• English
  • Business News
Saturday, September 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Manufar Amurka Game Da Yankin Tekun Indiya Da Pasifik Ba Za Ta Yi Nasara Ba

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Manufar Amurka Game Da Yankin Tekun Indiya Da Pasifik Ba Za Ta Yi Nasara Ba
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kwanan baya, taron majalisar ministocin kasar Nepal, ya yanke shawarar dakatar da hada gwiwa tare da kasar Amurka, kan wani shirin da ake kira SPP, ko kuma shirin dangantakar abokantaka tsakanin jihohi.

Kafafen yada labaran kasar Nepal sun ruwaito cewa, tun a shekara ta 2015, sau da yawa Amurka ta bukaci Nepal ta shiga shirin SPP, amma Nepal din ba ta yarda ba, saboda damuwar ta kan kulla kawancen soja da Amurka.

  • Yawan Kwararru Masana Kimiyya Da Fasaha Na Kasar Sin Ya Karu Zuwa Miliyan 112 Da Dubu 341

Daftarin shirin SPP tsakanin Nepal da Amurka, na kunshe da abubuwa da yawa, ciki har da kaddamar da atisayen soja a yankin filato na Nepal, sa’annan rundunar tsaro ta Amurka, za ta iya shiga cikin Nepal ba tare da wani tsaiko ba, kana, Amurka za ta samar da bayanan sirri na yaki da ta’addanci, da na’urorin aikin soja ga Nepal da sauransu. Abun lura a nan shi ne, duk wadannan abubuwa na da alaka da aikin soja, kana, tamkar shisshigi ne cikin harkokin cikin gidan Nepal.

Kasar Nepal na bakin iyaka da kasashen Sin da Indiya, inda a ‘yan shekarun nan, kasar Amurka take kara aiwatar da manufarta game da yankin tekun Indiya da Pasifik, a wani yunkuri na shigar da Nepal a ciki.

Hakikanin gaskiya, irin abun da Amurka ta yi a Nepal, shi ne yunkurin shawo kan kasar Sin. Kwanan baya, sakataren harkokin wajen Amurka, Antony Blinken ya yi jawabin cewa, ya kamata a “gina” muhalli bisa manyan tsare-tsare a kewayen kasar Sin. Makasudin bangaren Amurka a zahiri shi ne, kawo cikas ga ci gaban kasar Sin.

Labarai Masu Nasaba

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

Amma irin abun da Nepal ta yi a wannan karo, yana kawo tsaiko ga manufar Amurka, kana hakan masomi ne kawai.

Ko shakka babu, manufar Amurka game da yankin tekun Indiya da Pasifik da take kokarin yayatawa, ba za ta yi nasara ba. (Murtala Zhang)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Hare-Haren ‘Yan Bindiga Ya Tilasta Yara 3,000 Daina Zuwa Makaranta A Katsina

Next Post

Sarkin Musulmi Ya Bada Umarnin Fara Duban Watan Zul-Hijja A Ranar Laraba

Related

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya
Daga Birnin Sin

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

1 hour ago
Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya
Daga Birnin Sin

Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

2 hours ago
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin
Daga Birnin Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

3 hours ago
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin
Daga Birnin Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

4 hours ago
Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka
Daga Birnin Sin

Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

5 hours ago
Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154
Daga Birnin Sin

Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154

6 hours ago
Next Post
Sarkin Musulmi Ya Bada Umarnin Fara Duban Watan Zul-Hijja A Ranar Laraba

Sarkin Musulmi Ya Bada Umarnin Fara Duban Watan Zul-Hijja A Ranar Laraba

LABARAI MASU NASABA

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

September 12, 2025
Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

September 12, 2025
Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

September 12, 2025
Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

September 12, 2025
Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154

Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154

September 12, 2025
Korafin Philippines Ya Tabbatar Da Halascin Matakan Da Sin Ke Dauka Na Kare Muhalli a Tsibirin Huangyan

Korafin Philippines Ya Tabbatar Da Halascin Matakan Da Sin Ke Dauka Na Kare Muhalli a Tsibirin Huangyan

September 12, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja

‘Yan Bindiga Sun Harbi Fasinjoji 2 A Jihar Neja

September 12, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.