• English
  • Business News
Thursday, May 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Manoma 10, 000 Za Su Amfana Da Sabon Shirin Noman Rani A Sokoto

by Sharfaddeen Sidi Umar, Sokoto
2 years ago
in Labarai
0
Manoma 10, 000 Za Su Amfana Da Sabon Shirin Noman Rani A Sokoto
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Manoma sama da dubu 10 ne za su ci moriyar sabon shirin bunkasa noman rani a Sokoto wanda aka bayar da aikinsa kan naira biliyan 3.4.

Shugaban Karamar Hukumar Kware, Honarabul Jafaru Hamza ne ya bayyana hakan a yau ga tawagar Kungiyar ‘Yan Jarida ta Kasa (NUJ) reshen Jihar Sakkwato a ziyarar gani da ido da suka kai a ayyukan da Gwamnatin Tambuwal ta aiwatar a Kware.

  • Na Yi Alkawarin Samar Da Wutar Lantarki Da Inganta Noman Rani – Atiku

“Wannan shirin wanda aikinsa ya kai kashi 90 cikin 100 zai bunkasa noman rani sosai, akalla sama da manoma 10, 000 za su ci moriya, aiki ne wanda zai habaka samar da abinci a ciki da wajen Jiha, haka ma zai bunkasa haraji da karuwar tattalin arziki.” Ya bayyana.

Honarabul Jafaru wanda ya bayyana cewar shirin bunkasa noman rani na Kware da za a kammala a Disamba, hadakar shiri ne tsakanin Gwamnatin Sakkwato, Gwamnatin Tarayya da kuma Bankin Bunkasa Kasashen Afrika, ya ce shirin zai rika samar da shinkafa ga sabon kamfanin Shinkafa na Dangote da za a kammala a Karamar Hukumar.

Ya ce tun zamanin Firmiyan Yankin Arewa, Sa Ahmadu Bello, Sardaunan Sakkwato aka assasa shirin noman rani a Kware amma sama da shekaru 30 wajen ba ya aiki, wanda akan hakan ne Gwamnatin Tambuwal ta yi hobbasar kwazon raya aikin noma a wajen.

Labarai Masu Nasaba

HOTO: Ofishin Tsohon Shugaban Kasa Shagari Bayan Shekara 42

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta ÆŠaya A Kogi

Ya ce a yanzu haka an gyara kadada 450 cikin 800 da ke akwai, haka ma za su rika samun ruwa ne daga tafkin Rima da na Kalmalo, haka ma an dauki kwararan matakan kiyaye ambaliyar ruwa.

Shugaban wanda ya zagaya da ‘yan Kungiyar a wuraren mabambantan ayyuka ya bayyana cewar “Kun ga sabuwar Babbar Asibitin Kware wadda aka bude a shekarar da ta gabata kuma ta na aiki yadda ya kamata, kun kuma ga sabon gidan ruwa mai daukar lita miliyan 1.5 da sabon ofishin ‘yan Sanda da makarantu, hanyoyin mota da sauransu. Bakidaya Gwamnatin Tambuwal daga 2015 zuwa yau ta aiwatar da ayyuka sama da 200 a Kware wadanda suka yi matukar tasiri ga al’umma.” In ji shi.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

An Harba kuKmbon Shenzhou-15 Dauke Da ‘Yan Sama Jannati 3

Next Post

Jihar Kebbi Zata Samu Tallafin Dala 350,000 – ECOWAS 

Related

HOTO: Ofishin Tsohon Shugaban Kasa Shagari Bayan Shekara 42
Labarai

HOTO: Ofishin Tsohon Shugaban Kasa Shagari Bayan Shekara 42

1 hour ago
‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta ÆŠaya A Kogi
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta ÆŠaya A Kogi

3 hours ago
An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi
Labarai

An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

5 hours ago
Lassa Da Shawara Sun Kashe Mutum 183 A Jihohi 36 Da Abuja
Labarai

Lassa: Mutane 138 Sun Rasu, 717 Sun Kamu A Jihohi 18 – NCDC

8 hours ago
Wa Suka Fi Cancanta A Nada Ministocin Tinubu?
Da É—umi-É—uminsa

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Dakarun Da Za Suke Tsaron Daji Don YaÆ™ar ‘Yan Ta’adda

9 hours ago
ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 
Labarai

ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

9 hours ago
Next Post
Jihar Kebbi Zata Samu Tallafin Dala 350,000 – ECOWAS 

Jihar Kebbi Zata Samu Tallafin Dala 350,000 - ECOWAS 

LABARAI MASU NASABA

Ma’aikatar Kasuwanci Ta Sin Ta Yi Karin Haske Kan Huldar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

Ma’aikatar Kasuwanci Ta Sin Ta Yi Karin Haske Kan Huldar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

May 15, 2025
An Kaddamar Da Yankin Gwajin Aikin Gona Da Sin Ta Gina A Zimbabwe

An Kaddamar Da Yankin Gwajin Aikin Gona Da Sin Ta Gina A Zimbabwe

May 15, 2025
HOTO: Ofishin Tsohon Shugaban Kasa Shagari Bayan Shekara 42

HOTO: Ofishin Tsohon Shugaban Kasa Shagari Bayan Shekara 42

May 15, 2025
Shawarwarin Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Sun Haifar Da Managarcin Sakamako

Shawarwarin Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Sun Haifar Da Managarcin Sakamako

May 15, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta ÆŠaya A Kogi

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta ÆŠaya A Kogi

May 15, 2025
Shugaba Xi Ya Amsa Wasikar Da Jagoran Da Ya Kafa Majalisar Cinikayya Ta Denmark A Sin Ya Aike Masa

Shugaba Xi Ya Amsa Wasikar Da Jagoran Da Ya Kafa Majalisar Cinikayya Ta Denmark A Sin Ya Aike Masa

May 15, 2025
An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

May 15, 2025
NNPP Ta Tafka Asara, Ƴan Majalisa 2 Daga Kano Sun Koma APC

NNPP Ta Tafka Asara, Ƴan Majalisa 2 Daga Kano Sun Koma APC

May 15, 2025
Ya Kamata A Kori Ministan Ilimi – Aisha Yesufu

Ya Kamata A Kori Ministan Ilimi – Aisha Yesufu

May 15, 2025
Lassa Da Shawara Sun Kashe Mutum 183 A Jihohi 36 Da Abuja

Lassa: Mutane 138 Sun Rasu, 717 Sun Kamu A Jihohi 18 – NCDC

May 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.