• English
  • Business News
Sunday, September 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Me Ya Sa Ake Ganin Kasuwar Sin Tana Janyo Hankulan Kasa Da Kasa?

by CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Me Ya Sa Ake Ganin Kasuwar Sin Tana Janyo Hankulan Kasa Da Kasa?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Yayin bikin baje kolin kayyayakin amfani na kasa da kasa na Sin, wato CICPE karo na 4 da aka kammala a jiya Alhamis, mamallakin kamfanin salula na XOR na kasar Burtaniya Hutch Hutchison ya bayyana cewa, cikin ’yan shekarun nan, kamfaninsa ya dukufa kan aikin shiga cikin kasuwar kasar Sin, shi ya sa a bana, ya cimma nasarar halartar bikin na CICPE.

A bana, fitattun kamfanoni sama da dubu 4 daga kasashe da yankuna 71 sun halarci bikin, kuma adadin kamfanonin kasashen waje da suka halarci bikin ya zarce na bara. A yayin bikin, an nuna sabbin kayayyaki guda 1462, yayin da tamburan kamfanonin kasar Sin, da na kasashen waje guda 84 suka fito a karo na farko. Kana, a karon farko, kasashen Burtaniya, da Mongoliya, da Malasiya, da kuma wasu kasashen duniya sun turo tawagoginsu zuwa bikin.

  • Sin Ta Bayyana Matukar Damuwa Da Adawa Da Aniyar Amurka Ta Gudanar Da Bincike Karkashin Sashe Na 301
  • Amurka Na Fakewa Da Guzuma Domin Harbin Karsana

Kasuwanni su ne albarkatu da jama’a suka fi bukata. A ganin kamfanonin kasashen duniya, manyan kasuwannin kasar Sin suna iya samar da kudaden shiga da yawa gare su. Kuma a halin yanzu, kasar Sin tana dukufa wajen farfadowa, da kuma habaka kasuwannin saye da sayarwa a cikin gida.

Bugu da kari, a ganin kamfanonin kasashen duniya, kasuwannin kasar Sin za su samar musu karfin yin kirkire-kirkire. A yayin biki na wannan karo, an gabatar da sabbin kayayyaki da dama wadanda aka kera su bisa fasahohin kasar Sin. Ban da haka kuma, yanayin kasuwanci mai bude kofa ga waje, kuma mai inganci a kasar Sin, ya samar da damammaki masu kyau ga kamfanonin ketare.

Abin da ya kamata a ambata shi ne, bayan fara aiwatar da manufar “Wasu dalilan da za su sa al’ummar kasashe 59 su shiga lardin Hainan na kasar Sin ba tare da gabatar da biza ba”, tun daga watan Fabarairun bana, baki daga kasashen duniya mai tarin yawa sun halarci bikin na wannan karo ba tare da gabatar da biza ba, lamarin da ya nuna burin kasar Sin na kara bude kofa ga waje, ta yadda kamfanonin kasashen duniya za su sami karin damammaki, da bunkasuwa a cikin kasar Sin. (Mai Fassarawa: Maryam Yang)

Labarai Masu Nasaba

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Likitocin Kasar Sin Sun Taimakawa Al’ummun Saliyo Da Dabarun Yaki Da Malaria

Next Post

Xi Ya Mika Tuta Ga Rundunar Samar Da Bayanai Ta PLA

Related

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya
Daga Birnin Sin

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

11 hours ago
An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

13 hours ago
Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

14 hours ago
Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar
Daga Birnin Sin

Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

15 hours ago
Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya
Daga Birnin Sin

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

1 day ago
Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya
Daga Birnin Sin

Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

1 day ago
Next Post
Xi Ya Mika Tuta Ga Rundunar Samar Da Bayanai Ta PLA

Xi Ya Mika Tuta Ga Rundunar Samar Da Bayanai Ta PLA

LABARAI MASU NASABA

Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

Rushewar Masa’antu Ya Jefa Al’umma Da Dama Cikin Ƙangin Talauci A Arewacin Nijeriya

September 14, 2025
Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12

DAPPMAN Ta Soki Matatar Dangote Kan Rage Farashin Man Fetur

September 13, 2025
Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

September 13, 2025
Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

September 13, 2025
An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

September 13, 2025
An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

September 13, 2025
An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

September 13, 2025
Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

September 13, 2025
Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

September 13, 2025
Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

September 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.