• English
  • Business News
Sunday, October 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Manoma 10, 000 Za Su Amfana Da Sabon Shirin Noman Rani A Sokoto

by Sharfaddeen Sidi Umar, Sokoto
3 years ago
in Labarai
0
Manoma 10, 000 Za Su Amfana Da Sabon Shirin Noman Rani A Sokoto
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Manoma sama da dubu 10 ne za su ci moriyar sabon shirin bunkasa noman rani a Sokoto wanda aka bayar da aikinsa kan naira biliyan 3.4.

Shugaban Karamar Hukumar Kware, Honarabul Jafaru Hamza ne ya bayyana hakan a yau ga tawagar Kungiyar ‘Yan Jarida ta Kasa (NUJ) reshen Jihar Sakkwato a ziyarar gani da ido da suka kai a ayyukan da Gwamnatin Tambuwal ta aiwatar a Kware.

  • Na Yi Alkawarin Samar Da Wutar Lantarki Da Inganta Noman Rani – Atiku

“Wannan shirin wanda aikinsa ya kai kashi 90 cikin 100 zai bunkasa noman rani sosai, akalla sama da manoma 10, 000 za su ci moriya, aiki ne wanda zai habaka samar da abinci a ciki da wajen Jiha, haka ma zai bunkasa haraji da karuwar tattalin arziki.” Ya bayyana.

Honarabul Jafaru wanda ya bayyana cewar shirin bunkasa noman rani na Kware da za a kammala a Disamba, hadakar shiri ne tsakanin Gwamnatin Sakkwato, Gwamnatin Tarayya da kuma Bankin Bunkasa Kasashen Afrika, ya ce shirin zai rika samar da shinkafa ga sabon kamfanin Shinkafa na Dangote da za a kammala a Karamar Hukumar.

Ya ce tun zamanin Firmiyan Yankin Arewa, Sa Ahmadu Bello, Sardaunan Sakkwato aka assasa shirin noman rani a Kware amma sama da shekaru 30 wajen ba ya aiki, wanda akan hakan ne Gwamnatin Tambuwal ta yi hobbasar kwazon raya aikin noma a wajen.

Labarai Masu Nasaba

Gwamna Dauda Lawal Ya Yi Alhinin Rasuwar Dattijo, Ambasada Jabbi Maradun

Atiku Ya Zargi Tinubu Da Fifita Ziyarar Siyasa A Maimaikon Ta Waɗanda Rashin Tsaro Ya Shafa 

Ya ce a yanzu haka an gyara kadada 450 cikin 800 da ke akwai, haka ma za su rika samun ruwa ne daga tafkin Rima da na Kalmalo, haka ma an dauki kwararan matakan kiyaye ambaliyar ruwa.

Shugaban wanda ya zagaya da ‘yan Kungiyar a wuraren mabambantan ayyuka ya bayyana cewar “Kun ga sabuwar Babbar Asibitin Kware wadda aka bude a shekarar da ta gabata kuma ta na aiki yadda ya kamata, kun kuma ga sabon gidan ruwa mai daukar lita miliyan 1.5 da sabon ofishin ‘yan Sanda da makarantu, hanyoyin mota da sauransu. Bakidaya Gwamnatin Tambuwal daga 2015 zuwa yau ta aiwatar da ayyuka sama da 200 a Kware wadanda suka yi matukar tasiri ga al’umma.” In ji shi.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

An Harba kuKmbon Shenzhou-15 Dauke Da ‘Yan Sama Jannati 3

Next Post

Jihar Kebbi Zata Samu Tallafin Dala 350,000 – ECOWAS 

Related

Gwamna Dauda Lawal Ya Yi Alhinin Rasuwar Dattijo, Ambasada Jabbi Maradun
Labarai

Gwamna Dauda Lawal Ya Yi Alhinin Rasuwar Dattijo, Ambasada Jabbi Maradun

48 minutes ago
Ban Bar PDP Ba, Ina Gangamin Hadin Gwiwa Ne Don Tunkarar APC A 2027 – Atiku
Labarai

Atiku Ya Zargi Tinubu Da Fifita Ziyarar Siyasa A Maimaikon Ta Waɗanda Rashin Tsaro Ya Shafa 

1 hour ago
Fitatccen Ɗan Jarida A Kano Aliyu Abubakar Getso Ya Rigamu Gidan Gaskiya 
Labarai

Fitatccen Ɗan Jarida A Kano Aliyu Abubakar Getso Ya Rigamu Gidan Gaskiya 

2 hours ago
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi
Labarai

Rundunar ‘Yansanda Ta Kama Wanda Ake Zargi Da Haɗa-baki Kan Sace Mai Anguwa A Kano

5 hours ago
Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje 14,940 A Sokoto
Manyan Labarai

Al’ummar Sokoto Sun Koka Kan Yadda Hare-haren Lakurawa Ke Kara Ta’azzara

7 hours ago
Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram
Manyan Labarai

Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

20 hours ago
Next Post
Jihar Kebbi Zata Samu Tallafin Dala 350,000 – ECOWAS 

Jihar Kebbi Zata Samu Tallafin Dala 350,000 - ECOWAS 

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Dauda Lawal Ya Yi Alhinin Rasuwar Dattijo, Ambasada Jabbi Maradun

Gwamna Dauda Lawal Ya Yi Alhinin Rasuwar Dattijo, Ambasada Jabbi Maradun

October 5, 2025
Ban Bar PDP Ba, Ina Gangamin Hadin Gwiwa Ne Don Tunkarar APC A 2027 – Atiku

Atiku Ya Zargi Tinubu Da Fifita Ziyarar Siyasa A Maimaikon Ta Waɗanda Rashin Tsaro Ya Shafa 

October 5, 2025
Fitatccen Ɗan Jarida A Kano Aliyu Abubakar Getso Ya Rigamu Gidan Gaskiya 

Fitatccen Ɗan Jarida A Kano Aliyu Abubakar Getso Ya Rigamu Gidan Gaskiya 

October 5, 2025
Ko Kin San… Amfanin Sabaya Ga Mace?

Ko Kin San… Amfanin Sabaya Ga Mace?

October 5, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

Rundunar ‘Yansanda Ta Kama Wanda Ake Zargi Da Haɗa-baki Kan Sace Mai Anguwa A Kano

October 5, 2025
Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje 14,940 A Sokoto

Al’ummar Sokoto Sun Koka Kan Yadda Hare-haren Lakurawa Ke Kara Ta’azzara

October 5, 2025
Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

October 4, 2025
Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

October 4, 2025
Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

October 4, 2025
Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

October 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.