ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Malaman Jami’o’i Sun Zama Abin Tausayi —Kungiyar ASUU

by Idris Aliyu Daudawa and Sulaiman
1 year ago
ASUU

Shugaban kungiyar Malaman jami’oi reshen jami’ar Ilorin (ASUU) Dakta Aled Akanm ya bayyana cewa wasu daga cikin Malaman jami’oin sun zama direbobin motocin Uber da kuma mabarata saboda irin yanayin rayuwar da suke fuskanta,hakan kuma ya samo asali ne kan yadda tsarin aikin nasu yake.

 

Ya kara wasu daga cikin Malaman jami’oin sun zama mabarata ne ba domin komai ba sai saboda su samu damar yadda za su tafiyara da rayuwar iyalansu.

ADVERTISEMENT
  • Zulum Ya Tabbatar Da Harin Boko Haram Ya Ci Rayukan Mutane 63 
  • Koyo Daga Tarihi Da Kiyaye Zaman Lafiya Za Su Sa Kaimi Ga Zamanantar Da Duk Duniya Baki Daya

Da yake jawabi lokacin da ayke ganawa da jaridar LEADERSHIP ta ranar Lahadi a makon da ya gabat a Ilori, hakanma akwai Malaman jami’oin da suke karbar bashi domin su samu tafiyar da rayuwarsu kamar yadda ya kamata.

 

LABARAI MASU NASABA

An Tantance Masu Neman Aikin Koyarwa 500 A Jigawa

JAMB Ta Ƙara Wa’adin Amincewar Guraben Karatu Zuwa 30 Satumba

“Maganar gaskiya ce mambobinmu suna fuskantar matsananciyar rayuwa a halin da ake ciki yanzu. Wadanda bsu da lafiya ba za su iya ci gaba da lamarin na kula da lafiyarsu.Da yake darajar Naira ta yi kasa sosai yayin da kuma dala sama take kara yi, sau da yawa shi albashin ba wani abin azo a gani bane. Mutane suna rayuwa ne akan bashi, hanyar adashin hadin gwiwa na ma’aikata, sai kuma roko, ko kuma samun kudi ta hnyar noma, da hanyar tuka mota taUber, ko kuma ta taimakon ‘yan’uwa idan har abin ya kai ga ta’azzara.

 

“Al’amarin ya kai ga kaiwa bango domin uanzu Malaman makaranta suna kwana a ofisoshinsu,ko su bar motar motocinsu,su shiga mota haya, ko kuma wani lokaci su yi tafiya a kasa wani lokaci mai tsawo domin su rage yawan kudin motar da za su biya cewar Akanmu,”.

 

Da yake kara nuna damuwarsa ya ce albashi Malaman jami’oi ya tsaya hakanan ba gaba bare bayam a tsawon shekaru 16 da suka gabata, cewar Akanmu,“Wannan rashin daukar mataki akan matsalolin shi yasa suke fuskantar manyan matsaloli, bama idan aka danganta su takwarorinsu na ksashen duniya. Yana da kyau a gane cewa kungiyar ASUU ba ta manta bane da duk irin yarjejeniyoyin da aka yi da gwamnatin tarayya, wadand a har yanzu basu haifar da da mai ido ba,domin kuwa kusan duk yarjejeniyoyin da aka yi dasu babu wadanda suka aiwatar.”

Ya yi kra da gwamnatin tarayya ta yi wani abu akan yarjejeniyar da aka yi da ita a shekarar 2009, ba Jami’oi isassun kudade su/ gyara jami’o, Jami’oi su tsaya da kansu,karin albashi kashi 25 zuwa 35, na karin albashi na ariyas na shekara hudu rashin biyan wasu ,alawu- alawus na Ma’aikatan jami’oi.

Ya ce, “Yarjejeniya ta maida hankali ne kan kudaden da za’a ba jami’oi za’a biya cikin shekaru da suka kai har Naira Tiriliyan 1.5, samar da kayan koyarwa da kuma yin bincike.

“Maganar alawus alawus kamar yadda aka amince a sahu na uku da hudu na yarjejeniyar yadda Akanmu ya kara jaddadawa.

ASUU
Idris Aliyu Daudawa
+ posts Bio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Rayuwar Galadiman Kano Alhaji Tijjani Hashim (2)
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kyamar Baƙi: An Sake Kwaso Ƴan Nijeriya 83 Daga Afirka Ta Kudu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kamfanin Simintin Dangote Ya Tallafa Wa Manoma 60 Da Kayan Aiki A Edo
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tsohon Shugaban Ƙasa Jonathan Ya Ƙaddamar Da Ayyukan Raya Ƙasa 18 A Jihar Bauchi
ASUU
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna
  • Sulaiman
    Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba
  • Sulaiman
    Xi Ya Aike Da Gaisuwa Albarkacin Ranar Malamai Yana Mai Kira Da A Samar Da Matasa Masu Hazaka Domin Kara Farfado Da Kasa
  • Sulaiman
    Renon Matasa A Kan Kyakkyawar Turba Ginshiki Ne Na Gina KasaBy

MASU ALAKA

ASUU
Ilimi

An Tantance Masu Neman Aikin Koyarwa 500 A Jigawa

August 31, 2026
ASUU
Ilimi

JAMB Ta Ƙara Wa’adin Amincewar Guraben Karatu Zuwa 30 Satumba

August 29, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Ilimi

Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka

July 11, 2026
Next Post
Yin Ƙidaya Na Da Muhimmanci Ga Ci Gaban Al’umma – Kwamishina Sa’adatu

Yin Ƙidaya Na Da Muhimmanci Ga Ci Gaban Al'umma - Kwamishina Sa'adatu

LABARAI MASU NASABA

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

September 9, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

September 9, 2026
Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba

Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba

September 9, 2026
Xi Ya Aike Da Gaisuwa Albarkacin Ranar Malamai Yana Mai Kira Da A Samar Da Matasa Masu Hazaka Domin Kara Farfado Da Kasa

Xi Ya Aike Da Gaisuwa Albarkacin Ranar Malamai Yana Mai Kira Da A Samar Da Matasa Masu Hazaka Domin Kara Farfado Da Kasa

September 9, 2026
Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu

Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu

September 9, 2026
Renon Matasa A Kan Kyakkyawar Turba Ginshiki Ne Na Gina KasaBy

Renon Matasa A Kan Kyakkyawar Turba Ginshiki Ne Na Gina KasaBy

September 9, 2026
Bikin CIFTIS Zai Ingiza Bude Kofa A Kasar Sin

Bikin CIFTIS Zai Ingiza Bude Kofa A Kasar Sin

September 9, 2026
“Ajin Tashar Sararin Samaniya Na Hong Kong Da Macau” Ya Kara Wa Matasa Sha’awar Kimiyya Da Karfafa Kishin Kasa

“Ajin Tashar Sararin Samaniya Na Hong Kong Da Macau” Ya Kara Wa Matasa Sha’awar Kimiyya Da Karfafa Kishin Kasa

September 9, 2026
’Yansanda Sun Cafke Matar Da Ta Kwara Wa Maƙociyarta Tafasasshen Ruwan Zafi A Abuja

’Yansanda Sun Cafke Matar Da Ta Kwara Wa Maƙociyarta Tafasasshen Ruwan Zafi A Abuja

September 9, 2026
Taron Kolin Urumqi Ya Mayar Da Hankali Kan Kwarewar Shugabanci A Xinjiang Da Muhimmancinta Ga Duniya

Taron Kolin Urumqi Ya Mayar Da Hankali Kan Kwarewar Shugabanci A Xinjiang Da Muhimmancinta Ga Duniya

September 9, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.