• English
  • Business News
Saturday, September 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Malaman Jami’o’i Sun Zama Abin Tausayi —Kungiyar ASUU

by Idris Aliyu Daudawa and Sulaiman
3 weeks ago
in Ilimi
0
ASUU
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban kungiyar Malaman jami’oi reshen jami’ar Ilorin (ASUU) Dakta Aled Akanm ya bayyana cewa wasu daga cikin Malaman jami’oin sun zama direbobin motocin Uber da kuma mabarata saboda irin yanayin rayuwar da suke fuskanta,hakan kuma ya samo asali ne kan yadda tsarin aikin nasu yake.

 

Ya kara wasu daga cikin Malaman jami’oin sun zama mabarata ne ba domin komai ba sai saboda su samu damar yadda za su tafiyara da rayuwar iyalansu.

  • Zulum Ya Tabbatar Da Harin Boko Haram Ya Ci Rayukan Mutane 63 
  • Koyo Daga Tarihi Da Kiyaye Zaman Lafiya Za Su Sa Kaimi Ga Zamanantar Da Duk Duniya Baki Daya

Da yake jawabi lokacin da ayke ganawa da jaridar LEADERSHIP ta ranar Lahadi a makon da ya gabat a Ilori, hakanma akwai Malaman jami’oin da suke karbar bashi domin su samu tafiyar da rayuwarsu kamar yadda ya kamata.

 

Labarai Masu Nasaba

Ilimin Fasaha Shi Ne Tafarkin Cire Nijeriya Daga Kangin Fatara – NBTE

Makarantun Da Ba Ƙwararrun Malamai Za Su Rasa Zama Cibiyar Rubuta Jarrabawar NECO

“Maganar gaskiya ce mambobinmu suna fuskantar matsananciyar rayuwa a halin da ake ciki yanzu. Wadanda bsu da lafiya ba za su iya ci gaba da lamarin na kula da lafiyarsu.Da yake darajar Naira ta yi kasa sosai yayin da kuma dala sama take kara yi, sau da yawa shi albashin ba wani abin azo a gani bane. Mutane suna rayuwa ne akan bashi, hanyar adashin hadin gwiwa na ma’aikata, sai kuma roko, ko kuma samun kudi ta hnyar noma, da hanyar tuka mota taUber, ko kuma ta taimakon ‘yan’uwa idan har abin ya kai ga ta’azzara.

 

“Al’amarin ya kai ga kaiwa bango domin uanzu Malaman makaranta suna kwana a ofisoshinsu,ko su bar motar motocinsu,su shiga mota haya, ko kuma wani lokaci su yi tafiya a kasa wani lokaci mai tsawo domin su rage yawan kudin motar da za su biya cewar Akanmu,”.

 

Da yake kara nuna damuwarsa ya ce albashi Malaman jami’oi ya tsaya hakanan ba gaba bare bayam a tsawon shekaru 16 da suka gabata, cewar Akanmu,“Wannan rashin daukar mataki akan matsalolin shi yasa suke fuskantar manyan matsaloli, bama idan aka danganta su takwarorinsu na ksashen duniya. Yana da kyau a gane cewa kungiyar ASUU ba ta manta bane da duk irin yarjejeniyoyin da aka yi da gwamnatin tarayya, wadand a har yanzu basu haifar da da mai ido ba,domin kuwa kusan duk yarjejeniyoyin da aka yi dasu babu wadanda suka aiwatar.”

Ya yi kra da gwamnatin tarayya ta yi wani abu akan yarjejeniyar da aka yi da ita a shekarar 2009, ba Jami’oi isassun kudade su/ gyara jami’o, Jami’oi su tsaya da kansu,karin albashi kashi 25 zuwa 35, na karin albashi na ariyas na shekara hudu rashin biyan wasu ,alawu- alawus na Ma’aikatan jami’oi.

Ya ce, “Yarjejeniya ta maida hankali ne kan kudaden da za’a ba jami’oi za’a biya cikin shekaru da suka kai har Naira Tiriliyan 1.5, samar da kayan koyarwa da kuma yin bincike.

“Maganar alawus alawus kamar yadda aka amince a sahu na uku da hudu na yarjejeniyar yadda Akanmu ya kara jaddadawa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnati Ta Kaddamar Da Sabbin Darussan Karatu A Makarantun Nijeriya

Next Post

Yin Ƙidaya Na Da Muhimmanci Ga Ci Gaban Al’umma – Kwamishina Sa’adatu

Related

Ilimin Fasaha Shi Ne Tafarkin Cire Nijeriya Daga Kangin Fatara – NBTE
Ilimi

Ilimin Fasaha Shi Ne Tafarkin Cire Nijeriya Daga Kangin Fatara – NBTE

4 hours ago
Makarantun Da Ba Ƙwararrun Malamai Za Su Rasa Zama Cibiyar Rubuta Jarrabawar NECO
Ilimi

Makarantun Da Ba Ƙwararrun Malamai Za Su Rasa Zama Cibiyar Rubuta Jarrabawar NECO

1 week ago
Ɗalibai 750 Sun Amfana Da Bashin Karatu Na Naira Milyan 32.14 A Jihar Gombe
Ilimi

Ɗalibai 750 Sun Amfana Da Bashin Karatu Na Naira Milyan 32.14 A Jihar Gombe

2 weeks ago
Kwamitin JAMB Ya Bankaɗo Magudin Jarabawa A 2025 UTME
Ilimi

Kwamitin JAMB Ya Bankaɗo Magudin Jarabawa A 2025 UTME

3 weeks ago
Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai
Da ɗumi-ɗuminsa

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai

3 weeks ago
Lambar Yabo Ta CON: Buni Ya Zama Zinare Bashi Da Maboya
Ilimi

NTIC Ta Jinjina Wa Gwamna Buni Kan Taimako A Bangaren Ilimi

4 weeks ago
Next Post
Yin Ƙidaya Na Da Muhimmanci Ga Ci Gaban Al’umma – Kwamishina Sa’adatu

Yin Ƙidaya Na Da Muhimmanci Ga Ci Gaban Al'umma - Kwamishina Sa'adatu

LABARAI MASU NASABA

Atletico Madrid Ta Zazzaga Wa Real Madrid Ƙwallaye 5 A Metropolitano

Atletico Madrid Ta Zazzaga Wa Real Madrid Ƙwallaye 5 A Metropolitano

September 27, 2025
Tawagar Gwamnatin Tsakiya Na Ci Gaba Da Ziyartar Jami’ai Da Mazauna Yankuna Da Dama Na Jihar Xinjiang

Tawagar Gwamnatin Tsakiya Na Ci Gaba Da Ziyartar Jami’ai Da Mazauna Yankuna Da Dama Na Jihar Xinjiang

September 27, 2025
Wannan Bishiya Ta Bayyana Sirrin Ci Gaban Jihar Xinjiang

Wannan Bishiya Ta Bayyana Sirrin Ci Gaban Jihar Xinjiang

September 27, 2025
Hadin Tsumin Baure

Hadin Tsumin Baure

September 27, 2025
Masana Sun Dora Alhakin Rashin Cika Alkawuran ‘Yan Siyasa Kan Jam’iyyu

Masana Sun Dora Alhakin Rashin Cika Alkawuran ‘Yan Siyasa Kan Jam’iyyu

September 27, 2025
Ana Hasashen Tashin Fetur Idan Matatar Dangote Ta Daina Karɓar Naira

Ana Hasashen Tashin Fetur Idan Matatar Dangote Ta Daina Karɓar Naira

September 27, 2025
Ilimin Fasaha Shi Ne Tafarkin Cire Nijeriya Daga Kangin Fatara – NBTE

Ilimin Fasaha Shi Ne Tafarkin Cire Nijeriya Daga Kangin Fatara – NBTE

September 27, 2025
Rashin Aikin Yi: A Halin Yanzu Masu Digiri Na Sayar Da Fiya Wata Da Aikin Achaba

Rashin Aikin Yi: A Halin Yanzu Masu Digiri Na Sayar Da Fiya Wata Da Aikin Achaba

September 27, 2025
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Uba Sani Ya Jagoranci Yunƙurin Ƙara Yawan Rajistar Masu Zaɓe a Jihar Kaduna

September 27, 2025
Majalisar Wakilai Za Ta Sasanta Dangote Da NUPENG

Majalisar Wakilai Za Ta Sasanta Dangote Da NUPENG

September 27, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.