• English
  • Business News
Tuesday, September 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Me Ya Sa Erik Ten Hag Yake Goyon Bayan Harry Maguire? 

by Abba Ibrahim Wada
3 years ago
in Wasanni
0
Me Ya Sa Erik Ten Hag Yake Goyon Bayan Harry Maguire? 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Dan wasa Harry Maguire dai yana ci gaba da fuskantar suka daga bangarori da daman a magoya bayan kungiyar kwallon kafa ta Manchester United da kuma na tawagar kasar Ingila sakamakon rashin kokarinsa.

Sai dai mai koyar da ‘yan wasan kungiyar Manchester United Erik ten Hag ya ce ya yarda da kwallon kyaftin din kungiyar Harry Maguire duk da sukar da ake yi wa dan kwallon saboda rashin tabuka komai.

  • Wakilin Sin Ya Yi Cikakken Bayani Kan Sakamakon Da Jihar Xinjiang Ta Samu Wajen Kare Hakkin Bil Adam
  • Duba Ga Dokokin Da Samari Ke Kakaba Wa ‘Yan Matan Da Za Su Aura

Maguire na shan suka daga magoya bayan kungiyar tare da magoya bayan kasarsa bayan kuskuren da ya tafka a wasansu da Jamus a wasan da suka yi 3-3 a gasar cin kofin Nations League.

“Ina kare shi saboda na yarda kuma na amince da shi kuma maganar dai a kan shi ce, kuma na yi imani cewa zai iya abin da duk muke bukata, zai dawo kokarinsa kamar yadda yake a baya, ni na yarda da haka” In ji Ten Hag.

Ten Hag ya fi sanya Lisandro Martinez da kuma Raphael barane a matsayin ‘yan bayan sa da yake sanya wa, ya yin da yake bai wa Bruno Fernandez kyaftin a ‘yan makonnin nan kuma wasa uku kacal Maguire ya bugawa Manchester United a wannan kakar.

Labarai Masu Nasaba

Tottenham Ta Dauki Aron Kolo Muani Daga PSG

Isak Na Dab Da Zama Ɗan Wasa Mafi Tsada A Tarihin Firimiya

Ten Hag ya ci gaba da cewa “Duk da cewa baya cikin ‘yan wasa 11 na farko da ake fara wasa da su amma yana atisaye sosai, Ten Hag ke cewa kan dan wasan me shekara 29 wanda ya koma kungiyar daga Leceister City.

A wannan makon takwaransa na Ingila da Manchester United Luke Shaw yace bai taba ganin irin sukar da ake yi wa Maguire ba a tahirin kwallon kafa ba duk da cewa shima a baya ya sha suka.

Maguire bai buga karawar da Manchester United ta yi ba da abokiyar hamayyarta Manchester City a ranar Lahadi saboda raunin da ya ji kuma ana ganin zai dauki wata daya yana jiyyar ciwon da yaji a tawagar Ingilan.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Erik Ten HagGoyon BayaHarry MaguireManchester United
ShareTweetSendShare
Previous Post

Wakilin Sin Ya Yi Cikakken Bayani Kan Sakamakon Da Jihar Xinjiang Ta Samu Wajen Kare Hakkin Bil Adam

Next Post

Adadin ‘Yancin Mallakar Fasaha Da Suka Samu Amincewa A Sin Ya Kai Miliyan 4.081

Related

Tottenham Ta Dauki Aron Kolo Muani Daga PSG
Wasanni

Tottenham Ta Dauki Aron Kolo Muani Daga PSG

13 hours ago
Isak Na Dab Da Zama Ɗan Wasa Mafi Tsada A Tarihin Firimiya
Wasanni

Isak Na Dab Da Zama Ɗan Wasa Mafi Tsada A Tarihin Firimiya

1 day ago
Yadda Kungiyoyin Firimiyar Ingila Suka Shirya Wa Kakar Bana
Wasanni

Yadda Kungiyoyin Firimiyar Ingila Suka Shirya Wa Kakar Bana

2 days ago
‘Yan Wasan Afirka Da Ake Ganin Za Su Yi Abin Kirki A Kakar Bana
Wasanni

‘Yan Wasan Afirka Da Ake Ganin Za Su Yi Abin Kirki A Kakar Bana

2 days ago
Rasmus Højlund Ya Sauya Sheƙa Zuwa Napoli A Matsayin Aro Daga Manchester United
Wasanni

Rasmus Højlund Ya Sauya Sheƙa Zuwa Napoli A Matsayin Aro Daga Manchester United

3 days ago
Tottenham Ta Ɗauki Xavi Simons Daga RB Leipzig
Wasanni

Tottenham Ta Ɗauki Xavi Simons Daga RB Leipzig

4 days ago
Next Post
Adadin ‘Yancin Mallakar Fasaha Da Suka Samu Amincewa A Sin Ya Kai Miliyan 4.081

Adadin ‘Yancin Mallakar Fasaha Da Suka Samu Amincewa A Sin Ya Kai Miliyan 4.081

LABARAI MASU NASABA

Zargin Cin Hanci: Babu Wani Shirin Tsige El-Rufai – Kakakin Majalisar Dokokin Kaduna

Gwamnatin Kaduna Ta Gargaɗi El-Rufai Kan Yunƙurin Tayar Da Rikici A Jihar

September 2, 2025
Za Mu Taimaka PDP Ta Fadi Zaben 2023 -Wike

2027: Wike Ya Gargaɗi PDP Kan Zawarcin Peter Obi

September 2, 2025
‘Yansanda Sun Kama Barayi 15, Sun Kwato Motocin Sata 20 A Kano

’Yansanda Sun Kama ‘Yan Daba 107 A Kano, Sun Ƙwato Makamai Da Ƙwayoyi

September 2, 2025
Xi Ya Gabatar Da Shawarar Tsarin Shugabanci Na Duniya 

Xi Ya Gabatar Da Shawarar Tsarin Shugabanci Na Duniya 

September 1, 2025
Peng Liyuan Da Matan Shugabannin Kasashe Membobin SCO Masu Halartar Taron SCO Sun Ziyarci Kogin Haihe Na Tianjin

Peng Liyuan Da Matan Shugabannin Kasashe Membobin SCO Masu Halartar Taron SCO Sun Ziyarci Kogin Haihe Na Tianjin

September 1, 2025
Tottenham Ta Dauki Aron Kolo Muani Daga PSG

Tottenham Ta Dauki Aron Kolo Muani Daga PSG

September 1, 2025
AU: Hadin Gwiwar Sin Da Afirka A Fannin Bunkasa Noma Na Da Matukar Muhimmanci

AU: Hadin Gwiwar Sin Da Afirka A Fannin Bunkasa Noma Na Da Matukar Muhimmanci

September 1, 2025
Majalisar Kano Na Shirin Zartar Da Dokar Gwajin Kwayoyin Jini, Kanjamau Da Cutar Hanta Kafin Aure

Majalisar Dokokin Kano Ta Amince Da Ƙarin Kasafin Naira Biliyan 215.3 A Na 2025

September 1, 2025
Shugaban Zimbabwe Ya Sauka Beijing Domin Halartar Bikin Cika Shekaru 80 Da Cimma Nasarar Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan

Shugaban Zimbabwe Ya Sauka Beijing Domin Halartar Bikin Cika Shekaru 80 Da Cimma Nasarar Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan

September 1, 2025
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda, Sun Ceto Mata Da Yara A Zamfara

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda, Sun Ceto Mata Da Yara A Zamfara

September 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.