ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Manoma 10, 000 Za Su Amfana Da Sabon Shirin Noman Rani A Sokoto

by Sharfaddeen Sidi Umar, Sokoto
4 years ago
Sokoto

Manoma sama da dubu 10 ne za su ci moriyar sabon shirin bunkasa noman rani a Sokoto wanda aka bayar da aikinsa kan naira biliyan 3.4.

Shugaban Karamar Hukumar Kware, Honarabul Jafaru Hamza ne ya bayyana hakan a yau ga tawagar Kungiyar ‘Yan Jarida ta Kasa (NUJ) reshen Jihar Sakkwato a ziyarar gani da ido da suka kai a ayyukan da Gwamnatin Tambuwal ta aiwatar a Kware.

  • Na Yi Alkawarin Samar Da Wutar Lantarki Da Inganta Noman Rani – Atiku

“Wannan shirin wanda aikinsa ya kai kashi 90 cikin 100 zai bunkasa noman rani sosai, akalla sama da manoma 10, 000 za su ci moriya, aiki ne wanda zai habaka samar da abinci a ciki da wajen Jiha, haka ma zai bunkasa haraji da karuwar tattalin arziki.” Ya bayyana.

ADVERTISEMENT

Honarabul Jafaru wanda ya bayyana cewar shirin bunkasa noman rani na Kware da za a kammala a Disamba, hadakar shiri ne tsakanin Gwamnatin Sakkwato, Gwamnatin Tarayya da kuma Bankin Bunkasa Kasashen Afrika, ya ce shirin zai rika samar da shinkafa ga sabon kamfanin Shinkafa na Dangote da za a kammala a Karamar Hukumar.

Ya ce tun zamanin Firmiyan Yankin Arewa, Sa Ahmadu Bello, Sardaunan Sakkwato aka assasa shirin noman rani a Kware amma sama da shekaru 30 wajen ba ya aiki, wanda akan hakan ne Gwamnatin Tambuwal ta yi hobbasar kwazon raya aikin noma a wajen.

LABARAI MASU NASABA

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Ya ce a yanzu haka an gyara kadada 450 cikin 800 da ke akwai, haka ma za su rika samun ruwa ne daga tafkin Rima da na Kalmalo, haka ma an dauki kwararan matakan kiyaye ambaliyar ruwa.

Shugaban wanda ya zagaya da ‘yan Kungiyar a wuraren mabambantan ayyuka ya bayyana cewar “Kun ga sabuwar Babbar Asibitin Kware wadda aka bude a shekarar da ta gabata kuma ta na aiki yadda ya kamata, kun kuma ga sabon gidan ruwa mai daukar lita miliyan 1.5 da sabon ofishin ‘yan Sanda da makarantu, hanyoyin mota da sauransu. Bakidaya Gwamnatin Tambuwal daga 2015 zuwa yau ta aiwatar da ayyuka sama da 200 a Kware wadanda suka yi matukar tasiri ga al’umma.” In ji shi.

Sokoto
Sharfaddeen Sidi Umar, Sokoto
+ postsBio
  • Sharfaddeen Sidi Umar, Sokoto
    https://hausa.leadership.ng/author/sharfaddeen-sidi-umar-sokoto/
    A Yayin Da Babban Bankin Ƙasa (CBN) Ke Yaƙi Da Laifukan Intanet
  • Sharfaddeen Sidi Umar, Sokoto
    https://hausa.leadership.ng/author/sharfaddeen-sidi-umar-sokoto/
    Halin Da Matsalar Tsaro Ta Jefa ‘Yan Gudun Hijira A Arerwacin Nijeriya
  • Sharfaddeen Sidi Umar, Sokoto
    https://hausa.leadership.ng/author/sharfaddeen-sidi-umar-sokoto/
    Sanata Tambuwal Ya Sadaukar Da Takararsa Ga Faruku Yabo
  • Sharfaddeen Sidi Umar, Sokoto
    https://hausa.leadership.ng/author/sharfaddeen-sidi-umar-sokoto/
    Dan-Iya Ya Zama Ɗan Takarar Gwamnan ADC A Sakkwato

MASU ALAKA

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba
Labaran Kasuwanci

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City
Wasanni

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed
Labarai

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Next Post
Jihar Kebbi Zata Samu Tallafin Dala 350,000 – ECOWAS 

Jihar Kebbi Zata Samu Tallafin Dala 350,000 - ECOWAS 

LABARAI MASU NASABA

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.