• English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mataimakin Ministan Harkokin Wajen Sin Ya Nuna Rashi Jin Dadi Kan Taron Koli Na G7 Da Ya Karawa Batutuwan Dake Shafar Sin Gishiri

byCMG Hausa
2 years ago
Sin

Mataimakin ministan harkokin wajen kasar Sin Sun Weidong, ya kirawo jakadan Japan dake kasar a jiya Lahadi, don bayyana rashin dadin kasarsa game da gishirin da mahalarta taron kolin G7 suka kara kan batutuwan dake da nasaba da kasar Sin.

Mista Sun ya ce, mambobin G7 sun nace ga tunanin yakin caccar baka, matakin da ya sabawa halin da ake ciki da da’ar kasa da kasa. Ya ce a matsayin kasar dake da shugabancin karba-karba na G7, Japan ta hada hannu da sauran kasashe masu ruwa da tsaki don shafawa kasar Sin bakin fenti da tsoma baki cikin harkokinta na cikin gida, abin da ya sabawa ka’idojin kasa da kasa da ruhin takardu guda 4 da kasashen Sin da Japan suka sa hannu a kai, da keta ikon mulki da tsaro da muradun kasar Sin, a don haka Sin ke bayyana matukar rashin jin dadinta kan hakan.

Ban da wannan kuma, Mista Sun ya jadadda cewa, a matsayin babbar kasar dake kokarin sauke nauyin dake wuyanta, Sin tana nacewa ga kiyaye tsarin duniya karkashin MDD, da kuma zaman oda da dokar kasa da kasa bisa tushen dokokin da ma ka’idojin huldar kasa da kasa karkashin ka’idojin MDD, kuma ba za ta yarda wasu kasashe su kirkiro ka’idoji bisa radin kansu ba. A cewarsa, wasu kasashen yamma suna tsoma baki cikin harkokin cikin gidan sauran kasashe da sarrafa harkokin duniya yadda suka ga dama, amma sam ba za su cimma nasara ba. Ya ce Sin na kalubalantar mambobin G7 da su bi hanyar da ta dace da halin da ake ciki, su daina mayar da wani saniyar ware bisa bukatunsu, su kuma dakatar da matsawa sauran kasashe lamba da kawo baraka da yin takara.

Sun Weidong ya ce dole ne Japan ta daidaita ra’ayi da tunaninta don nacewa ga takardu 4 da Sin da Japan suka rattaba hannu a kai, ta yadda za a raya huldar dake tsakanin kasashen 2 yadda ya kamata. (Amina Xu)

 

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci
Daga Birnin Sin

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?
Daga Birnin Sin

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
Next Post
Osodeke Ya Samu Damar Tazarce A Shugabancin ASUU

Osodeke Ya Samu Damar Tazarce A Shugabancin ASUU

LABARAI MASU NASABA

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

October 8, 2025
Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

October 8, 2025
Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

October 8, 2025
A Kama Wani Likitan Bogi A Neja

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi 153, Sun Ƙwato Miyagun Ƙwayoyi A Jihar Jigawa

October 8, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

‘Yansanda Da Mutanen Gari Sun Daƙile Harin Boko Haram A Borno

October 8, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

‘Yan Nijeriya Sama Da Miliyan 33 Ne Ke Fama Da Matsananciyar Yunwa – Akpabio

October 8, 2025
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Go to mobile version