• English
  • Business News
Wednesday, August 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Martanin Wike Ga Lamido: Ba Ka Da Sauran Wata Kima A Siyasa

by Yusuf Shuaibu
3 years ago
in Siyasa
0
Martanin Wike Ga Lamido: Ba Ka Da Sauran Wata Kima A Siyasa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnan jihar Ribas Nyesom Wike ya mayar wa da tsohon gwamnan jihar Jigawa kuma babban jigo a jamiyyar PDP Alhaji Sule Lamido martani bisa kakkuasar sukur da Lamido ya yiwa Wike.

Wike wanda ya mayar da martanin ta hanyar mai taimaka masa na mussaman a kan harkar yada labarai Kevin Ebiri ya ce, Lamido a yanzu bai da wata kima a harkar siyasar kasar nan, inda ya kara da cewa, wadanda ke son su ha samun nasarar PDP a 2023, ba sa wani yin kokarin da ake bukata.

  • Da Dumi-dumi: Atiku Ya Gana Da Wike A Landan

A cewarsa, Lamido na kawai son raba kan ‘ya’yan PDP ne, amma Wike ya bayar da gagarumar gudunmwa ga don ci gaba da dorewar PDP.

Ebiri ya ci gaba da cewa, Wike bai taba yin Ikirarin cewa akwai sama da kuri’u miliyan uku a jihar Ribas ba, amma Wike a matsayinsa na Jagoran PDP a jihar Ribas kuma Gwamnan da alummarsa ke son Sa, duk wanda ya ce zai yi jayayyar siyasa da Wike to fa shine zai sha kunya.

Ya kara da cewa, “Muna son mu tunatar da Lamido cewa, Wike bai sa kowa a cikin kwankwanto ba, a matsayin irin ikon da yake da shi wajen karkatar da kuri’un ‘yan jihar ga bangaren da yake gani zai amfani rayuwar alummar jihar Ribas, inda ya ce, idan Wike ya yi magana, alummar jihar Ribas na daukar maganar sa.

Labarai Masu Nasaba

PDP Ta Soki Gwamnatin Tinubu Kan Tsare Tambuwal Da EFCC Ta Yi

Jagora A ADC Ya Ƙaryata Zargin Atiku Ya Kankane Komai A Jam’iyyar

Ebiri ya kara da cewa, Alhaji Lamido ya dauka ‘yan Nijeriya sun manta da rawar da ya taka shi da ‘yan kanzaginta sa a tsakanin 2014 zuwa 2015, inda hakan ya janyo faduwar PDP a zaben 2015.

Ya ce, Wike a zaben 2015 ya kasance daga jamiyyar adawa ta PDP amma ya kayar da gwamna mai ci na APC Dakuku Peterside da kuri’u 1,029,102 , inda Dakuku yasha da kyat, da kuri’u 124,896.

Ebiri ya ce, “Muna shawartar ganin cewa, zaben 2023 ya matzo ya yi kokari ya dawo da jimarsa ta siyasa da ta zube ta hanyar kawo wa PDP kafatanin kuri’un ‘yan jihar Jigawa”.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

An Fara Taron Musayar Bidiyo Tsakanin Sin Da Rasha A Birnin Beijing

Next Post

Zulum Ya Ba Da Umarnin Bude Ofishin NNPP Da Aka Rufe A Borno

Related

PDP Ta Soki Gwamnatin Tinubu Kan Tsare Tambuwal Da EFCC Ta Yi
Manyan Labarai

PDP Ta Soki Gwamnatin Tinubu Kan Tsare Tambuwal Da EFCC Ta Yi

1 day ago
Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku
Manyan Labarai

Jagora A ADC Ya Ƙaryata Zargin Atiku Ya Kankane Komai A Jam’iyyar

1 day ago
INEC Ta Gargaɗi Ƴan Siyasa Kan Azarɓaɓin Yaƙin Neman Zaɓen 2027
Siyasa

INEC Ta Gargaɗi Ƴan Siyasa Kan Azarɓaɓin Yaƙin Neman Zaɓen 2027

3 days ago
Cacar Baki Ta Ɓarke Tsakanin el-Rufai Da APC Kan Tazarcen Tinubu A 2027
Siyasa

Cacar Baki Ta Ɓarke Tsakanin el-Rufai Da APC Kan Tazarcen Tinubu A 2027

4 days ago
Sanatocin Da Ba Su Kawo Ƙudiri Ba Tun Bayan Ƙaddamar Da Majalisar Dattawa Ta 10
Siyasa

Sanatocin Da Ba Su Kawo Ƙudiri Ba Tun Bayan Ƙaddamar Da Majalisar Dattawa Ta 10

4 days ago
ADA/ADC, APC Da PDP: Jam ’iyyun Siyasa Da Ke Shan Jinin ’Yan Nijeriya
Siyasa

ADA/ADC, APC Da PDP: Jam ’iyyun Siyasa Da Ke Shan Jinin ’Yan Nijeriya

5 days ago
Next Post
Zulum Ya Ba Da Umarnin Bude Ofishin NNPP Da Aka Rufe A Borno

Zulum Ya Ba Da Umarnin Bude Ofishin NNPP Da Aka Rufe A Borno

LABARAI MASU NASABA

Gyaruwar Alakar Kasuwancin Sin Da Amurka Ta Zarce Bukatun Kasashen Biyu

Gyaruwar Alakar Kasuwancin Sin Da Amurka Ta Zarce Bukatun Kasashen Biyu

August 13, 2025
APC

2027: Jagororin APC Na Kudu-maso-Yamma Sun Amince Da Tinubu Ya Sake Tsayawa Takara

August 13, 2025
Sin Ta Dauki Matakan Mayar Da Martani Kan Bankuna Biyu Na EU

Sin Ta Dauki Matakan Mayar Da Martani Kan Bankuna Biyu Na EU

August 13, 2025
Tinubu

Rangwame: Tinubu Ya Bada Umarnin Sake Bitar Tsarin Yadda Ake Karɓar Haraji 

August 13, 2025
Sashen Tattalin Arzikin Teku Na Sin Ya Bunkasa A Rabin Farko Na Bana

Sashen Tattalin Arzikin Teku Na Sin Ya Bunkasa A Rabin Farko Na Bana

August 13, 2025
Farfado Da Karkarar Sin: Canjin Gaisuwa Daga “Shin Ka Ci Abinci?” Zuwa “Yaya Rayuwarka A Gari?”

Farfado Da Karkarar Sin: Canjin Gaisuwa Daga “Shin Ka Ci Abinci?” Zuwa “Yaya Rayuwarka A Gari?”

August 13, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar Da Kafa Sabbin Manyan Makarantu Na Tsawon Shekaru 7

Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar Da Kafa Sabbin Manyan Makarantu Na Tsawon Shekaru 7

August 13, 2025
Aikin Hakar Kwal Ta Hanyar Amfani Da Fasahar Zamani Ya Fara Wuce 50% a Kasar Sin

Aikin Hakar Kwal Ta Hanyar Amfani Da Fasahar Zamani Ya Fara Wuce 50% a Kasar Sin

August 13, 2025
Majalisar Kano Na Shirin Zartar Da Dokar Gwajin Kwayoyin Jini, Kanjamau Da Cutar Hanta Kafin Aure

Majalisar Kano Ta Dakatar Da Shugaban Karamar Hukuma Bisa Zargin Kara Farashin Takin Gwamnati

August 13, 2025
PLA Ta Kori Jirgin Ruwan Yakin Amurka Daga Yankin Ruwan Kasar Sin A Kusa Da Huangyan Dao

PLA Ta Kori Jirgin Ruwan Yakin Amurka Daga Yankin Ruwan Kasar Sin A Kusa Da Huangyan Dao

August 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.