• English
  • Business News
Sunday, November 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Me Ya Sa Aka Yi Taron Sulhu Tsakanin Mabambantan Bangarori Na Palasdinu a Beijing?

by Sulaiman and CGTN Hausa
1 year ago
Beijing

Bangarori 14 na Palasdinu sun kulla yarjejeniyar dinke baraka da wanzar da hadin kan al’ummar Palasdinu a jiya Talata a Beijing, bayan sun gudanar da shawarwarin neman sulhu a tsakaninsu daga Lahadi zuwa Talatar nan. Sanarwar ta tabbatar da cewa, kungiyar ’yantar da al’ummar Plasdinawa wato PLO ita kadai take da ikon wakiltar al’ummar kasar, kuma an kai ga matsaya daya kan yadda za a gudanar da harkokin Gaza bayan yaki da kafa gwamnatin sulhuntawar al’umommin kasar na wucin gadi.

 

Da wuya aka samu ci gaba mai armashi wajen wanzar da zaman lafiya a yankin gabas ta tsakiya, abin da ya baiwa al’ummar Palasdinawa wadanda suke fama da yake-yake makoma mai haske. A madadin sauran bangarorin, shugaban tawagar Fatah Mahmud Alul da shugaban tawagar Hamas Mousa Mohammed Abu Marzook sun yi jawabi, inda suka gode da taimakon da Sin ta dade tana baiwa Palasdinu ba tare da wani sharadi ba, kuma suna jinjinawa matakin da Sin take dauka na nacewa ga adalci kan abubuwan dake shafar mata a duniya.

  • Wang Yi Ya Tattauna Da Ministan Harkokin Wajen Ukraine
  • Za Mu Bankado Masu Yi Wa Nijeriya Zagon Kasa — Majalisa

To, me ya sa bangarori daban-daban na Palasdinu suka sake zabar Beijing domin yin shawarwarin neman sulhu tsakaninsu? Dalili shi ne Sin ba ta da nufin cin moriyarta daga wannan batu, tana tsayawa kan wanzar da zaman lafiya da mutuncin bil Adam. Tun daga watan Augusta, lokacin barkewar rikici a sabon zagaye, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya bayyana matsayin da Sin take dauka sau da dama, wato dakatar da bude wuta nan da nan da hana yaduwar rikicin da ma nanata cewa, tsarin kafa kasar Palasdinu da Isra’ila shi ne hanya daya tilo da za a bi wajen warware wannan matsala a duk fannoni, kuma cikin adalci da dorewa.

 

LABARAI MASU NASABA

Sin: Katsalandan Cikin Harkokin Kamfani Da Netherlands Ta Yi Ya Kawo Tsaiko Ga Tsarin Masana’antu Da Samar Da Kayayyaki Na Duniya

An Gudanar Da Taron Tattaunawa Na Duniya Kan Kirkire-Kirkire Da Bude Kofa Da Ci Gaba Na Bai Daya A Nijeriya

Saudiyya da Iran sun kai ga matsaya daya a Beijing, zuwa yanzu bangarorin daban-daban na Palasdinu sun sanya hannu kan yarjejeniya, wadannan ci gaban da aka samu na alamanta cewa, Sin na yin iyakacin kokarin ba da taimako wajen wanzar da zaman lafiya a yankin gabas ta tsakiya da samun bunkasuwa. Sin sahihiyar abokiya ce da kasashen Larabawa ke iya dogaro da ita. Hakan ya sa, abun da Sin take yi ke samun amincewa daga bangarori daban-daban dake bukatar shiga tsakani har su kai ga matsaya daya, wanda da ma an yi hasashen cewa abu ne mara yiwuwa. (Amina Xu)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sin: Katsalandan Cikin Harkokin Kamfani Da Netherlands Ta Yi Ya Kawo Tsaiko Ga Tsarin Masana’antu Da Samar Da Kayayyaki Na Duniya
Daga Birnin Sin

Sin: Katsalandan Cikin Harkokin Kamfani Da Netherlands Ta Yi Ya Kawo Tsaiko Ga Tsarin Masana’antu Da Samar Da Kayayyaki Na Duniya

November 1, 2025
An Gudanar Da Taron Tattaunawa Na Duniya Kan Kirkire-Kirkire Da Bude Kofa Da Ci Gaba Na Bai Daya A Nijeriya
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Taron Tattaunawa Na Duniya Kan Kirkire-Kirkire Da Bude Kofa Da Ci Gaba Na Bai Daya A Nijeriya

November 1, 2025
Sabbin ‘Yan Saman Jannatin Kasar Sin Sun Shiga Tashar Sararin Samaniya Ta Kasar
Daga Birnin Sin

Sabbin ‘Yan Saman Jannatin Kasar Sin Sun Shiga Tashar Sararin Samaniya Ta Kasar

November 1, 2025
Next Post
Sin Ta Samu Karuwar Mafi Yawan Hatsi A Yanayin Zafi A Cikin Shekaru 9

Sin Ta Samu Karuwar Mafi Yawan Hatsi A Yanayin Zafi A Cikin Shekaru 9

LABARAI MASU NASABA

A Kan Wa Trump Ke Son Kaddamar Da Hari a Najeriya?

A Kan Wa Trump Ke Son Kaddamar Da Hari a Najeriya?

November 2, 2025
Maganin Nankarwa (3)

Maganin Nankarwa (3)

November 2, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

Dalilin Da Ya Sa Hukumar NIWA Ta Fara Gyaran Hanyoyin Ruwa A Jihar Legas

November 2, 2025
Tsokaci Dangane Da Juyin Mulki A Nahiyar Afirka

Tsokaci Dangane Da Juyin Mulki A Nahiyar Afirka

November 2, 2025
Barazanar Amurka Kan Kisan Kiristoci A Nijeriya: Tinubu Da Trump Za Su Gana Kwanan Nan — Bwala

Barazanar Amurka Kan Kisan Kiristoci A Nijeriya: Tinubu Da Trump Za Su Gana Kwanan Nan — Bwala

November 2, 2025
Yaya Da Kani Sun Mutu A Cikin Ramin Masai A Kano

An Kashe Mutum 3 Yayin Da ‘Yan Bindiga Suka Kai Hari Kan Iyakokin Kano

November 2, 2025
Dalilin Gwamnatin Jihar Kuros Riba Na Raba Wa Manoma Taraktoci

Dalilin Gwamnatin Jihar Kuros Riba Na Raba Wa Manoma Taraktoci

November 2, 2025
Yadda Ƴan Mata Ke Kashe Kuɗaɗe Wajen Yi Wa Samarinsu Hidima

Yadda Ƴan Mata Ke Kashe Kuɗaɗe Wajen Yi Wa Samarinsu Hidima

November 1, 2025
Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori

Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori

November 1, 2025
Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna

Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna

November 1, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.