ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, July 7, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Malaman Jami’o’i Sun Zama Abin Tausayi —Kungiyar ASUU

by Idris Aliyu Daudawa and Sulaiman
10 months ago
ASUU

Shugaban kungiyar Malaman jami’oi reshen jami’ar Ilorin (ASUU) Dakta Aled Akanm ya bayyana cewa wasu daga cikin Malaman jami’oin sun zama direbobin motocin Uber da kuma mabarata saboda irin yanayin rayuwar da suke fuskanta,hakan kuma ya samo asali ne kan yadda tsarin aikin nasu yake.

 

Ya kara wasu daga cikin Malaman jami’oin sun zama mabarata ne ba domin komai ba sai saboda su samu damar yadda za su tafiyara da rayuwar iyalansu.

ADVERTISEMENT
  • Zulum Ya Tabbatar Da Harin Boko Haram Ya Ci Rayukan Mutane 63 
  • Koyo Daga Tarihi Da Kiyaye Zaman Lafiya Za Su Sa Kaimi Ga Zamanantar Da Duk Duniya Baki Daya

Da yake jawabi lokacin da ayke ganawa da jaridar LEADERSHIP ta ranar Lahadi a makon da ya gabat a Ilori, hakanma akwai Malaman jami’oin da suke karbar bashi domin su samu tafiyar da rayuwarsu kamar yadda ya kamata.

 

LABARAI MASU NASABA

ASUU Na Barazanar Shiga Yajin Aiki A Jami’o’in Jihohi 11 Kan Rashin Biyan Alawus-alawus

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

“Maganar gaskiya ce mambobinmu suna fuskantar matsananciyar rayuwa a halin da ake ciki yanzu. Wadanda bsu da lafiya ba za su iya ci gaba da lamarin na kula da lafiyarsu.Da yake darajar Naira ta yi kasa sosai yayin da kuma dala sama take kara yi, sau da yawa shi albashin ba wani abin azo a gani bane. Mutane suna rayuwa ne akan bashi, hanyar adashin hadin gwiwa na ma’aikata, sai kuma roko, ko kuma samun kudi ta hnyar noma, da hanyar tuka mota taUber, ko kuma ta taimakon ‘yan’uwa idan har abin ya kai ga ta’azzara.

 

“Al’amarin ya kai ga kaiwa bango domin uanzu Malaman makaranta suna kwana a ofisoshinsu,ko su bar motar motocinsu,su shiga mota haya, ko kuma wani lokaci su yi tafiya a kasa wani lokaci mai tsawo domin su rage yawan kudin motar da za su biya cewar Akanmu,”.

 

Da yake kara nuna damuwarsa ya ce albashi Malaman jami’oi ya tsaya hakanan ba gaba bare bayam a tsawon shekaru 16 da suka gabata, cewar Akanmu,“Wannan rashin daukar mataki akan matsalolin shi yasa suke fuskantar manyan matsaloli, bama idan aka danganta su takwarorinsu na ksashen duniya. Yana da kyau a gane cewa kungiyar ASUU ba ta manta bane da duk irin yarjejeniyoyin da aka yi da gwamnatin tarayya, wadand a har yanzu basu haifar da da mai ido ba,domin kuwa kusan duk yarjejeniyoyin da aka yi dasu babu wadanda suka aiwatar.”

Ya yi kra da gwamnatin tarayya ta yi wani abu akan yarjejeniyar da aka yi da ita a shekarar 2009, ba Jami’oi isassun kudade su/ gyara jami’o, Jami’oi su tsaya da kansu,karin albashi kashi 25 zuwa 35, na karin albashi na ariyas na shekara hudu rashin biyan wasu ,alawu- alawus na Ma’aikatan jami’oi.

Ya ce, “Yarjejeniya ta maida hankali ne kan kudaden da za’a ba jami’oi za’a biya cikin shekaru da suka kai har Naira Tiriliyan 1.5, samar da kayan koyarwa da kuma yin bincike.

“Maganar alawus alawus kamar yadda aka amince a sahu na uku da hudu na yarjejeniyar yadda Akanmu ya kara jaddadawa.

ASUU
Idris Aliyu Daudawa
+ posts Bio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yajin Aiki: Ƙungiyar Likitocin Nijeriya Ta Ba Gwamnati Wa’adin Mako Huɗu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Ba Mu Yarda Da Maƙiyanmu Ba, A Shirye Muke —Iran
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yadda Jihohi Suka Fara Ɗanɗana Ambaliyar Ruwa A Daminar Bana
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    ‘Lokaci Ya Yi Na Ɗaukar Mataki Kan Masu Yanke Hukunci Da Kansu’
ASUU
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Xi Jinping Ya Ba Da Umurni Kan Ayyukan Rigakafin Ambaliyar Ruwa Da Karfafa Ceton Jama’a
  • Sulaiman
    Mu Leka Yadda Sin Ke Ba Da Misali Ga Duniya Wajen Raya Aikin Noma Da Kauyuka
  • Sulaiman
    Gwamnonin APC Na Ganawar Sirri A Birnin Kebbi
  • Sulaiman
    An Kai Kayayyakin Jin Kai Na Gaggawa Na Farko Da Gwamnatin Sin Ta Samar Wa Venezuela

MASU ALAKA

ASUU Na Barazanar Shiga Yajin Aiki A Jami’o’in Jihohi 11 Kan Rashin Biyan Alawus-alawus
Ilimi

ASUU Na Barazanar Shiga Yajin Aiki A Jami’o’in Jihohi 11 Kan Rashin Biyan Alawus-alawus

July 3, 2026
Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
Ilimi

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

June 20, 2026
Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
Ilimi

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

June 20, 2026
Next Post
Yin Ƙidaya Na Da Muhimmanci Ga Ci Gaban Al’umma – Kwamishina Sa’adatu

Yin Ƙidaya Na Da Muhimmanci Ga Ci Gaban Al'umma - Kwamishina Sa'adatu

LABARAI MASU NASABA

Xi Jinping Ya Ba Da Umurni Kan Ayyukan Rigakafin Ambaliyar Ruwa Da Karfafa Ceton Jama’a

Xi Jinping Ya Ba Da Umurni Kan Ayyukan Rigakafin Ambaliyar Ruwa Da Karfafa Ceton Jama’a

July 7, 2026
Mu Leka Yadda Sin Ke Ba Da Misali Ga Duniya Wajen Raya Aikin Noma Da Kauyuka

Mu Leka Yadda Sin Ke Ba Da Misali Ga Duniya Wajen Raya Aikin Noma Da Kauyuka

July 7, 2026
Gwamnonin APC Na Ganawar Sirri A Birnin Kebbi

Gwamnonin APC Na Ganawar Sirri A Birnin Kebbi

July 7, 2026
An Kai Kayayyakin Jin Kai Na Gaggawa Na Farko Da Gwamnatin Sin Ta Samar Wa Venezuela

An Kai Kayayyakin Jin Kai Na Gaggawa Na Farko Da Gwamnatin Sin Ta Samar Wa Venezuela

July 7, 2026
Kotu Ta Umarci A Kamo Mata Dogarin Gwamna El-Rufa’i

MURIC Ba Ta Gamsu Da Rahoton Lafiyar El-Rufai Da Aka Gabatar A Kotu Ba

July 7, 2026
Gwamnatin Neja Ta Sanya Dokar Hana Fita Bayan Mutane 80 Sun Rasu Sakamakon Rikicin Ƙabilanci

Gwamnatin Neja Ta Sanya Dokar Hana Fita Bayan Mutane 80 Sun Rasu Sakamakon Rikicin Ƙabilanci

July 7, 2026
Iran Ta Harba Wa Jiragen Ruwa Makamai Masu Linzami A Mashigar Hormuz

Iran Ta Harba Wa Jiragen Ruwa Makamai Masu Linzami A Mashigar Hormuz

July 7, 2026
Hukuma Ta Tilasta Wa Alƙali Yin Ritaya Saboda Karɓar Cin Hanci A Kano

Hukuma Ta Tilasta Wa Alƙali Yin Ritaya Saboda Karɓar Cin Hanci A Kano

July 7, 2026
Tsadar Rayuwa Da Karuwar Ta’addanci Na Ci Gaba Da Tagayyara ‘Yan Nijeriya

ADC Ta Zargi Gwamnatin Tinubu Da Jefa ‘Yan Nijeriya Miliyan 17 Cikin Yunwa

July 7, 2026
Kasuwa Ce Ke Saita Tsarin Cinikayyar Sin Da EU In Ji Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin

Kasuwa Ce Ke Saita Tsarin Cinikayyar Sin Da EU In Ji Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin

July 6, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.