• English
  • Business News
Saturday, May 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Masu Bayyana Ra’ayi Sun Amince Ruhin SCO Ne Sabon Salon Raya Huldar Kasa Da Kasa

by Sulaiman
11 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Masu Bayyana Ra’ayi Sun Amince Ruhin SCO Ne Sabon Salon Raya Huldar Kasa Da Kasa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Yanzu haka hankulan duniya sun karkata ga kungiyar hadin gwiwar Shanghai ko SCO, wadda a matsayinta na kungiyar hadin gwiwa ta kasashe mafiya girma da yawan al’umma a duniya, shugabannin kasashe mambobinta suka hallara a kasar Kazakhstan, domin tattauna batutuwan da suka shafi tsaro da ci gaban shiyyarsu.

Wani sakamakon kuri’ar jin ra’ayin jama’a da kafar CGTN ta kasar Sin ta fitar ya nuna cewa, masu bayyana ra’ayi na da imanin cewa, bayan shekaru sama da 20 na samun ci gaba, kungiyar SCO ta zamo garkuwar tsaro, kuma gadar hadin gwiwa, kana kafar yaukaka abota, kana wani babban karfi na gina shiyyar.

  • Firaministan Sin Zai Halarci Taron AI Na 2024
  • Sin Na Fatan Za A Inganta Ci Gaban Fasahar AI Cikin Lumana

Kaso 82.8 bisa dari na masu bayyana ra’ayin na fatan kungiyar SCO za ta zamo kakaki ga kasashe masu tasowa, kana za ta yayata kafuwar tsarin gudanar da harkokin duniya bisa daidaito da sanin ya kamata.

Kasancewar tsaro tushen ci gaba, a matsayinta na mambar kungiyar ta SCO, shawarar wanzar da tsaro a duniya da kasar Sin ta gabatar ta yi daidai da manufar tabbatar da tsaro ta SCO, wanda masu bayyana ra’ayin daga sassan duniya daban daban suka tabbatar da hakan. Cikin masu bayyana hakan, kaso 91.2 bisa dari sun amince cewa, ana iya warware bambance-bambance, da rashin jituwa tsakanin kasashe ne kadai ta hanyar tattaunawa da gudanar da shawarwari, maimakon kakaba takunkumai da yankewa wasu sassa hukunci na radin kai.

Kaza lika, kaso 94.8 bisa dari sun amince tunanin yakin cacar baka, ba abun da zai haifar sai koma-baya ga manufar wanzar da zaman lafiya ta duniya, da danniya, da siyasar nuna karfin tuwo, matakan da kuma za su jefa zaman lafiyar duniya cikin hadari, yayin da fito-na-fito tsakanin kananan rukunoni zai dada fadada kalubalolin tsaro.

Labarai Masu Nasaba

Sin Ta Bukaci Kada Amurka Ta Siyasantar Da Hadin Gwiwar Bangaren Ilimi

Kamfanoni Masu Jarin Waje Sun Ci Gajiyar Tsarin Kasar Sin Na Samar Da Rangwamen Gwamnati Ta Musayar Sabbin Kayayyaki Da Tsofaffi

Kafar CGTN ta kasar Sin ce ta fitar da sakamakon kuri’un na jin ra’ayin jama’a ta harsunan Turanci, da Faransanci, da Larabci, da harsunan Sifaniya da Rasha, bayan kada kuri’un mutane 13,527 cikin sa’o’i 24.  (Saminu Alhassan)

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Bankin Duniya Ya Bai Wa Nijar Tallafin Biliyan 214

Next Post

An Watsa Shirin “Bayanan Magabata Da Xi Jinping Yake So” Ta Kafofin Yada Labaran Kazakhstan

Related

Sin Ta Bukaci Kada Amurka Ta Siyasantar Da Hadin Gwiwar Bangaren Ilimi
Daga Birnin Sin

Sin Ta Bukaci Kada Amurka Ta Siyasantar Da Hadin Gwiwar Bangaren Ilimi

14 hours ago
Kamfanoni Masu Jarin Waje Sun Ci Gajiyar Tsarin Kasar Sin Na Samar Da Rangwamen Gwamnati Ta Musayar Sabbin Kayayyaki Da Tsofaffi
Daga Birnin Sin

Kamfanoni Masu Jarin Waje Sun Ci Gajiyar Tsarin Kasar Sin Na Samar Da Rangwamen Gwamnati Ta Musayar Sabbin Kayayyaki Da Tsofaffi

15 hours ago
Sin Da ASEAN Sun Kammala Tattaunawa Game Da Kafa Yankin Ciniki Cikin ‘Yanci
Daga Birnin Sin

Sin Da ASEAN Sun Kammala Tattaunawa Game Da Kafa Yankin Ciniki Cikin ‘Yanci

16 hours ago
An Gudanar Da Taron Kolin Bunkasa Kasuwanci Da Zuba Jari Na Duniya Na Shekara Ta 2025 A Beijing
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Taron Kolin Bunkasa Kasuwanci Da Zuba Jari Na Duniya Na Shekara Ta 2025 A Beijing

16 hours ago
Xi Jinping Ya Tattauna Da Shugaban Gwamnatin Jamus Friedrich Merz
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Tattauna Da Shugaban Gwamnatin Jamus Friedrich Merz

17 hours ago
Shugaban Kasar Sin Ya Jaddada Muhimmancin Samun Ci Gaba Mai Inganci Ta Fuskar Raya Wayewar Kai
Daga Birnin Sin

Shugaban Kasar Sin Ya Jaddada Muhimmancin Samun Ci Gaba Mai Inganci Ta Fuskar Raya Wayewar Kai

18 hours ago
Next Post
An Watsa Shirin “Bayanan Magabata Da Xi Jinping Yake So” Ta Kafofin Yada Labaran Kazakhstan

An Watsa Shirin “Bayanan Magabata Da Xi Jinping Yake So” Ta Kafofin Yada Labaran Kazakhstan

LABARAI MASU NASABA

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mazauna Kauyuka 4 A Taraba Bayan Taron Zuba Jari

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mazauna Kauyuka 4 A Taraba Bayan Taron Zuba Jari

May 24, 2025
Nijeriya Na Da Karfin Tattalin Arzikin Sarrafa Kayan Dandanon Da Muke Bukata A Cikin Gida – Yahaya Yakubu

Nijeriya Na Da Karfin Tattalin Arzikin Sarrafa Kayan Dandanon Da Muke Bukata A Cikin Gida – Yahaya Yakubu

May 24, 2025
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (2)

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (2)

May 24, 2025
Faduwar Jarrabawar JAMB Ta Tayar Da Bukatar Neman Sake Fasalin Hukumar

Faduwar Jarrabawar JAMB Ta Tayar Da Bukatar Neman Sake Fasalin Hukumar

May 24, 2025
Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima

Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci A Sama Wa Manoma Masu Renon Tsirrai Rancen Kudi

May 24, 2025
Hikimar Gwamnatin Tarayya Ta Zuba Dala Biliyan 74 A Fannin Kiwon Dabbobi

Hikimar Gwamnatin Tarayya Ta Zuba Dala Biliyan 74 A Fannin Kiwon Dabbobi

May 24, 2025
Za Mu Ci Gaba Da Aikin Neman Man Fetur Arewacin Nijeriya — Ojulari

Za Mu Ci Gaba Da Aikin Neman Man Fetur Arewacin Nijeriya — Ojulari

May 24, 2025
Sin Ta Bukaci Kada Amurka Ta Siyasantar Da Hadin Gwiwar Bangaren Ilimi

Sin Ta Bukaci Kada Amurka Ta Siyasantar Da Hadin Gwiwar Bangaren Ilimi

May 23, 2025
Kamfanoni Masu Jarin Waje Sun Ci Gajiyar Tsarin Kasar Sin Na Samar Da Rangwamen Gwamnati Ta Musayar Sabbin Kayayyaki Da Tsofaffi

Kamfanoni Masu Jarin Waje Sun Ci Gajiyar Tsarin Kasar Sin Na Samar Da Rangwamen Gwamnati Ta Musayar Sabbin Kayayyaki Da Tsofaffi

May 23, 2025
Hukumar NPA Ta Yi Watsi Da Zargin Cin Hanci Da Rashawa Da Aka Lakaba Mata

Hukumar NPA Ta Yi Watsi Da Zargin Cin Hanci Da Rashawa Da Aka Lakaba Mata

May 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.