• English
  • Business News
Wednesday, July 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Manyan Jami’an Afirka Sun Jinjinawa Jawabin Xi Yayin Taron Shugabannin Sin Da Afirka

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Manyan Jami’an Afirka Sun Jinjinawa Jawabin Xi Yayin Taron Shugabannin Sin Da Afirka
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Ma’anar Sabon Tsarin Hadin Kan Mambobin Brics a Sabon Zamani Ga Dunkulewar Kasashe Masu Tasowa

Ma’aikatar Kasuwanci Ta Sin Ta Kara Kamfanoni 8 Na Yankin Taiwan Cikin Jerin Wadanda Aka Takaita Sayar Musu Kayayyaki

Shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya gabatar da wani muhimmin jawabi a kwanan baya, yayin taron tattaunawa tsakanin shugabannin kasar Sin da na kasashen Afirka, wanda ya yi matukar jawo hankalin bangarori daban daban na nahiyar Afirka, inda suka jinjinawa dabarun da shugaba Xi ya gabatar, na taimakawa dunkulewar kasashen Afirka, da tabbatar da babban aikin zamanantar da nahiyar, kuma suna cike imanin cewa, za a ciyar da huldar dake tsakanin kasar Sin da kasashen Afirka gaba zuwa wani sabon mataki.

Game da hakan, shugaban jam’iyyar gurguzu ta kasar Zambiya Fred M’membe, ya bayyana cewa, ya amince da ra’ayin Xi, game da ingiza ci gaban tsarin kasa da kasa bisa adalci, saboda hakan zai tabbatar da ci gaban tattalin arziki, da muhallin zaman lafiya a fadin duniya.

  • Hadin Gwiwar Kasashen Afirka Da Kasar Sin Abin Koyi Ne

A nasa bangare kuwa, jakadan kasar Afirka ta Kudu dake kasar Sin Siyabonga C. Cwele, cewa ya yi shugabannin kasar Sin, da na kasashen Afirka suna mutumta junansu, don haka suna iya tsai da kuduri tare, domin sa kaimi ga ci gaban kasar Sin da Afirka, gami da dukkan kasashe masu tasowa baki daya. Ya ce yanzu karin kasashe masu tasowa za su shiga kungiyar BRICS, lamarin da zai taka rawar gani ga ci gaba, da wadatar kasashe masu tasowa, da ma daukacin kasashen duniya.

Shi kuwa shugaban kasar Senegal Macky Sall, cewa ya yi shugaba Xi Jinping, aboki ne ga al’ummomin kasashen Afirka, kuma yana farin cikin ganin kasashe da dama, na nuna fatansu na shiga tsarin BRICS, kuma ko shakka babu, tsarin hadin gwiwar BRICS din zai bunkasa bisa shigar sabbin mambobi. (Mai fassara: Jamila)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Rasha Ta Kakkabo Jirage Marasa Matuka Na Ukraine

Next Post

An Bukaci Koriya Ta Kudu Ta Nemi Gafarar Musayar Wutar Tekun Koriya Ta Arewa

Related

Ma’anar Sabon Tsarin Hadin Kan Mambobin Brics a Sabon Zamani Ga Dunkulewar Kasashe Masu Tasowa
Daga Birnin Sin

Ma’anar Sabon Tsarin Hadin Kan Mambobin Brics a Sabon Zamani Ga Dunkulewar Kasashe Masu Tasowa

37 minutes ago
Ma’aikatar Kasuwanci Ta Sin Ta Kara Kamfanoni 8 Na Yankin Taiwan Cikin Jerin Wadanda Aka Takaita Sayar Musu Kayayyaki
Daga Birnin Sin

Ma’aikatar Kasuwanci Ta Sin Ta Kara Kamfanoni 8 Na Yankin Taiwan Cikin Jerin Wadanda Aka Takaita Sayar Musu Kayayyaki

2 hours ago
Mai Tsoron Ta Mutu, Shi Yake Maho
Daga Birnin Sin

Mai Tsoron Ta Mutu, Shi Yake Maho

3 hours ago
Akwai Bukatar Sin Da Masar Su Zurfafa Hadin Gwiwa Domin Kare Muradunsu
Daga Birnin Sin

Akwai Bukatar Sin Da Masar Su Zurfafa Hadin Gwiwa Domin Kare Muradunsu

4 hours ago
Sin Ta Ware Yuan Biliyan 10 Don Shirye-Shiryen Ba Da Tallafin Aiki
Daga Birnin Sin

Sin Ta Ware Yuan Biliyan 10 Don Shirye-Shiryen Ba Da Tallafin Aiki

15 hours ago
Firaminsitan Sin: Dole Ne Hadin Gwiwar Brics Ya Gaggauta Kafa Ka’idar Ciniki Da Tattalin Arzikin Duniya Mai Adalci Da Bude Kofa
Daga Birnin Sin

Firaminsitan Sin: Dole Ne Hadin Gwiwar Brics Ya Gaggauta Kafa Ka’idar Ciniki Da Tattalin Arzikin Duniya Mai Adalci Da Bude Kofa

23 hours ago
Next Post
An Bukaci Koriya Ta Kudu Ta Nemi Gafarar Musayar Wutar Tekun Koriya Ta Arewa

An Bukaci Koriya Ta Kudu Ta Nemi Gafarar Musayar Wutar Tekun Koriya Ta Arewa

LABARAI MASU NASABA

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 13 A Neja

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 13 A Neja

July 9, 2025
Ma’anar Sabon Tsarin Hadin Kan Mambobin Brics a Sabon Zamani Ga Dunkulewar Kasashe Masu Tasowa

Ma’anar Sabon Tsarin Hadin Kan Mambobin Brics a Sabon Zamani Ga Dunkulewar Kasashe Masu Tasowa

July 9, 2025
Wasanmu Da Real Madrid Zai Kasance Na Musamman – Luis Enrique

Wasanmu Da Real Madrid Zai Kasance Na Musamman – Luis Enrique

July 9, 2025
Ma’aikatar Kasuwanci Ta Sin Ta Kara Kamfanoni 8 Na Yankin Taiwan Cikin Jerin Wadanda Aka Takaita Sayar Musu Kayayyaki

Ma’aikatar Kasuwanci Ta Sin Ta Kara Kamfanoni 8 Na Yankin Taiwan Cikin Jerin Wadanda Aka Takaita Sayar Musu Kayayyaki

July 9, 2025
Sojoji Sun Kashe Ƴan Bindiga 30 A Katsina

Sojoji Sun Kashe Ƴan Bindiga 30 A Katsina

July 9, 2025
Na Biya Bashin Garatutin Naira Biliyan 13.6 Da ’Yan Fanshon Zamfara Ke Bi Tun 2011 – Gwamna Lawal

Na Biya Bashin Garatutin Naira Biliyan 13.6 Da ’Yan Fanshon Zamfara Ke Bi Tun 2011 – Gwamna Lawal

July 9, 2025
Mai Tsoron Ta Mutu, Shi Yake Maho

Mai Tsoron Ta Mutu, Shi Yake Maho

July 9, 2025
Peter Obi Ya Kai Ziyarar Ta’aziyya Ga Iyalan Marigayi Aminu Dantata

Peter Obi Ya Kai Ziyarar Ta’aziyya Ga Iyalan Marigayi Aminu Dantata

July 9, 2025
Akwai Bukatar Sin Da Masar Su Zurfafa Hadin Gwiwa Domin Kare Muradunsu

Akwai Bukatar Sin Da Masar Su Zurfafa Hadin Gwiwa Domin Kare Muradunsu

July 9, 2025
Rawar Ganin Da BRICS Ke Takawa Wajen Samar Wa Kasashe Masu Tasowa ‘Yanci A Tsarin Gudanar Da Harkokin Kasa Da Kasa

Rawar Ganin Da BRICS Ke Takawa Wajen Samar Wa Kasashe Masu Tasowa ‘Yanci A Tsarin Gudanar Da Harkokin Kasa Da Kasa

July 9, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.