajin Aikin Gargaɗi Da Ta Fara

September 14, 2025
APC Na Ƙoƙarin Tarwatsa Mu Ne Saboda Kar Mu Ƙwaci Mulki A 2027 – ADC

APC Na Ƙoƙarin Tarwatsa Mu Ne Saboda Kar Mu Ƙwaci Mulki A 2027 – ADC

September 14, 2025
An Cafke Bature Ɗan Shekara 37 Kan Mutuwar Ɗan Nijeriya Mazaunin Birtaniya

An Cafke Bature Ɗan Shekara 37 Kan Mutuwar Ɗan Nijeriya Mazaunin Birtaniya

September 14, 2025
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

Rushewar Masa’antu Ya Jefa Al’umma Da Dama Cikin Ƙangin Talauci A Arewacin Nijeriya

September 14, 2025
Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12

DAPPMAN Ta Soki Matatar Dangote Kan Rage Farashin Man Fetur

September 13, 2025
Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

September 13, 2025
Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

September 13, 2025
An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

September 13, 2025
An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

September 13, 2025
An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

September 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.