• English
  • Business News
Friday, May 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Martanin Wike Ga Lamido: Ba Ka Da Sauran Wata Kima A Siyasa

by Yusuf Shuaibu
3 years ago
in Siyasa
0
Martanin Wike Ga Lamido: Ba Ka Da Sauran Wata Kima A Siyasa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnan jihar Ribas Nyesom Wike ya mayar wa da tsohon gwamnan jihar Jigawa kuma babban jigo a jamiyyar PDP Alhaji Sule Lamido martani bisa kakkuasar sukur da Lamido ya yiwa Wike.

Wike wanda ya mayar da martanin ta hanyar mai taimaka masa na mussaman a kan harkar yada labarai Kevin Ebiri ya ce, Lamido a yanzu bai da wata kima a harkar siyasar kasar nan, inda ya kara da cewa, wadanda ke son su ha samun nasarar PDP a 2023, ba sa wani yin kokarin da ake bukata.

  • Da Dumi-dumi: Atiku Ya Gana Da Wike A Landan

A cewarsa, Lamido na kawai son raba kan ‘ya’yan PDP ne, amma Wike ya bayar da gagarumar gudunmwa ga don ci gaba da dorewar PDP.

Ebiri ya ci gaba da cewa, Wike bai taba yin Ikirarin cewa akwai sama da kuri’u miliyan uku a jihar Ribas ba, amma Wike a matsayinsa na Jagoran PDP a jihar Ribas kuma Gwamnan da alummarsa ke son Sa, duk wanda ya ce zai yi jayayyar siyasa da Wike to fa shine zai sha kunya.

Ya kara da cewa, “Muna son mu tunatar da Lamido cewa, Wike bai sa kowa a cikin kwankwanto ba, a matsayin irin ikon da yake da shi wajen karkatar da kuri’un ‘yan jihar ga bangaren da yake gani zai amfani rayuwar alummar jihar Ribas, inda ya ce, idan Wike ya yi magana, alummar jihar Ribas na daukar maganar sa.

Labarai Masu Nasaba

NNPP Ta Tafka Asara, Ƴan Majalisa 2 Daga Kano Sun Koma APC

Rikicin Ribas: Fubara Ya Ce Ya San Yadda Zai Magance Matsalar, Ya Gargaɗi Magoya Bayansa

Ebiri ya kara da cewa, Alhaji Lamido ya dauka ‘yan Nijeriya sun manta da rawar da ya taka shi da ‘yan kanzaginta sa a tsakanin 2014 zuwa 2015, inda hakan ya janyo faduwar PDP a zaben 2015.

Ya ce, Wike a zaben 2015 ya kasance daga jamiyyar adawa ta PDP amma ya kayar da gwamna mai ci na APC Dakuku Peterside da kuri’u 1,029,102 , inda Dakuku yasha da kyat, da kuri’u 124,896.

Ebiri ya ce, “Muna shawartar ganin cewa, zaben 2023 ya matzo ya yi kokari ya dawo da jimarsa ta siyasa da ta zube ta hanyar kawo wa PDP kafatanin kuri’un ‘yan jihar Jigawa”.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

An Fara Taron Musayar Bidiyo Tsakanin Sin Da Rasha A Birnin Beijing

Next Post

Zulum Ya Ba Da Umarnin Bude Ofishin NNPP Da Aka Rufe A Borno

Related

NNPP Ta Tafka Asara, Ƴan Majalisa 2 Daga Kano Sun Koma APC
Siyasa

NNPP Ta Tafka Asara, Ƴan Majalisa 2 Daga Kano Sun Koma APC

11 hours ago
Rikicin Ribas: Fubara Ya Ce Ya San Yadda Zai Magance Matsalar, Ya Gargaɗi Magoya Bayansa
Labarai

Rikicin Ribas: Fubara Ya Ce Ya San Yadda Zai Magance Matsalar, Ya Gargaɗi Magoya Bayansa

3 days ago
Wike Ya Gargaɗi PDP Kan Bai Wa Ɗan Arewa Takara A 2027
Siyasa

Wike Ya Gargaɗi PDP Kan Bai Wa Ɗan Arewa Takara A 2027

3 days ago
NNPP Ta Yi Asarar Ɗan Majalisa A Kano, Ya Koma APC
Siyasa

NNPP Ta Yi Asarar Ɗan Majalisa A Kano, Ya Koma APC

3 days ago
Uwargidan Jonathan Ta Bayyana Goyon Bayanta Ga Remi Tinubu
Siyasa

Uwargidan Jonathan Ta Bayyana Goyon Bayanta Ga Remi Tinubu

4 days ago
Martanin Kwankwaso Ga Kawu Sumaila Da Sauran Masu Ficewa Daga NNPP
Siyasa

Martanin Kwankwaso Ga Kawu Sumaila Da Sauran Masu Ficewa Daga NNPP

5 days ago
Next Post
Zulum Ya Ba Da Umarnin Bude Ofishin NNPP Da Aka Rufe A Borno

Zulum Ya Ba Da Umarnin Bude Ofishin NNPP Da Aka Rufe A Borno

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Yanke Shawarar Hana Taiwan Halartar Babban Taron WHO Na Bana

Kasar Sin Ta Yanke Shawarar Hana Taiwan Halartar Babban Taron WHO Na Bana

May 15, 2025
Faɗuwar Farashi: Masu Ɓoye Abinci Don Ya Yi Tsada, Asara Kawai Suke Ƙirgawa , In Ji BUA

Faɗuwar Farashi: Masu Ɓoye Abinci Don Ya Yi Tsada, Asara Kawai Suke Ƙirgawa , In Ji BUA

May 15, 2025
Sin Ta Bukaci Amurka Ta Dakatar Da Harajin Sashe Na 232

Sin Ta Bukaci Amurka Ta Dakatar Da Harajin Sashe Na 232

May 15, 2025
Xi Ya Taya Shugaban Togo Murnar Karbar Ragamar Shugabanci

Xi Ya Taya Shugaban Togo Murnar Karbar Ragamar Shugabanci

May 15, 2025
Majalisa Ta Yi Watsi Da Ƙudirin Dokar Karɓa-karɓa A Kujerar Shugaban Ƙasa A Tsakanin Shiyyoyin Nijeriya

Majalisar Wakilai Za Ta Binciki Yadda Aka Samu Mummunan Sakamakon Jarabawar UTME 2025

May 15, 2025
Ma’aikatar Kasuwanci Ta Sin Ta Yi Karin Haske Kan Huldar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

Ma’aikatar Kasuwanci Ta Sin Ta Yi Karin Haske Kan Huldar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

May 15, 2025
An Kaddamar Da Yankin Gwajin Aikin Gona Da Sin Ta Gina A Zimbabwe

An Kaddamar Da Yankin Gwajin Aikin Gona Da Sin Ta Gina A Zimbabwe

May 15, 2025
HOTO: Ofishin Tsohon Shugaban Kasa Shagari Bayan Shekara 42

HOTO: Ofishin Tsohon Shugaban Kasa Shagari Bayan Shekara 42

May 15, 2025
Shawarwarin Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Sun Haifar Da Managarcin Sakamako

Shawarwarin Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Sun Haifar Da Managarcin Sakamako

May 15, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi

May 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.