• English
  • Business News
Wednesday, July 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Manyan Abubuwa 5 Da Suke Kawo Nakasu Wajen Koyon Ilimi (1)

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
in Ilimi
0
Ilimi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Koyo wata hanya ce da ta kunshi yadda ake samun ilimi ta hanyoyi daban-daban na sadarwa ta yada labarai kamar karatu, sauraren wani abu da dai sauransu duk da yake ana amfani da al’amarin ta wasu hanyoyi daban,sai dai kuma koyo ba an takaita shi ba ne kan kalmar ilimi, maganar gaskiya abin ba an tsaida shi ga dan Adama kadai ba kadai. Har dabbobi ma ana koya masu domin su san wadansu dabaru, har mashin ma ana koya ma shi ya yi wasu ayyuka abubuwa. Abin ba ya tsaya kadai ba ne kan abubuwan da suke kawo matsala wajen koyon abin da suke bukatar koyo. Don haka shi koyo anan yana nufin koyon karatu da kuma rike abin da aka koya domin yin amfani da shi a gaba, inda abin zai iya kasancewa a bayyane.

Koyo wata hanya ce data kunshi duk abin da ya shafi wayewa kamar dai yadda muke zama a wuri muna koyon abubuwa kullun saboda zaman da muke yi tare da mutane, muna maida hankali, mu kalla, mu yi tunani kan al’amarin,mu ga yadda abin yake,da kuma timakawa wajen samo manufa kan abubuwan da aka lura da su lokacin koyon.

Abubuwan Da Suke Kawo Nakasu Wajen Koyo
Kamar yadda mutane suka bambanta hakanan ma yanayin fahimtarsu ta koyon karatu ta bambanta yana kuma da muhimmanci a gane abubuwan da suke kawo nakasu ga kokarin da ake yi na koyon karatu da gane abin da aka koya, wannan kuma ya bambanta daga wannan mutumin zuwa wancan.

Fahimtar Abin Da Ake Koyo
Wannan shi ne daya daga cikin abubuwan da suke kawo nakasu wajen harkar koyo domin kuwa mutane sun sha bamban, dangane da abin da suka fi ganewa a zuciyarsu.Wadansu fahimtarsu da gane abin da suka koya tafi dacewa da darasin lissafi wannan kuma shi zai nuna cewa ba za su samu matsala bai dan suka dauki mataki na yin nazarin al’amarin daya shafi bangaren kimiyya, yayin da wasu na iya fuskantar matsala akan darasin na lissafi.Bugu da kari wadanda suke samun matsala da lissafi sai sai darasin tattalin arziki da al’amarin da ya shafi dan Adam da sauki wajen ganewa.

Yana da matukar kyau koda yaushe a rika kula da irin yadda fahimtar mutum take akan abin da yake koyo, ko shi ya gane inda basirar ta shi take kafin ya kai ga yanke shawarar abin da zai zama ko yi a gaba a rayuwar shi koyo.

Labarai Masu Nasaba

JAMB Ta Ayyana 28 Ga Yuni Don Ɗaliban Da Za Su Sake Rubuta Jarabawa

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (7)

Idan kuma mutum ya san shi bai san irin abin da zai zama ba a gaba ko fannin da yake son ya karanta shawarar data kamata ita ce ya rubuta jarabawa saboda yin hakan ne za a iya ganewa irin abin da ya dace da shi a gaba, ba wai ya sa kan shi yin abin da shi ba zai iya ba. A tsarin ilimin shekarun baya da suka gabata idan mutum ya kawo kusa da karshen aji biyu na makarantar Sakandare zai rubuta jarabawa da ake kira da suna aptitude test,bayan an kammala gyaranta ne daga nan za a gane inda kowa ya dace a kai shi, ko darasin da ya dace ya yi. Wani za a mai da shi ajin da za a rika yin darussan kimiyya,wasu kuma a kai su makarantun koyon sana’a wato technical school,wasu a tura su makarantun horon Malamai yayin da wasu kuma makarantu koyon kasuwanci wato commercial college,wasu kuma a maida su azuzuwan da za a rika koya darussan da suka bambanta da na kimiyya. Za mu ci gaba a mako mai zuwa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: ArewaDigiritawayar ilimi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnatin Gombe Za Ta Kafa Hukumar Ruwa Da Tsaftar Muhalli A Kauyuka

Next Post

Ma’aunan Kasar Sin Na Gina Layin Dogo Da Aka Wallafa Da Yarukan Waje Sun Taimaka Wajen Raya Shawarar BRI

Related

JAMB Ta Ayyana 28 Ga Yuni Don Ɗaliban Da Za Su Sake Rubuta Jarabawa
Ilimi

JAMB Ta Ayyana 28 Ga Yuni Don Ɗaliban Da Za Su Sake Rubuta Jarabawa

5 days ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (7)
Ilimi

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (7)

5 days ago
WAEC Na Buƙatar Kwaskwarima
Ilimi

WAEC Na Buƙatar Kwaskwarima

5 days ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)
Ilimi

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)

2 weeks ago
Wata Sabuwa: Malaman Jami’ar Tarayya A Kano Sun ƙi Amince Wa Da Zaɓen Sabon VC
Ilimi

Wata Sabuwa: Malaman Jami’ar Tarayya A Kano Sun ƙi Amince Wa Da Zaɓen Sabon VC

2 weeks ago
Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah
Ilimi

Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah

1 month ago
Next Post
Ma’aunan Kasar Sin Na Gina Layin Dogo Da Aka Wallafa Da Yarukan Waje Sun Taimaka Wajen Raya Shawarar BRI

Ma’aunan Kasar Sin Na Gina Layin Dogo Da Aka Wallafa Da Yarukan Waje Sun Taimaka Wajen Raya Shawarar BRI

LABARAI MASU NASABA

Arsenal Ta Sayi Kepa Daga Chelsea

Arsenal Ta Sayi Kepa Daga Chelsea

July 2, 2025
Ba Zan Bar Jam’iyyar PDP Ba – Gwamna Muftwang

Ba Zan Bar Jam’iyyar PDP Ba – Gwamna Muftwang

July 2, 2025
David Mark Da Aregbesola Sun Zama Shugaba Da Sakataren Jam’iyyar ADC

David Mark Da Aregbesola Sun Zama Shugaba Da Sakataren Jam’iyyar ADC

July 2, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sake Kashe Mutum 6 A Ƙauyukan Filato, Sun Jikkata Wasu

Rikicin Gonar Gado Ya Yi Ajalin Mutum Ɗaya, An Ƙone Gidaje A Filato

July 2, 2025
An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

July 1, 2025
Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya

Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya

July 1, 2025
An Gudanar Da Bikin Daga Tuta Da Bikin Murnar Cika Shekaru 28 Da Dawowar Yankin HK Karkashin Kasar Sin

An Gudanar Da Bikin Daga Tuta Da Bikin Murnar Cika Shekaru 28 Da Dawowar Yankin HK Karkashin Kasar Sin

July 1, 2025
Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma

Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma

July 1, 2025
Kayan Aro Baya Rufe Katara

Kayan Aro Baya Rufe Katara

July 1, 2025
Gwamnatin Zamfara Ta Tabbatar Da Kashe Manyan Mayakan Bello Turji Fiye Da 100

Askarawan Zamfara Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Bindiga, Kacalla Ɗanbokolo Ubangidan Turji

July 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.