• English
  • Business News
Sunday, October 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Masu Bayyana Ra’ayi Sun Amince Ruhin SCO Ne Sabon Salon Raya Huldar Kasa Da Kasa

by Sulaiman
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Masu Bayyana Ra’ayi Sun Amince Ruhin SCO Ne Sabon Salon Raya Huldar Kasa Da Kasa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Yanzu haka hankulan duniya sun karkata ga kungiyar hadin gwiwar Shanghai ko SCO, wadda a matsayinta na kungiyar hadin gwiwa ta kasashe mafiya girma da yawan al’umma a duniya, shugabannin kasashe mambobinta suka hallara a kasar Kazakhstan, domin tattauna batutuwan da suka shafi tsaro da ci gaban shiyyarsu.

Wani sakamakon kuri’ar jin ra’ayin jama’a da kafar CGTN ta kasar Sin ta fitar ya nuna cewa, masu bayyana ra’ayi na da imanin cewa, bayan shekaru sama da 20 na samun ci gaba, kungiyar SCO ta zamo garkuwar tsaro, kuma gadar hadin gwiwa, kana kafar yaukaka abota, kana wani babban karfi na gina shiyyar.

  • Firaministan Sin Zai Halarci Taron AI Na 2024
  • Sin Na Fatan Za A Inganta Ci Gaban Fasahar AI Cikin Lumana

Kaso 82.8 bisa dari na masu bayyana ra’ayin na fatan kungiyar SCO za ta zamo kakaki ga kasashe masu tasowa, kana za ta yayata kafuwar tsarin gudanar da harkokin duniya bisa daidaito da sanin ya kamata.

Kasancewar tsaro tushen ci gaba, a matsayinta na mambar kungiyar ta SCO, shawarar wanzar da tsaro a duniya da kasar Sin ta gabatar ta yi daidai da manufar tabbatar da tsaro ta SCO, wanda masu bayyana ra’ayin daga sassan duniya daban daban suka tabbatar da hakan. Cikin masu bayyana hakan, kaso 91.2 bisa dari sun amince cewa, ana iya warware bambance-bambance, da rashin jituwa tsakanin kasashe ne kadai ta hanyar tattaunawa da gudanar da shawarwari, maimakon kakaba takunkumai da yankewa wasu sassa hukunci na radin kai.

Kaza lika, kaso 94.8 bisa dari sun amince tunanin yakin cacar baka, ba abun da zai haifar sai koma-baya ga manufar wanzar da zaman lafiya ta duniya, da danniya, da siyasar nuna karfin tuwo, matakan da kuma za su jefa zaman lafiyar duniya cikin hadari, yayin da fito-na-fito tsakanin kananan rukunoni zai dada fadada kalubalolin tsaro.

Labarai Masu Nasaba

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

Kafar CGTN ta kasar Sin ce ta fitar da sakamakon kuri’un na jin ra’ayin jama’a ta harsunan Turanci, da Faransanci, da Larabci, da harsunan Sifaniya da Rasha, bayan kada kuri’un mutane 13,527 cikin sa’o’i 24.  (Saminu Alhassan)

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Bankin Duniya Ya Bai Wa Nijar Tallafin Biliyan 214

Next Post

An Watsa Shirin “Bayanan Magabata Da Xi Jinping Yake So” Ta Kafofin Yada Labaran Kazakhstan

Related

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa
Daga Birnin Sin

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

18 hours ago
Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

19 hours ago
Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

20 hours ago
Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci
Daga Birnin Sin

Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

21 hours ago
Xi Da Takwaransa Na Bangladesh Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 50 Da Kulla Alakar Kasashensu
Daga Birnin Sin

Xi Da Takwaransa Na Bangladesh Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 50 Da Kulla Alakar Kasashensu

23 hours ago
Fim Na Nezha 2 Na Kasar Sin Ya Kara Samun Lambar Yabo
Daga Birnin Sin

Fim Na Nezha 2 Na Kasar Sin Ya Kara Samun Lambar Yabo

2 days ago
Next Post
An Watsa Shirin “Bayanan Magabata Da Xi Jinping Yake So” Ta Kafofin Yada Labaran Kazakhstan

An Watsa Shirin “Bayanan Magabata Da Xi Jinping Yake So” Ta Kafofin Yada Labaran Kazakhstan

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Dauda Lawal Ya Yi Alhinin Rasuwar Dattijo, Ambasada Jabbi Maradun

Gwamna Dauda Lawal Ya Yi Alhinin Rasuwar Dattijo, Ambasada Jabbi Maradun

October 5, 2025
Ban Bar PDP Ba, Ina Gangamin Hadin Gwiwa Ne Don Tunkarar APC A 2027 – Atiku

Atiku Ya Zargi Tinubu Da Fifita Ziyarar Siyasa A Maimaikon Ta Waɗanda Rashin Tsaro Ya Shafa 

October 5, 2025
Fitatccen Ɗan Jarida A Kano Aliyu Abubakar Getso Ya Rigamu Gidan Gaskiya 

Fitatccen Ɗan Jarida A Kano Aliyu Abubakar Getso Ya Rigamu Gidan Gaskiya 

October 5, 2025
Ko Kin San… Amfanin Sabaya Ga Mace?

Ko Kin San… Amfanin Sabaya Ga Mace?

October 5, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

Rundunar ‘Yansanda Ta Kama Wanda Ake Zargi Da Haɗa-baki Kan Sace Mai Anguwa A Kano

October 5, 2025
Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje 14,940 A Sokoto

Al’ummar Sokoto Sun Koka Kan Yadda Hare-haren Lakurawa Ke Kara Ta’azzara

October 5, 2025
Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

October 4, 2025
Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

October 4, 2025
Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

October 4, 2025
Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

October 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.