• English
  • Business News
Wednesday, May 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Makarantu Masu Zaman Kansu Sun Koka Kan Kudaden Tafiyar Da Ayyukansu

by Idris Aliyu Daudawa
6 months ago
in Ilimi
0
Makarantu Masu Zaman Kansu Sun Koka Kan Kudaden Tafiyar Da Ayyukansu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Masu ruwa da tsaki ta bangaren ilimi sun yi kira da a dauki tsari na gaggawa saboda  arage yawan kudaden da ake kashewa wajen tafiyar da makarantu masu zaman kansiu.

Yomi Otubela ita ce shugaban kungiyar makarantu masu zaman kansu ta kasa ya yi jawabi ne kan irin tabarbarewar tattalin arziki wanda dalilin hakan makarantu masu zaman kansu suna ji a jikinsu.

  • Kamfanin Hakar Uranium Na Sin Ya Bayar Da Gudunmuwar Na’urori Ga Wata Makaranta A Namibia
  • An Kama Dillalin Safarar Makamai Dan Aljeria A Zamfara 

A hirar da tayi da kamfanin dillancin labarai na Nijeriya ranar lahadi, ya ce akwai bukatar da dauki tsare- tsare ba tare da bata lokaci ba, wadanda za s taimaka wajen saukaka kudin kayan karatu.

Otubela ya kara da cewar su tsare- tsaren ya dace su samar da wasu hanyoyi da za’a bar daukar haraji akan kudaden bashin da ake ba mabobin kungiyar.

Shugaban na kungiyar NAPPS yayi kira da hadin kai domin samun dama ta lamarin daya shafi fasaha.

Labarai Masu Nasaba

Abubuwan Da Na Gani A Yankin ‘Hero Bay’ Da Ke Cikin Kasar China

Makafi 37 Sun Zana Jarabawar JAMB A Bauchi

Ya ci gaba da bayanin“Mun san cewa idan har aka samu tallafi daga gwamnatoci wadanda za’a ba makarantu masu zaman kansu,hakan zai sa su makarantu masu zaman kansu su rage fiye da yara milyan 18 wadanda basu zuwa makaranta a Nijeriya.”

Otubela ya kara jaddada cewa makarant da yawa karkashin kungiyar sun bullo da tsari na biyan kudin makaranta,inda take aiki tare da Iyayen yara, domin a tabbatar da cewa babu wani yaron da aka bari saboda Iyayen shin a fuskantar matsalolin da suka shafi kudi.

Kamar yadda yayi karin haske  kungiyar NAPPS tana yin iyakar kokarinta wajen samar da ilimi mai nagarta, da kuma sanin irin halin rayuwar da al’umma suke ciki, wajen bin lamarin hanyar data kamata.

“Muna fatan gwamnati zata kara kudaden taimakon da take badawa kan tsarie- tsaren horar da Malaman makaranta, da kuma sauran wasu nau’oin taimakon da ake badawa na kudade ga makarantu domin su inganta abubuwan more rayuwa a makarantu kamar yadda Otubela ya bayyana”.

“Hadin gwiwar ba wai abin zai tsaya bane kan taimakon matsalolin da makarantu masu zaman kansu ke fuskanta ba ne, har ma da tabbatar da kowane dalibin Nijeriya ba tare da la’akari yadda mahaifansa suke ba,ya samu ilimi mai nagarta.”

Segun Olayode wanda yana daya daga cikin Iyaye wanda shi masani ne kan kimiyyar data shafi lamarin kula da lafiya, cewa yayi ya kara kaimi ne domin ya biya karin kudin makarantar da aka yi na ‘ya’yan shi.

Wata mahaifiya ma wato, Tolani Odofin, wadda ita ma’aikaciyar gwamnati ce, tace ba zata iya biyan karin kudin makarantar ba, sai dai za ta mai da ‘ya;yanta wata makaranta.

Ta ce “Hukumar makarantar ta rubuta masu takarda lokacin huru inda aka bayyana masu  lamarin tabarbarewar tattalin arziki ne yasa aka yik arun kudin makarantar”.

Ta ce “Ni da mijina mun yanke shawarar sa su a wata  makaranta saboda ba za mu iya biyan sabon kudin makaranatar.Daga Naira 65,500  zuwa Naira 95,500, bayan haka kuma ga kudin littattafai da sauran kayan karatu sun karu”.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: EducationMakarantaSchool
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kashi 25% Na Makarantun Firamare A Kano Na Da Malami 1 Ga Duk Aji – LANE

Next Post

Nazarin Dabarun Koyarwa Da Amfaninsu (15)

Related

Abubuwan Da Na Gani A Yankin ‘Hero Bay’ Da Ke Cikin Kasar China
Ilimi

Abubuwan Da Na Gani A Yankin ‘Hero Bay’ Da Ke Cikin Kasar China

2 weeks ago
Makafi 37 Sun Zana Jarabawar JAMB A Bauchi
Ilimi

Makafi 37 Sun Zana Jarabawar JAMB A Bauchi

2 weeks ago
Gwamnatin Tarayya Ta Umurci WAEC, NECO Su Koma Amfani Da CBT Nan Da 2026
Ilimi

Gwamnatin Tarayya Ta Umurci WAEC, NECO Su Koma Amfani Da CBT Nan Da 2026

2 weeks ago
Nijeriya Ta Biya Bashin Ɗaliban Da Ke Karatu A Ƙasashen Waje
Ilimi

Nijeriya Ta Biya Bashin Ɗaliban Da Ke Karatu A Ƙasashen Waje

3 weeks ago
Dalilai 12 Da Ke Nuna Malaman Makaranta Na Da Muhimmanci Ga Al’umma (2)
Ilimi

Dalilai 12 Da Ke Nuna Malaman Makaranta Na Da Muhimmanci Ga Al’umma (2)

4 weeks ago
Fursunoni 62 Sun Rubuta Jarrabawar NECO da MBAIS A Kano
Labarai

Fursunoni 62 Sun Rubuta Jarrabawar NECO da MBAIS A Kano

4 weeks ago
Next Post
Nazarin Dabarun Koyarwa Da Amfaninsu (15)

Nazarin Dabarun Koyarwa Da Amfaninsu (15)

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

May 14, 2025
Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

May 14, 2025
Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

May 14, 2025
JAMB Ta Amince Da Maki 140 Da 100 Mafi Karancin Maki Na Shiga Manyan Makarantu

JAMB: Tangarɗar Na’ura Ne Ya Haifar Da Gagarumar Koma Baya A Sakamakon UTME Na 2025

May 14, 2025
A Sa Hikima Da Dabara Yayin Da Ake “Wasan Kati ” Da Kasar Amurka

A Sa Hikima Da Dabara Yayin Da Ake “Wasan Kati ” Da Kasar Amurka

May 14, 2025
Ɗan Wasan Super Eagles Na Tsaka Mai Wuya Bayan An Yi Masa Tiyata

Ɗan Wasan Super Eagles Na Tsaka Mai Wuya Bayan An Yi Masa Tiyata

May 14, 2025
Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Bunƙasa, Amma Farashin Kayayyaki Na Ci Gaba Da Tashi – Bankin Duniya

Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Bunƙasa, Amma Farashin Kayayyaki Na Ci Gaba Da Tashi – Bankin Duniya

May 14, 2025
Sin Ta Daidaita Harajin Fito Kan Hajojin Amurka Da Ake Shigarwa Kasar

Sin Ta Daidaita Harajin Fito Kan Hajojin Amurka Da Ake Shigarwa Kasar

May 14, 2025
Amurka Da Saudiyya Sun Ƙulla Yarjejeniyar Dala Biliyan 600 Kan Tsaro, Makamashi Da Fasaha

Amurka Da Saudiyya Sun Ƙulla Yarjejeniyar Dala Biliyan 600 Kan Tsaro, Makamashi Da Fasaha

May 14, 2025
Peng Liyuan Da Uwar Gidan Shugaban Kasar Brazil Sun Ziyarci Babban Zauren Nuna Fasahohin Nishadantarwa Ta Kasar Sin

Peng Liyuan Da Uwar Gidan Shugaban Kasar Brazil Sun Ziyarci Babban Zauren Nuna Fasahohin Nishadantarwa Ta Kasar Sin

May 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.