• English
  • Business News
Thursday, October 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Me Sabon Matakin Kasar Philippines Game Da Tekun Kudancin Sin Ke Nufi?

by CGTN Hausa
2 years ago
Philippines

LABARAI MASU NASABA

Sakamakon Nazarin CGTN Ya Yabawa Gudunmuwar Sin Ga Dunkulewar Yankin Asiya Da Pasifik

Sabon Ingantaccen Hadin Gwiwar “Sin-ASEAN 3.0″ Ya Kafa Sabon Misali Na Hadin Kan Yanki

Tun daga watan Maris na shekarar bana, kasar Philippines ta kara tada zaune tsaye a yankin kewayen sashen tudun ruwa dake kudancin tekun kasar Sin. A ranar 5 ga wannan wata, kasar Philippines ta aike da jiragaren ruwan dakon kaya biyu, da na dakarun tsaron teku biyu zuwa yankin teku dake dab da sashen tudun ruwa na Ren’aijiao, tare da yin karo da jiragen ruwan sojan Sin da gangan. Bayan kwanaki 18 kawai, bangaren kasar Philippines ya keta alkawarin da ya yi, ya sake aikewa da jirgin ruwan dakon kaya daya, da na dakarun tsaron teku biyu, ba tare da amincewar bangaren kasar Sin ba, zuwa sashen tudun ruwa na Ren’aijiao.

Manazarta sun yi nuni da cewa, bangaren kasar Philippines yana ta yunkuri a fannoni uku bisa matakan da ya dauka a tekun kudancin kasar Sin. Na farko dai, yana son lalata mutuncin kasar Sin a duniya ta hanyar tada zaune tsaye ta hanyar nanata matsayinta kan kudancin tekun Sin. Na biyu, ya ci gaba da hura wutar rikici a kudancin tekun Sin, don neman dalilin da zai baiwa bangaren Amurka damar tsoma baki kan harkokin yankin. Na uku kuwa, kasar Amurka, da Japan, da ta Philippines, za su gudanar da taron koli a birnin Washington dake kasar Amurka a watan Afrilu, don haka matakan Philippines za su samar da karin hujojin da za a iya tattauna a kansu a gun taron kolin.

  • Sin Ta Zamo Ta Daya A Yawan Jarin Waje Da Ake Zubawa A Tanzania
  • Zhao Leji: Zuba Jari A Sin Zuba Jari Ne Don Gaba

Kowa ya san cewa an tabbatar da ikon mallakar yankunan Sin, da moriyar tekun kasar a dogon tarihi, kana suna dacewa da dokokin kasa da kasa, kamar su kundin tsarin mulkin MDD, da yarjejeniyar dokar teku ta MDD da sauransu. Kana an tabbatar da iyakar yankin kasar Philippines bisa jerin dokokin kasa da kasa, amma hakan bai shafi dukkanin tsibiran Nansha ba. Amma kasar Philippines ta ci gaba da aikawa da jiragen ruwa zuwa yankin tekun kasar Sin ba bisa doka ba, lamarin da ya keta ikon mallakar yankunan kasar Sin da moriyar tekun kasar.

Dukkanin wadannan na shaida cewa, kawancen Amurka da Philippines ya haifarwa yankin yanayi na tada zaune tsaye, ba wai zaman lafiya ba. (Zainab Zhang)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sakamakon Nazarin CGTN Ya Yabawa Gudunmuwar Sin Ga Dunkulewar Yankin Asiya Da Pasifik
Daga Birnin Sin

Sakamakon Nazarin CGTN Ya Yabawa Gudunmuwar Sin Ga Dunkulewar Yankin Asiya Da Pasifik

October 29, 2025
Sabon Ingantaccen Hadin Gwiwar “Sin-ASEAN 3.0″ Ya Kafa Sabon Misali Na Hadin Kan Yanki
Daga Birnin Sin

Sabon Ingantaccen Hadin Gwiwar “Sin-ASEAN 3.0″ Ya Kafa Sabon Misali Na Hadin Kan Yanki

October 29, 2025
An Yi Taron Tataunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Moscow, Manama, Da Budapest
Daga Birnin Sin

An Yi Taron Tataunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Moscow, Manama, Da Budapest

October 29, 2025
Next Post
Gwamnatin Nasarawa Ta Bukaci Shugaban ALGON Da Ya Daukaka Daarajar Jihar A Idon ‘Yan Nijeriya 

Gwamnatin Nasarawa Ta Bukaci Shugaban ALGON Da Ya Daukaka Daarajar Jihar A Idon 'Yan Nijeriya 

LABARAI MASU NASABA

Sakamakon Nazarin CGTN Ya Yabawa Gudunmuwar Sin Ga Dunkulewar Yankin Asiya Da Pasifik

Sakamakon Nazarin CGTN Ya Yabawa Gudunmuwar Sin Ga Dunkulewar Yankin Asiya Da Pasifik

October 29, 2025
Asuu

Gwamnatin Tarayya Ta Saki Naira Biliyan 2.3 Ga ASUU

October 29, 2025
Sabon Ingantaccen Hadin Gwiwar “Sin-ASEAN 3.0″ Ya Kafa Sabon Misali Na Hadin Kan Yanki

Sabon Ingantaccen Hadin Gwiwar “Sin-ASEAN 3.0″ Ya Kafa Sabon Misali Na Hadin Kan Yanki

October 29, 2025
Sulhu Da ’Yan Bindiga Ba Tare Da Sun Ajiye Makamai Ba Tamkar Miƙa Wuya Ne – Gwamna Lawal ga Hukumomin Tsaro

Sulhu Da ’Yan Bindiga Ba Tare Da Sun Ajiye Makamai Ba Tamkar Miƙa Wuya Ne – Gwamna Lawal ga Hukumomin Tsaro

October 29, 2025
An Yi Taron Tataunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Moscow, Manama, Da Budapest

An Yi Taron Tataunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Moscow, Manama, Da Budapest

October 29, 2025
majalisar kasa

Majalisar Wakilai Ta Amince Da Bukatar Amso Bashin Dala Biliyan 2.34 A Kasuwar Jari Ta Duniya

October 29, 2025
An Samu Ingantuwar Yanayin Iska Da Ruwa Cikin Watanni 9 Na Farkon Bana A Sin

An Samu Ingantuwar Yanayin Iska Da Ruwa Cikin Watanni 9 Na Farkon Bana A Sin

October 29, 2025
Kotu Ta Umarci Ƙwace Dala 49,700 Daga Tsohon Jami’in INEC

Kotu Ta Umarci Ƙwace Dala 49,700 Daga Tsohon Jami’in INEC

October 29, 2025
Yadda Kasar Sin Ke Kara Kyautata Tsarin Kare Muradun Al’umma A Bangaren Shari’a

Yadda Kasar Sin Ke Kara Kyautata Tsarin Kare Muradun Al’umma A Bangaren Shari’a

October 29, 2025
COAS Shaibu Ya Sha Alwashin Murƙushe ‘Yan Ta’addar Lakurawa 

COAS Shaibu Ya Sha Alwashin Murƙushe ‘Yan Ta’addar Lakurawa 

October 29, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.