• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Me Ya Sa Ake Ganin Kasuwar Sin Tana Janyo Hankulan Kasa Da Kasa?

by CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Me Ya Sa Ake Ganin Kasuwar Sin Tana Janyo Hankulan Kasa Da Kasa?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Yayin bikin baje kolin kayyayakin amfani na kasa da kasa na Sin, wato CICPE karo na 4 da aka kammala a jiya Alhamis, mamallakin kamfanin salula na XOR na kasar Burtaniya Hutch Hutchison ya bayyana cewa, cikin ’yan shekarun nan, kamfaninsa ya dukufa kan aikin shiga cikin kasuwar kasar Sin, shi ya sa a bana, ya cimma nasarar halartar bikin na CICPE.

A bana, fitattun kamfanoni sama da dubu 4 daga kasashe da yankuna 71 sun halarci bikin, kuma adadin kamfanonin kasashen waje da suka halarci bikin ya zarce na bara. A yayin bikin, an nuna sabbin kayayyaki guda 1462, yayin da tamburan kamfanonin kasar Sin, da na kasashen waje guda 84 suka fito a karo na farko. Kana, a karon farko, kasashen Burtaniya, da Mongoliya, da Malasiya, da kuma wasu kasashen duniya sun turo tawagoginsu zuwa bikin.

  • Sin Ta Bayyana Matukar Damuwa Da Adawa Da Aniyar Amurka Ta Gudanar Da Bincike Karkashin Sashe Na 301
  • Amurka Na Fakewa Da Guzuma Domin Harbin Karsana

Kasuwanni su ne albarkatu da jama’a suka fi bukata. A ganin kamfanonin kasashen duniya, manyan kasuwannin kasar Sin suna iya samar da kudaden shiga da yawa gare su. Kuma a halin yanzu, kasar Sin tana dukufa wajen farfadowa, da kuma habaka kasuwannin saye da sayarwa a cikin gida.

Bugu da kari, a ganin kamfanonin kasashen duniya, kasuwannin kasar Sin za su samar musu karfin yin kirkire-kirkire. A yayin biki na wannan karo, an gabatar da sabbin kayayyaki da dama wadanda aka kera su bisa fasahohin kasar Sin. Ban da haka kuma, yanayin kasuwanci mai bude kofa ga waje, kuma mai inganci a kasar Sin, ya samar da damammaki masu kyau ga kamfanonin ketare.

Abin da ya kamata a ambata shi ne, bayan fara aiwatar da manufar “Wasu dalilan da za su sa al’ummar kasashe 59 su shiga lardin Hainan na kasar Sin ba tare da gabatar da biza ba”, tun daga watan Fabarairun bana, baki daga kasashen duniya mai tarin yawa sun halarci bikin na wannan karo ba tare da gabatar da biza ba, lamarin da ya nuna burin kasar Sin na kara bude kofa ga waje, ta yadda kamfanonin kasashen duniya za su sami karin damammaki, da bunkasuwa a cikin kasar Sin. (Mai Fassarawa: Maryam Yang)

Labarai Masu Nasaba

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Likitocin Kasar Sin Sun Taimakawa Al’ummun Saliyo Da Dabarun Yaki Da Malaria

Next Post

Xi Ya Mika Tuta Ga Rundunar Samar Da Bayanai Ta PLA

Related

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe
Daga Birnin Sin

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

13 hours ago
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

13 hours ago
Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata
Daga Birnin Sin

Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

15 hours ago
Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4
Daga Birnin Sin

Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

18 hours ago
Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

20 hours ago
Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki
Daga Birnin Sin

Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki

21 hours ago
Next Post
Xi Ya Mika Tuta Ga Rundunar Samar Da Bayanai Ta PLA

Xi Ya Mika Tuta Ga Rundunar Samar Da Bayanai Ta PLA

LABARAI MASU NASABA

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

June 7, 2025
Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

June 7, 2025
Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

June 7, 2025
Neja

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

June 7, 2025
Adawa

Yadda Rarrabuwar Kawunan Jam’iyyu Zai Iya Sauya Alkiblar Zaben 2027

June 7, 2025
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

June 7, 2025
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

June 7, 2025
Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

June 6, 2025
Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.