• English
  • Business News
Thursday, October 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mbappe Ne Ya Fi Kowanne Dan Wasa Daraja

by Abba Ibrahim Wada
3 years ago
Mbappe

Shahararriyar mujallar nan ta Forbes ta wallafa cewar Kylian Mbappe shi ne dan wasan da yake kan gaba wajen samun kudin shiga mai tsoka a shekarar 2022 a duniya kuma karon farko bayan shekara tara da ba a samu ko dai Cristiano Ronaldo ko kuma Lionel Messi a matsayi na farko ba.

Forbes mai bincike da kididdigar kudi ta yi kiyasin cewar dan kwallon Paris St Germain da Faransa, mai shekara 23 ya samu $128m (£115.2m) a kakar nan sannan takwaran Mbappe a PSG, Lionel Messi shi ne na biyu da ya samu kudin shiga $120m (£108m) sai dan wasan Manchester United, Ronaldo na uku mai $100m (£90m).

  • Darajar Vinicius Junior Ta Sake daukaka

Neymar da Mohamed Salah suna cikin biyar din farko kuma Neymar dan wasan PSG da tawagar Brazil , an kiyasta cewar ya samu $87m (£78.4m) a kakar 2022-23 shi kuwa dan kwallon Liberpool Salah da Masar ya hada $53m (£47.7m). Wanda ya taba zama a mataki na baya ba daga tsakanin Ronaldo ko Messi ba, shi ne Dabid Beckham a 2013
Mbappe ya kai wannan matakin, bayan da ya saka hannu a PSG kan yarjejeniyar mai tsoka ta ci gaba da zama a kungiyar a watan Mayu a daidai lokacin an yi ta hasashen cewar Real Madrid zai koma.

Cikin jerin ‘yan wasan da Forbes ta bayyana Haaland da Mbappe sune ke kasa da shekara 30.

Jerin ‘yan wasan tamaula 10 da suka samu kudi mai tsoka a 2022 in ji Forbes
Kylian Mbappe PS Dala miliyan 128 (Fam miliyan 115.2) Lionel Messi PSG Dala miliyan 120m (£108m) Cristiano Ronaldo Manchester United Dala miliyan 100m (Fam miliyan 90)
Neymar PSG Dala miliyan 87 (Fam miliyan 78.4). Mohamed Salah Liberpool Dala miliyan 53 (Fam miliyan 47.7).

LABARAI MASU NASABA

Kofin Duniya U-20: Argentina Ta Lallasa Nijeriya Da Ci 4-0

Ba Yanzu Zan Koma Gasar Firimiyar Ingila Ba – Harry Kane

Erling Haaland Manchester City Dala miliyan 39 (Fam miliyan 35.1) Robert Lewandowski Barcelona Dala miliyan 35 (Fam miliyan 31.5) Eden Hazard Real Madrid Dala miliyan 31m Fam 27.9m).

Andres Iniesta Bissel Kobe Dala miliyan 30m (Fam miliyan 27) Kebin de Bruyne Manchester City Dala miliyan 29 (Fam miliyan 26.1)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kofin Duniya U-20: Argentina Ta Lallasa Nijeriya Da Ci 4-0
Wasanni

Kofin Duniya U-20: Argentina Ta Lallasa Nijeriya Da Ci 4-0

October 9, 2025
Ba Yanzu Zan Koma Gasar Firimiyar Ingila Ba – Harry Kane
Wasanni

Ba Yanzu Zan Koma Gasar Firimiyar Ingila Ba – Harry Kane

October 7, 2025
Yanzu-Yanzu: Kwara United Ta Sallami Kocinta, Tunde Sanni
Wasanni

Yanzu-Yanzu: Kwara United Ta Sallami Kocinta, Tunde Sanni

October 6, 2025
Next Post
Lambar Yabo Ta CON: Buni Ya Zama Zinare Bashi Da Maboya

Lambar Yabo Ta CON: Buni Ya Zama Zinare Bashi Da Maboya

LABARAI MASU NASABA

Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Zaɓi Farfesa Amupitan A Matsayin Sabon Shugaban INEC 

Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Zaɓi Farfesa Amupitan A Matsayin Sabon Shugaban INEC 

October 9, 2025
Adadin Biyan Kudade Ta Intanet Yayin Hutun Bikin Kafuwar Jamhuriyar Jama’ar Sin Ya Kai Yuan Tiriliyan 13.26

Adadin Biyan Kudade Ta Intanet Yayin Hutun Bikin Kafuwar Jamhuriyar Jama’ar Sin Ya Kai Yuan Tiriliyan 13.26

October 9, 2025
SSANU Da NASU Sun Yi Zanga-Zanga A Abuja Kan Rashin Cika Alƙawarin Gwamnati

SSANU Da NASU Sun Yi Zanga-Zanga A Abuja Kan Rashin Cika Alƙawarin Gwamnati

October 9, 2025
An Umurci Manyan Makarantu Su Mayar Da Kuɗaɗen TETFund Da Ba Su Kashe Ba

An Umurci Manyan Makarantu Su Mayar Da Kuɗaɗen TETFund Da Ba Su Kashe Ba

October 9, 2025
Kotu Ta Ba Da Umarnin Kama Tsohon Shugaban INEC, Mahmood Yakubu, Kan Saɓa Umarninta

Kotu Ta Ba Da Umarnin Kama Tsohon Shugaban INEC, Mahmood Yakubu, Kan Saɓa Umarninta

October 9, 2025
Gobara Ta Sake Ƙone Kasuwar Oba A Benin

Gobara Ta Sake Ƙone Kasuwar Oba A Benin

October 9, 2025
Kofin Duniya U-20: Argentina Ta Lallasa Nijeriya Da Ci 4-0

Kofin Duniya U-20: Argentina Ta Lallasa Nijeriya Da Ci 4-0

October 9, 2025
Ni Ne Ɗan Siyasa Mafi Shahara A Kudu Maso Gabas, Ba Peter Obi Ba – Orji Kalu

Ni Ne Ɗan Siyasa Mafi Shahara A Kudu Maso Gabas, Ba Peter Obi Ba – Orji Kalu

October 9, 2025
HOTUNA: Yadda Obasanjo Ya Ƙaddamar Da Sabuwar Cibiyar Taron Ƙasa Da Ƙasa A Bauchi

HOTUNA: Yadda Obasanjo Ya Ƙaddamar Da Sabuwar Cibiyar Taron Ƙasa Da Ƙasa A Bauchi

October 9, 2025
Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

October 9, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.