• English
  • Business News
Sunday, June 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mbappe Ne Ya Fi Kowanne Dan Wasa Daraja

by Abba Ibrahim Wada
3 years ago
in Wasanni
0
Mbappe Ne Ya Fi Kowanne Dan Wasa Daraja
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shahararriyar mujallar nan ta Forbes ta wallafa cewar Kylian Mbappe shi ne dan wasan da yake kan gaba wajen samun kudin shiga mai tsoka a shekarar 2022 a duniya kuma karon farko bayan shekara tara da ba a samu ko dai Cristiano Ronaldo ko kuma Lionel Messi a matsayi na farko ba.

Forbes mai bincike da kididdigar kudi ta yi kiyasin cewar dan kwallon Paris St Germain da Faransa, mai shekara 23 ya samu $128m (£115.2m) a kakar nan sannan takwaran Mbappe a PSG, Lionel Messi shi ne na biyu da ya samu kudin shiga $120m (£108m) sai dan wasan Manchester United, Ronaldo na uku mai $100m (£90m).

  • Darajar Vinicius Junior Ta Sake daukaka

Neymar da Mohamed Salah suna cikin biyar din farko kuma Neymar dan wasan PSG da tawagar Brazil , an kiyasta cewar ya samu $87m (£78.4m) a kakar 2022-23 shi kuwa dan kwallon Liberpool Salah da Masar ya hada $53m (£47.7m). Wanda ya taba zama a mataki na baya ba daga tsakanin Ronaldo ko Messi ba, shi ne Dabid Beckham a 2013
Mbappe ya kai wannan matakin, bayan da ya saka hannu a PSG kan yarjejeniyar mai tsoka ta ci gaba da zama a kungiyar a watan Mayu a daidai lokacin an yi ta hasashen cewar Real Madrid zai koma.

Cikin jerin ‘yan wasan da Forbes ta bayyana Haaland da Mbappe sune ke kasa da shekara 30.

Jerin ‘yan wasan tamaula 10 da suka samu kudi mai tsoka a 2022 in ji Forbes
Kylian Mbappe PS Dala miliyan 128 (Fam miliyan 115.2) Lionel Messi PSG Dala miliyan 120m (£108m) Cristiano Ronaldo Manchester United Dala miliyan 100m (Fam miliyan 90)
Neymar PSG Dala miliyan 87 (Fam miliyan 78.4). Mohamed Salah Liberpool Dala miliyan 53 (Fam miliyan 47.7).

Labarai Masu Nasaba

Tottenham Ta Raba Gari Da Kocinta Ange Postecoglu

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

Erling Haaland Manchester City Dala miliyan 39 (Fam miliyan 35.1) Robert Lewandowski Barcelona Dala miliyan 35 (Fam miliyan 31.5) Eden Hazard Real Madrid Dala miliyan 31m Fam 27.9m).

Andres Iniesta Bissel Kobe Dala miliyan 30m (Fam miliyan 27) Kebin de Bruyne Manchester City Dala miliyan 29 (Fam miliyan 26.1)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yansandan Sun Cafke Mutane 5 Kan Zargin Yin Garkuwa Da Mutane, Sun Kwato Miliyan 4 

Next Post

Lambar Yabo Ta CON: Buni Ya Zama Zinare Bashi Da Maboya

Related

Tottenham Ta Raba Gari Da Kocinta Ange Postecoglu
Wasanni

Tottenham Ta Raba Gari Da Kocinta Ange Postecoglu

1 day ago
Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan
Wasanni

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

1 day ago
Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal
Wasanni

Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

1 day ago
Diaz Ba Na Sayarwa Bane – Liverpool Ta Fadawa Barcelona
Wasanni

Diaz Ba Na Sayarwa Bane – Liverpool Ta Fadawa Barcelona

3 days ago
Kocin Inter Milan Simone Inzaghi Ya Bar Kungiyar Kwanaki Biyu Bayan Rashin Nasara A Hannun PSG
Wasanni

Kocin Inter Milan Simone Inzaghi Ya Bar Kungiyar Kwanaki Biyu Bayan Rashin Nasara A Hannun PSG

5 days ago
Manchester United Ta Kammala Ɗaukar Cunha Daga Wolves Akan Miliyan 62.5
Wasanni

Manchester United Ta Kammala Ɗaukar Cunha Daga Wolves Akan Miliyan 62.5

7 days ago
Next Post
Lambar Yabo Ta CON: Buni Ya Zama Zinare Bashi Da Maboya

Lambar Yabo Ta CON: Buni Ya Zama Zinare Bashi Da Maboya

LABARAI MASU NASABA

He Lifeng Zai Ziyarci Birtaniya Tare Da Halartar Taron Farko Na Tattauna Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya Na Sin Da Amurka 

He Lifeng Zai Ziyarci Birtaniya Tare Da Halartar Taron Farko Na Tattauna Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya Na Sin Da Amurka 

June 8, 2025
Ndume Ya Gargaɗi Tinubu Kan 2027: “An Taɓa Yi Wa Jonathan Irin Wannan”

Ndume Ya Gargaɗi Tinubu Kan 2027: “An Taɓa Yi Wa Jonathan Irin Wannan”

June 8, 2025
Shugaban Xi Da Takwaransa Na Myanmar Sun Mikawa Juna Sakon Murnar Cika Shekaru 75 Da Kulla Dangantakar Diplomasiyya

Shugaban Xi Da Takwaransa Na Myanmar Sun Mikawa Juna Sakon Murnar Cika Shekaru 75 Da Kulla Dangantakar Diplomasiyya

June 8, 2025
Kashim Shettima Ya Ƙaddamar Da Shirin Gyaran Kayayyakin Gwamnati A Borno

Kashim Shettima Ya Ƙaddamar Da Shirin Gyaran Kayayyakin Gwamnati A Borno

June 8, 2025
Sin Na Kokarin Gina Yanayin Zaman Lafiya Da Hadin Gwiwa Da Kawance A Tekun Kudancin Kasar

Sin Na Kokarin Gina Yanayin Zaman Lafiya Da Hadin Gwiwa Da Kawance A Tekun Kudancin Kasar

June 8, 2025
Gwamnatin Kano Ta Nemi Diyya Daga Gwamnatin Tarayya Kan Soke Hawan Sallah

Gwamnatin Kano Ta Nemi Diyya Daga Gwamnatin Tarayya Kan Soke Hawan Sallah

June 8, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Yi Wa Fursunoni 59,786 Rijistar NIN A Faɗin Nijeriya

Gwamnatin Tarayya Ta Yi Wa Fursunoni 59,786 Rijistar NIN A Faɗin Nijeriya

June 8, 2025
Sin Ta Amince Da Bukatar Fitar Da Wasu Nau’o’in Ma’adinai Na “Rare Earth” 

Sin Ta Amince Da Bukatar Fitar Da Wasu Nau’o’in Ma’adinai Na “Rare Earth” 

June 8, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Alhamis, 12 Ga Yuni A Matsayin Ranar Hutu

Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Alhamis, 12 Ga Yuni A Matsayin Ranar Hutu

June 8, 2025
Wakilin Sin Ya Bayyana Rashin Gamsuwa Da Yadda Amurka Ta Gabatar Da Daftarin Kudurin Kwamitin Sulhu Kan Sudan Ta Kudu

Bangarorin Sudan Da Ke Dauki Ba Dadi Sun Zargi Juna Da Kai Hari Kan Jerin Gwanon Motocin MDD

June 8, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.