• English
  • Business News
Thursday, October 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Masana Sun Yi Tsokaci Kan Karuwar Ta’addanci A Yankin Sahel

byRabi'u Ali Indabawa
2 years ago
Senegalese soldiers of the UN peacekeeping mission in Mali MINUSMA (United Nations Multidimensional Integrated Stabilisation Mission in Mali) patrol on foot in the streets of Gao, on July 24, 2019, a day after suicide bombers in a vehicle painted with UN markings injured one French, several Estonian troops and two Malian civilians in an attack on an international peace-keeping base in Mali. - Malian authorities have struggled to improve security since France intervened in 2013 to drive back Islamic insurgents in the north. Around 4,000 French troops are deployed under Operation Barkhane alongside the MINUSMA peacekeeping force of around 15,000 soldiers and police. (Photo by Souleymane Ag Anara / AFP)

Senegalese soldiers of the UN peacekeeping mission in Mali MINUSMA (United Nations Multidimensional Integrated Stabilisation Mission in Mali) patrol on foot in the streets of Gao, on July 24, 2019, a day after suicide bombers in a vehicle painted with UN markings injured one French, several Estonian troops and two Malian civilians in an attack on an international peace-keeping base in Mali. - Malian authorities have struggled to improve security since France intervened in 2013 to drive back Islamic insurgents in the north. Around 4,000 French troops are deployed under Operation Barkhane alongside the MINUSMA peacekeeping force of around 15,000 soldiers and police. (Photo by Souleymane Ag Anara / AFP)

Wani rahoton da Majalisar Dinkin Duniya ta fitar a karshen makon jiya ya ayyana cewa kungiyar IS ta yi nasarar ninka hare-haren da take kai a kasar Mali sau biyu a tsawon shekara cikin shekara guda, abin da ke fayyace girman mamayar da kasar ta Mali ke fuskanta daga kungiyoyin ta’addanci.

Wannan ya sa masana sha’anin tsaro suka fara jan hankulan mahukunta a kasashen Sahel akan maganar hadin kai.

  • Sakaci: Gwamnatin Kano Ta Dakatar Da Shugaban Asibitin Hasiya Bayero
  • Daga watan Janairu zuwa Yuli, kudaden shigar kasuwancin software na kasar Sin ya karu da 13.6%

Sun kara da cewa wannan al’amari manuniya ce ga sojojin juyin mulkin Nijar da su bi hanyoyin warware rikicin da ke tsakaninsu da Faransa cikin ruwan sanyi kamar yadda mai sharhi akan sha’anin tsaro Abdourahaman Alkassoum ya bayyana mana a wata hirar.

Rashin girke dakaru a yankuna da dama na Arewacin Mali ya sa kungiyar IS kara yada manufofinta da samun iko da wurare da dama a wani lokacin da ‘yan tawayen Abzinawa ke kara kafuwa yayin da kungiyar JNIM ke kara dannawa zuwa yankin Kudancin kasar a cewar Abdourahaman Alkassoum.

Sai dai ya kara da cewa, za a iya canza abubuwa da zarar kasashen Mali, Burkina Faso da Nijar sun hada kai domin yakar ‘yan ta’addan da suka addabi yankin na Sahel kasancewar a halin yanzu akwai fahimta a tsakanin kasashen uku da ke karkashin mulkin soja.

LABARAI MASU NASABA

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

Mai sharhin ya kuma yi gargadi ga sojojin da suka kifar da gwamnatin farar hula ta Nijar da su bi hanyyoyin sulhu don su rabu lafiya da Faransa wacce yake ganin gwabza yaki da ita ba zai samar wa Nijar da wata nasara ba.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace
Labarai

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

October 8, 2025
Tinubu
Manyan Labarai

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa
Labarai

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

October 8, 2025
Next Post
Yadda Madrid Za Ta Kasance Makonni Shida Ba Tare Da Vinicius Junior Ba

Yadda Madrid Za Ta Kasance Makonni Shida Ba Tare Da Vinicius Junior Ba

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

October 8, 2025
Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

October 8, 2025
Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

October 8, 2025
Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

October 8, 2025
Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

October 8, 2025
Tinubu

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

October 8, 2025
Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

October 8, 2025
Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

October 8, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Go to mobile version