• English
  • Business News
Tuesday, June 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Manyan Jami’an Afirka Sun Jinjinawa Jawabin Xi Yayin Taron Shugabannin Sin Da Afirka

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Manyan Jami’an Afirka Sun Jinjinawa Jawabin Xi Yayin Taron Shugabannin Sin Da Afirka
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Masu Karanta Adabin Shafin Intanet Na Sin Sun Kai Miliyan 575

Sin Ta Fara Aiwatar Da Matakin Soke Haraji Kan Kayayyakin Kasashen Afirka 53

Shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya gabatar da wani muhimmin jawabi a kwanan baya, yayin taron tattaunawa tsakanin shugabannin kasar Sin da na kasashen Afirka, wanda ya yi matukar jawo hankalin bangarori daban daban na nahiyar Afirka, inda suka jinjinawa dabarun da shugaba Xi ya gabatar, na taimakawa dunkulewar kasashen Afirka, da tabbatar da babban aikin zamanantar da nahiyar, kuma suna cike imanin cewa, za a ciyar da huldar dake tsakanin kasar Sin da kasashen Afirka gaba zuwa wani sabon mataki.

Game da hakan, shugaban jam’iyyar gurguzu ta kasar Zambiya Fred M’membe, ya bayyana cewa, ya amince da ra’ayin Xi, game da ingiza ci gaban tsarin kasa da kasa bisa adalci, saboda hakan zai tabbatar da ci gaban tattalin arziki, da muhallin zaman lafiya a fadin duniya.

  • Hadin Gwiwar Kasashen Afirka Da Kasar Sin Abin Koyi Ne

A nasa bangare kuwa, jakadan kasar Afirka ta Kudu dake kasar Sin Siyabonga C. Cwele, cewa ya yi shugabannin kasar Sin, da na kasashen Afirka suna mutumta junansu, don haka suna iya tsai da kuduri tare, domin sa kaimi ga ci gaban kasar Sin da Afirka, gami da dukkan kasashe masu tasowa baki daya. Ya ce yanzu karin kasashe masu tasowa za su shiga kungiyar BRICS, lamarin da zai taka rawar gani ga ci gaba, da wadatar kasashe masu tasowa, da ma daukacin kasashen duniya.

Shi kuwa shugaban kasar Senegal Macky Sall, cewa ya yi shugaba Xi Jinping, aboki ne ga al’ummomin kasashen Afirka, kuma yana farin cikin ganin kasashe da dama, na nuna fatansu na shiga tsarin BRICS, kuma ko shakka babu, tsarin hadin gwiwar BRICS din zai bunkasa bisa shigar sabbin mambobi. (Mai fassara: Jamila)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Rasha Ta Kakkabo Jirage Marasa Matuka Na Ukraine

Next Post

An Bukaci Koriya Ta Kudu Ta Nemi Gafarar Musayar Wutar Tekun Koriya Ta Arewa

Related

Masu Karanta Adabin Shafin Intanet Na Sin Sun Kai Miliyan 575
Daga Birnin Sin

Masu Karanta Adabin Shafin Intanet Na Sin Sun Kai Miliyan 575

38 minutes ago
Sin Ta Fara Aiwatar Da Matakin Soke Haraji Kan Kayayyakin Kasashen Afirka 53
Daga Birnin Sin

Sin Ta Fara Aiwatar Da Matakin Soke Haraji Kan Kayayyakin Kasashen Afirka 53

43 minutes ago
Xi Ya Gabatar Da Muhimmin Jawabi A Taron Koli Na Sin Da Kasashen Tsakiyar Asiya Karo Na Biyu
Daga Birnin Sin

Xi Ya Gabatar Da Muhimmin Jawabi A Taron Koli Na Sin Da Kasashen Tsakiyar Asiya Karo Na Biyu

2 hours ago
Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu
Daga Birnin Sin

Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu

19 hours ago
Ministan Waje: Kwakkwaran Zumunci Da Ake Sadawa Da Sin Ya Yi Tasiri Mai Kyau Ga Al’ummar Rwanda
Daga Birnin Sin

Ministan Waje: Kwakkwaran Zumunci Da Ake Sadawa Da Sin Ya Yi Tasiri Mai Kyau Ga Al’ummar Rwanda

19 hours ago
Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu
Daga Birnin Sin

Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu

20 hours ago
Next Post
An Bukaci Koriya Ta Kudu Ta Nemi Gafarar Musayar Wutar Tekun Koriya Ta Arewa

An Bukaci Koriya Ta Kudu Ta Nemi Gafarar Musayar Wutar Tekun Koriya Ta Arewa

LABARAI MASU NASABA

Masu Karanta Adabin Shafin Intanet Na Sin Sun Kai Miliyan 575

Masu Karanta Adabin Shafin Intanet Na Sin Sun Kai Miliyan 575

June 17, 2025
Sin Ta Fara Aiwatar Da Matakin Soke Haraji Kan Kayayyakin Kasashen Afirka 53

Sin Ta Fara Aiwatar Da Matakin Soke Haraji Kan Kayayyakin Kasashen Afirka 53

June 17, 2025
JAMB Ta Amince Da Maki 140 Da 100 Mafi Karancin Maki Na Shiga Manyan Makarantu

2025 UTME: Cibiyoyin Zana Jarabawar 11 Na Fuskantar Barazanar Dakatarwa – JAMB

June 17, 2025
Xi Ya Gabatar Da Muhimmin Jawabi A Taron Koli Na Sin Da Kasashen Tsakiyar Asiya Karo Na Biyu

Xi Ya Gabatar Da Muhimmin Jawabi A Taron Koli Na Sin Da Kasashen Tsakiyar Asiya Karo Na Biyu

June 17, 2025
Daga Taklimakan Zuwa Sahara: Karin Abubuwan Al’ajabi Na Faruwa Bisa Hadin Gwiwar Sin Da Afirka A Fannin Yaki Da Kwararar Hamada

Daga Taklimakan Zuwa Sahara: Karin Abubuwan Al’ajabi Na Faruwa Bisa Hadin Gwiwar Sin Da Afirka A Fannin Yaki Da Kwararar Hamada

June 17, 2025
‘Yan Bindiga Sun Kashe Jami’an Tsaro 4 Da Manoma A Katsina

‘Yan Bindiga Sun Kashe Jami’an Tsaro 4 Da Manoma A Katsina

June 17, 2025
Matatar Mai ta Haifa Ta Dakatar Da Ayyukanta Bayan Harin Iran

Matatar Mai ta Haifa Ta Dakatar Da Ayyukanta Bayan Harin Iran

June 17, 2025
Sirikin Buhari Ya Fice Daga Jam’iyyar APC A Kaduna

Dalilin Mara Wa Tinubu Baya Ba Tare da Ambaton Shettima Ba – Shugaban APC Na Arewa Maso Gabas

June 17, 2025
Sabon Shirin Gwamnatin Katsina: Za A Fara Sauya Tunanin Tubabbun ‘Yan Bindiga

Sabon Shirin Gwamnatin Katsina: Za A Fara Sauya Tunanin Tubabbun ‘Yan Bindiga

June 17, 2025
‘Yansanda Sun Kama Matasa 51 da Ake Zargi Da Faɗan Daba A Kano

‘Yansanda Sun Kama Matasa 51 da Ake Zargi Da Faɗan Daba A Kano

June 17, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.