• English
  • Business News
Sunday, October 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Manyan Abubuwa 5 Da Suke Kawo Nakasu Wajen Koyon Ilimi (1)

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
in Ilimi
0
Ilimi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Koyo wata hanya ce da ta kunshi yadda ake samun ilimi ta hanyoyi daban-daban na sadarwa ta yada labarai kamar karatu, sauraren wani abu da dai sauransu duk da yake ana amfani da al’amarin ta wasu hanyoyi daban,sai dai kuma koyo ba an takaita shi ba ne kan kalmar ilimi, maganar gaskiya abin ba an tsaida shi ga dan Adama kadai ba kadai. Har dabbobi ma ana koya masu domin su san wadansu dabaru, har mashin ma ana koya ma shi ya yi wasu ayyuka abubuwa. Abin ba ya tsaya kadai ba ne kan abubuwan da suke kawo matsala wajen koyon abin da suke bukatar koyo. Don haka shi koyo anan yana nufin koyon karatu da kuma rike abin da aka koya domin yin amfani da shi a gaba, inda abin zai iya kasancewa a bayyane.

Koyo wata hanya ce data kunshi duk abin da ya shafi wayewa kamar dai yadda muke zama a wuri muna koyon abubuwa kullun saboda zaman da muke yi tare da mutane, muna maida hankali, mu kalla, mu yi tunani kan al’amarin,mu ga yadda abin yake,da kuma timakawa wajen samo manufa kan abubuwan da aka lura da su lokacin koyon.

Abubuwan Da Suke Kawo Nakasu Wajen Koyo
Kamar yadda mutane suka bambanta hakanan ma yanayin fahimtarsu ta koyon karatu ta bambanta yana kuma da muhimmanci a gane abubuwan da suke kawo nakasu ga kokarin da ake yi na koyon karatu da gane abin da aka koya, wannan kuma ya bambanta daga wannan mutumin zuwa wancan.

Fahimtar Abin Da Ake Koyo
Wannan shi ne daya daga cikin abubuwan da suke kawo nakasu wajen harkar koyo domin kuwa mutane sun sha bamban, dangane da abin da suka fi ganewa a zuciyarsu.Wadansu fahimtarsu da gane abin da suka koya tafi dacewa da darasin lissafi wannan kuma shi zai nuna cewa ba za su samu matsala bai dan suka dauki mataki na yin nazarin al’amarin daya shafi bangaren kimiyya, yayin da wasu na iya fuskantar matsala akan darasin na lissafi.Bugu da kari wadanda suke samun matsala da lissafi sai sai darasin tattalin arziki da al’amarin da ya shafi dan Adam da sauki wajen ganewa.

Yana da matukar kyau koda yaushe a rika kula da irin yadda fahimtar mutum take akan abin da yake koyo, ko shi ya gane inda basirar ta shi take kafin ya kai ga yanke shawarar abin da zai zama ko yi a gaba a rayuwar shi koyo.

Labarai Masu Nasaba

Jami’ar Ibadan Ta Bude Sashen Karatu A Gida Ta Intanet

Ilimin Fasaha Shi Ne Tafarkin Cire Nijeriya Daga Kangin Fatara – NBTE

Idan kuma mutum ya san shi bai san irin abin da zai zama ba a gaba ko fannin da yake son ya karanta shawarar data kamata ita ce ya rubuta jarabawa saboda yin hakan ne za a iya ganewa irin abin da ya dace da shi a gaba, ba wai ya sa kan shi yin abin da shi ba zai iya ba. A tsarin ilimin shekarun baya da suka gabata idan mutum ya kawo kusa da karshen aji biyu na makarantar Sakandare zai rubuta jarabawa da ake kira da suna aptitude test,bayan an kammala gyaranta ne daga nan za a gane inda kowa ya dace a kai shi, ko darasin da ya dace ya yi. Wani za a mai da shi ajin da za a rika yin darussan kimiyya,wasu kuma a kai su makarantun koyon sana’a wato technical school,wasu a tura su makarantun horon Malamai yayin da wasu kuma makarantu koyon kasuwanci wato commercial college,wasu kuma a maida su azuzuwan da za a rika koya darussan da suka bambanta da na kimiyya. Za mu ci gaba a mako mai zuwa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: ArewaDigiritawayar ilimi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnatin Gombe Za Ta Kafa Hukumar Ruwa Da Tsaftar Muhalli A Kauyuka

Next Post

Ma’aunan Kasar Sin Na Gina Layin Dogo Da Aka Wallafa Da Yarukan Waje Sun Taimaka Wajen Raya Shawarar BRI

Related

Jami’ar Ibadan Ta Bude Sashen Karatu A Gida Ta Intanet
Ilimi

Jami’ar Ibadan Ta Bude Sashen Karatu A Gida Ta Intanet

1 day ago
Ilimin Fasaha Shi Ne Tafarkin Cire Nijeriya Daga Kangin Fatara – NBTE
Ilimi

Ilimin Fasaha Shi Ne Tafarkin Cire Nijeriya Daga Kangin Fatara – NBTE

1 week ago
Makarantun Da Ba Ƙwararrun Malamai Za Su Rasa Zama Cibiyar Rubuta Jarrabawar NECO
Ilimi

Makarantun Da Ba Ƙwararrun Malamai Za Su Rasa Zama Cibiyar Rubuta Jarrabawar NECO

2 weeks ago
Ɗalibai 750 Sun Amfana Da Bashin Karatu Na Naira Milyan 32.14 A Jihar Gombe
Ilimi

Ɗalibai 750 Sun Amfana Da Bashin Karatu Na Naira Milyan 32.14 A Jihar Gombe

3 weeks ago
Kwamitin JAMB Ya Bankaɗo Magudin Jarabawa A 2025 UTME
Ilimi

Kwamitin JAMB Ya Bankaɗo Magudin Jarabawa A 2025 UTME

4 weeks ago
ASUU
Ilimi

Malaman Jami’o’i Sun Zama Abin Tausayi —Kungiyar ASUU

4 weeks ago
Next Post
Ma’aunan Kasar Sin Na Gina Layin Dogo Da Aka Wallafa Da Yarukan Waje Sun Taimaka Wajen Raya Shawarar BRI

Ma’aunan Kasar Sin Na Gina Layin Dogo Da Aka Wallafa Da Yarukan Waje Sun Taimaka Wajen Raya Shawarar BRI

LABARAI MASU NASABA

Ko Kin San… Amfanin Sabaya Ga Mace?

Ko Kin San… Amfanin Sabaya Ga Mace?

October 5, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

Rundunar ‘Yansanda Ta Kama Wanda Ake Zargi Da Haɗa-baki Kan Sace Mai Anguwa A Kano

October 5, 2025
Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje 14,940 A Sokoto

Al’ummar Sokoto Sun Koka Kan Yadda Hare-haren Lakurawa Ke Kara Ta’azzara

October 5, 2025
Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

October 4, 2025
Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

October 4, 2025
Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

October 4, 2025
Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

October 4, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

October 4, 2025
Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

October 4, 2025
Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

October 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.